Sashe 64
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sai zuwa dare, ya shirya zuwa gurin mahaifin shi, saboda bazai iya kwana a garin batare da ya tafi ya gan shi ba,
Mr Emanuel yana zaune tare da abokan shi su biyu da suka zo mai hira,
Kasan,cewar shine mai hali acikin su dan sauran basu kai shi arziki ba ko kadan,
Duk idan an fara labaran NTA shiga yakeyi don kallo da sauraro,abinda kasa ke ciki,
Don haka sauran abokan hiran nashi suka mike zuwa gidajen su,
A kofar get din gidan suka ga shigar su Yusuf, tare da guards din shi,
Motocin suka bi da kallo inda hankalisu yabasu cewa shine yazo gari,
Sunji haushin barin gidan da sukayi batare da ya iske su a ciki ba,,
Yusuf din ne ya fara fita daga cikin motar da yake acikin ta, yadan dade tsaye da kofad motar rke a hannun shi kamar mai nazarin wani abu
Saidai a cikin zuciyar shi addu,a yake yi na neman rinjaye daga ko wani irn masifa da zai riska, agidan
Tunda motocin suka tsaya Samuel dake zaune a saman dining table ya mike tsaye,yadan leka tagar falon nasu don yaga kowaye,
Cikin murna ya ce "Ah, brother Joseph,, har ya mike kamar zai tafi sai sukayi ido biyu da mahaifin nasu wanda ya watsa mashi harara dole ya koma ya zauna,
A, cikin takon shi mai kama da ta kasaita, yashigo falon
Idon shi cak ya sauka ga na mahaifin shi wanda alama ta nuna cewa, ya cika fam, a ida yake jira kawai yake yi ua fashe,
Da harshen su na yaren, IBO ya gaida mahaifin nashi, wanda ke zaund daure da wani katon zani na atamfa da akayi shi kamar buje,
Kallo guda Mr Ema yai wa dan nashi yagane cewa har yanzu yana nan daram a cikin addinin Islama,
Mr Ema wanda tun dan nashi bai shigo ba ya nasa cewa zai falfale shi da masifa in har yana cikin Muslim har zuwa yanzu,,
Amma suna hadda ido sai yaga yaron nashi ya kara mashi wani irin kwarjini a fuska,
Har yaji cewa bazai iya ba amma dai karfin hali irin na kafiri, balle Mr Ema mai hali kamar na kafiran farko,,,,
Cikin kakausar murya, yafara wa dan nashi magana kamar haka,
Wai kai may kake nufi da zuwa gurin mu bayan kaba mu baya,
Yanzu mai kazo bida a gurin mu da har za ka,shigo min gida kai tsaye batare da izini na ba
Addinin naku bayace mutum bai da ikon shiga gidan wani batare da izini ba,
Joseph kabani mamaki kabani kunya a idon duniya,
Duk so da kaunar da na nuna maka acikin diyana sakkaiyan da zakai min ke nan,
Karasa addinin da zaka shiga sai addin musulunci addinin da yake na yan ta,addah,
Kafita kabar min gida na muddin kana cikin wanan addinin baza mu taba shiryawa da kai ba,
Duk da nasan cewa kana ganin kamar a yanzu kana da arzikin ka to ina son ka sani cewa gidan maina da kake harkoki dashi a Lagos na karbi abina,ko
Sai katafi gurin yan addinin ka suyi maka,contribution din sadaka subaka jari idan zasu iya,
Yakare maganar ko fadane yana huci kamar zai fashe,
Saida Yusuf yaji mahaifin nashi yadajatar da masifar da yakeyi ne,
Sai ya saki wani irin ajiyar zuciya lokaci guda yadago ida nun shi a hankali ya dubi uban,
Yace Daddy kayi hakkuri da abinda kagani that is my Destiny,
I can't change it,
Wasu kwalaye guda biyu masu kyau ya ciro daga cikin wani dan leda,
Ya taka har zuwa gaban Daddy din wani kwali dake daure da wani zare ja kamar na gift,
Ya fara aje wa a gaban daddy din ya dago kai a hankali cikin ladabi yace ma mahaifin shi wanan keys din gidan manka ne komai da yadangace shi yana a ciki,
Sai na biyu dake daure da wani blue din zare again, yafitar shima a gaban daddy din ya aje again,
Mr Ema wanda yake tsaye sororo yana ma dan nashi kallon mamaki da tsana,
Yaji muryan Yusuf din yana cewa wana wasu kudine da ya diba daga cikin kudin mai din a na sarrafa su a wani fanin to shi ne yahado kudin gaba daya har takardun business din, suna a ciki,
YUSUF yadan sunkuyar da kan shi yace babu saura komai nashi a hannun shi, yanzu,
Saboda addinin shi ya haram ta mashi cin dukiyar shi,
Aiko Mr Ema ina wuta yasaka Yusuf saboda wanan ce damar da yake hange da zai ja ra,ayin Yusuf din da shi,
Sai,gashi Yusuf din yana sanar dashi cewa wai addinin shi ya haramta mai cin ko kwandala daga dukiyar shi,
Jiki a sanyaye Yusuf ya juya dan barin falon cikin kunar rai yake tafiya saboda irin kalaman da Dad ke fadi,
Sa kai yayi yafita tare da yiwa falin wani kallon mai kama da ta karshe,, sai kuma ya waiga inda su Samuel da Ruth suke tsaye cirko cirko,
Kawai sai ya juya da karfi alamar shi kan ba,zai iya barin addinin shi ba komai zai faru ya faru
Amma yayi sallama da rayuwar kafirci da suke ciki har abada,,
Yusuf na daga labulen falon zai sa kai Ruth da Samuel suka sa wani irin kuka mai ban tausayi suna cewa
"Brother pls don't go,
Brother come back to us pls we don't want to loose u,
Tsawa Mr Ema yadaka masu saboda takaicin, da kukan su ke kara mai saboda yasan cewa yayi rashin dan shi na kwarai, da yake da shi,
Yana magana yana biyu bayan Yusuf din wanda ko waigawa baiyi ba tunda yasa kai,
Sai kuma ya koma ya zube a saman kujerar dake a bakin kofar yasa wani irin kuka mai sauti,
Shima dai Yusuf din yana shiga mota ya sa kyalen dake hannun shi ya goge hawayen da yadan gangaromai a fuska,
Drive yaja mota a hankali yabar harabar gidan,
A cikin dakin hotel din da suka sauka yake tsaye yana kallon titin da motoci ke zirga zirga akai tankar rana ce ba dare,
Muryan Dad ce ke mai yawo a kwakalwa yana cewa,
Saboda kai Joseph nasha kunya nasha takaici kasa banda mutunci acikin church din mu gabadaya,
Wasu ma ko gaisuwar arziki bamayi dasu sabo suna ganin cewa ban fi karfin family di na ba,,
Ka nemi kudin ka ka gina gidan ka barmin nawa,wanan ba naka bane,,,
Murmushi irin ta
takaici yayi yace watau dama Dad ta wanan hanyar yaso ya kamashi ke nan ko,?
Allah yasa ya samu Sheikh ya warware mashi wanan matsalar dake damun shi tun tuni,
Muryan yan kan,nen shi yaji suna kukan kiran shi yadawo kada ya tafi ya bar su pls,
Wa yan nan maganganun da ya ke tunawa sun sa shi ya shiga cikin damuwa da, wani tsananin tashin hankali sosai,
Nan da nan idon shi suka canza kala saboda damuwa,
Guri ya samu yakai zaune yana mai hada hannaye shi biyu guri guda,
Yadan tallabo habar shi da su yana dan bubuga kafar shi a kasa a hankali,
Tunanen da yazo mai gamay da yan uwan shi ya,sa,shi mikewa da sauri,
Sai washegari yasamu shiga cikin gari gaida mutane,
Gidan Abdulsamad yafara zuwa ida suka dan dauki lokaci mai tsawo suna tataunawa, a tsakanin su,
Yana tashi ya wuce sai gidan mahaifan Jibrin inda suka nuna mashi jindadin irin yarda yake girmama su
Yakawo Alheri mai yawa yai masu,
Wasu dattawa ne zaune a kofar gidan su jibrin idan rana yai zafi anan suke taruwa kagin ai sallah azuhur,
Kudi ya debo adadin da bai,san ko nawa bane ya basu don su raba,
Daya daga cikin su daya yake kwance yamike zaune yana tambaya dangidan waye ya basu kudi haka,
Sai cewa guda da ga cikin su yi, ai yaron nan tubabben nan ne,
Au to shine wanda ya tuba din nan, dan gidan katon Arnen nan maigidan mai hanyar Lagos,
Duk wanan maganar a kunnuwar Yusuf akayi su duk da yaji daci a zuciyar amma afili sai ya daure yana murmushi kawai,
A daidai zai shiga mota suka yi kicibis da Sadiya Mohammad joda
Karo na biyu kenan suna haduwa da ita,tun,da ta ganshi sai duk tashiga,,rudu saboda Allah yasa mata masifar son shi,
Itace tafa ra gaishe shi cikin rashi kulawa ya amsa mata,
Ya dan bar uguwar su Jibrin ke nan Kiran Aisha yashigo wayar shi
Sam yarasa may yasa bayason lamarinta yanzu tun bayan muzuluntar shi
Yake kokarin jabaya ga alamarin Aishan saboda sam baya son abinda zai sa sa a sabawa Allah ubangji
Ce mata yayi zai koma ne yau ko gobe kawai amma sai bai son ya fada mata gurin da yake don kada ta cin mashi,,,,,,,
ZEEE MAKAWA,,,,,,
[3/7, 1:15 PM] +234 803 381 3188: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
4⃣2⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Mr Emanuel yana zaune tare da abokan shi su biyu da suka zo mai hira,
Kasan,cewar shine mai hali acikin su dan sauran basu kai shi arziki ba ko kadan,
Duk idan an fara labaran NTA shiga yakeyi don kallo da sauraro,abinda kasa ke ciki,
Don haka sauran abokan hiran nashi suka mike zuwa gidajen su,
A kofar get din gidan suka ga shigar su Yusuf, tare da guards din shi,
Motocin suka bi da kallo inda hankalisu yabasu cewa shine yazo gari,
Sunji haushin barin gidan da sukayi batare da ya iske su a ciki ba,,
Yusuf din ne ya fara fita daga cikin motar da yake acikin ta, yadan dade tsaye da kofad motar rke a hannun shi kamar mai nazarin wani abu
Saidai a cikin zuciyar shi addu,a yake yi na neman rinjaye daga ko wani irn masifa da zai riska, agidan
Tunda motocin suka tsaya Samuel dake zaune a saman dining table ya mike tsaye,yadan leka tagar falon nasu don yaga kowaye,
Cikin murna ya ce "Ah, brother Joseph,, har ya mike kamar zai tafi sai sukayi ido biyu da mahaifin nasu wanda ya watsa mashi harara dole ya koma ya zauna,
A, cikin takon shi mai kama da ta kasaita, yashigo falon
Idon shi cak ya sauka ga na mahaifin shi wanda alama ta nuna cewa, ya cika fam, a ida yake jira kawai yake yi ua fashe,
Da harshen su na yaren, IBO ya gaida mahaifin nashi, wanda ke zaund daure da wani katon zani na atamfa da akayi shi kamar buje,
Kallo guda Mr Ema yai wa dan nashi yagane cewa har yanzu yana nan daram a cikin addinin Islama,
Mr Ema wanda tun dan nashi bai shigo ba ya nasa cewa zai falfale shi da masifa in har yana cikin Muslim har zuwa yanzu,,
Amma suna hadda ido sai yaga yaron nashi ya kara mashi wani irin kwarjini a fuska,
Har yaji cewa bazai iya ba amma dai karfin hali irin na kafiri, balle Mr Ema mai hali kamar na kafiran farko,,,,
Cikin kakausar murya, yafara wa dan nashi magana kamar haka,
Wai kai may kake nufi da zuwa gurin mu bayan kaba mu baya,
Yanzu mai kazo bida a gurin mu da har za ka,shigo min gida kai tsaye batare da izini na ba
Addinin naku bayace mutum bai da ikon shiga gidan wani batare da izini ba,
Joseph kabani mamaki kabani kunya a idon duniya,
Duk so da kaunar da na nuna maka acikin diyana sakkaiyan da zakai min ke nan,
Karasa addinin da zaka shiga sai addin musulunci addinin da yake na yan ta,addah,
Kafita kabar min gida na muddin kana cikin wanan addinin baza mu taba shiryawa da kai ba,
Duk da nasan cewa kana ganin kamar a yanzu kana da arzikin ka to ina son ka sani cewa gidan maina da kake harkoki dashi a Lagos na karbi abina,ko
Sai katafi gurin yan addinin ka suyi maka,contribution din sadaka subaka jari idan zasu iya,
Yakare maganar ko fadane yana huci kamar zai fashe,
Saida Yusuf yaji mahaifin nashi yadajatar da masifar da yakeyi ne,
Sai ya saki wani irin ajiyar zuciya lokaci guda yadago ida nun shi a hankali ya dubi uban,
Yace Daddy kayi hakkuri da abinda kagani that is my Destiny,
I can't change it,
Wasu kwalaye guda biyu masu kyau ya ciro daga cikin wani dan leda,
Ya taka har zuwa gaban Daddy din wani kwali dake daure da wani zare ja kamar na gift,
Ya fara aje wa a gaban daddy din ya dago kai a hankali cikin ladabi yace ma mahaifin shi wanan keys din gidan manka ne komai da yadangace shi yana a ciki,
Sai na biyu dake daure da wani blue din zare again, yafitar shima a gaban daddy din ya aje again,
Mr Ema wanda yake tsaye sororo yana ma dan nashi kallon mamaki da tsana,
Yaji muryan Yusuf din yana cewa wana wasu kudine da ya diba daga cikin kudin mai din a na sarrafa su a wani fanin to shi ne yahado kudin gaba daya har takardun business din, suna a ciki,
YUSUF yadan sunkuyar da kan shi yace babu saura komai nashi a hannun shi, yanzu,
Saboda addinin shi ya haram ta mashi cin dukiyar shi,
Aiko Mr Ema ina wuta yasaka Yusuf saboda wanan ce damar da yake hange da zai ja ra,ayin Yusuf din da shi,
Sai,gashi Yusuf din yana sanar dashi cewa wai addinin shi ya haramta mai cin ko kwandala daga dukiyar shi,
Jiki a sanyaye Yusuf ya juya dan barin falon cikin kunar rai yake tafiya saboda irin kalaman da Dad ke fadi,
Sa kai yayi yafita tare da yiwa falin wani kallon mai kama da ta karshe,, sai kuma ya waiga inda su Samuel da Ruth suke tsaye cirko cirko,
Kawai sai ya juya da karfi alamar shi kan ba,zai iya barin addinin shi ba komai zai faru ya faru
Amma yayi sallama da rayuwar kafirci da suke ciki har abada,,
Yusuf na daga labulen falon zai sa kai Ruth da Samuel suka sa wani irin kuka mai ban tausayi suna cewa
"Brother pls don't go,
Brother come back to us pls we don't want to loose u,
Tsawa Mr Ema yadaka masu saboda takaicin, da kukan su ke kara mai saboda yasan cewa yayi rashin dan shi na kwarai, da yake da shi,
Yana magana yana biyu bayan Yusuf din wanda ko waigawa baiyi ba tunda yasa kai,
Sai kuma ya koma ya zube a saman kujerar dake a bakin kofar yasa wani irin kuka mai sauti,
Shima dai Yusuf din yana shiga mota ya sa kyalen dake hannun shi ya goge hawayen da yadan gangaromai a fuska,
Drive yaja mota a hankali yabar harabar gidan,
A cikin dakin hotel din da suka sauka yake tsaye yana kallon titin da motoci ke zirga zirga akai tankar rana ce ba dare,
Muryan Dad ce ke mai yawo a kwakalwa yana cewa,
Saboda kai Joseph nasha kunya nasha takaici kasa banda mutunci acikin church din mu gabadaya,
Wasu ma ko gaisuwar arziki bamayi dasu sabo suna ganin cewa ban fi karfin family di na ba,,
Ka nemi kudin ka ka gina gidan ka barmin nawa,wanan ba naka bane,,,
Murmushi irin ta
takaici yayi yace watau dama Dad ta wanan hanyar yaso ya kamashi ke nan ko,?
Allah yasa ya samu Sheikh ya warware mashi wanan matsalar dake damun shi tun tuni,
Muryan yan kan,nen shi yaji suna kukan kiran shi yadawo kada ya tafi ya bar su pls,
Wa yan nan maganganun da ya ke tunawa sun sa shi ya shiga cikin damuwa da, wani tsananin tashin hankali sosai,
Nan da nan idon shi suka canza kala saboda damuwa,
Guri ya samu yakai zaune yana mai hada hannaye shi biyu guri guda,
Yadan tallabo habar shi da su yana dan bubuga kafar shi a kasa a hankali,
Tunanen da yazo mai gamay da yan uwan shi ya,sa,shi mikewa da sauri,
Sai washegari yasamu shiga cikin gari gaida mutane,
Gidan Abdulsamad yafara zuwa ida suka dan dauki lokaci mai tsawo suna tataunawa, a tsakanin su,
Yana tashi ya wuce sai gidan mahaifan Jibrin inda suka nuna mashi jindadin irin yarda yake girmama su
Yakawo Alheri mai yawa yai masu,
Wasu dattawa ne zaune a kofar gidan su jibrin idan rana yai zafi anan suke taruwa kagin ai sallah azuhur,
Kudi ya debo adadin da bai,san ko nawa bane ya basu don su raba,
Daya daga cikin su daya yake kwance yamike zaune yana tambaya dangidan waye ya basu kudi haka,
Sai cewa guda da ga cikin su yi, ai yaron nan tubabben nan ne,
Au to shine wanda ya tuba din nan, dan gidan katon Arnen nan maigidan mai hanyar Lagos,
Duk wanan maganar a kunnuwar Yusuf akayi su duk da yaji daci a zuciyar amma afili sai ya daure yana murmushi kawai,
A daidai zai shiga mota suka yi kicibis da Sadiya Mohammad joda
Karo na biyu kenan suna haduwa da ita,tun,da ta ganshi sai duk tashiga,,rudu saboda Allah yasa mata masifar son shi,
Itace tafa ra gaishe shi cikin rashi kulawa ya amsa mata,
Ya dan bar uguwar su Jibrin ke nan Kiran Aisha yashigo wayar shi
Sam yarasa may yasa bayason lamarinta yanzu tun bayan muzuluntar shi
Yake kokarin jabaya ga alamarin Aishan saboda sam baya son abinda zai sa sa a sabawa Allah ubangji
Ce mata yayi zai koma ne yau ko gobe kawai amma sai bai son ya fada mata gurin da yake don kada ta cin mashi,,,,,,,
ZEEE MAKAWA,,,,,,
[3/7, 1:15 PM] +234 803 381 3188: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
4⃣2⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA