Sashe 85
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Sai yanzu,ne mutanenn gari suka gane cewa ya shigo garin,
Saboda duk kwana kin da, yayi agarin acikin gidan shi yake zaune, bai fita ba don gudu kada a rushe mashi plan din shi,
Wayar shi tai kaa alokacin da yake tuki motar zuwa gidan shi,
MY DAD
Yagani a rubuce yasan a kwai abinda ya faru ke nan tunda Dad yau yakirashi,
Ya dauka da cewa Alo,
Bai ansa mai ba sai magana cikin fada,fada ya keyiwa dan nashi,
Yace suna son kudin church don an,kawo masu sabon pastor ,
YUSUF yai mamaki kwarai da jin maganar mahaifin don alama ya nuna cewa har yanzu bawai ya saduda bane ke nan akan zancen shi,
Har yanzu yana mai kallon Christian ke nan ashe, ?
Dad iam not in your religion now,
So don't involved me in any church matters again pls,
Sai kuma ya juya da harshen su na ibo yace indai shi yake bukatar kudi kowani abu zai iya bashi a tsakanin su ,
Mr Ema wanda sam bai yi tsan mani Yusuf zai iya rufe ido yai mai haka ba,
Ahankali yadafa, kujerar da yake tsaye gefen ta yakai zaune,
Yana mai jin wani irin kunar zuciya atare dashi, lokacin,
Kwallar masu zafi ya matse daga idon shi saboda ya san cewa ya yi loosing din Yusuf ke nan har abada,
Shiko yusuf daga inda yake ya rintse idon shi saboda baiji dadin yadda sukayi da Dad din ba sam,
Amma yasan cewa hakan shine kadai hanyar da ta dace ya daina Dangantashi da akidar church,
Maimakon yaje gida sai ya wuce gurin Abdulsamad yafada mai yadda sukayi da mahaifin nashi,
Abdulsamad yace mai, ai da yabashi kudin kawai amatsayin kyauta idan yakai masu su suka sani,
Yace kasan cewa duk lokacin da zasuyi canjin pastor kashin kudi yazo kenan,
Shawarar Abdulsamad yabi inda yaturo mai dubu dari biyu chur washegari,
Shikuma yadauka yakai, church yace ga gudun mawar yusuf nan,
Aisai murna da shewa suna wakoki cewwa yusuf zaidawo soon,
ZEEE. MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: .🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Assalamu Alaikum yan uwa musulumai masoya novel din furen juji,
Nuna kaunar ga novel din shine taimakon kara min karfi cigaba daga gare ku,
Shawaran ku agare ni tankar taki ne mai kara min karfin hafbaka da cigaba
Nagode Nagode Nagode kwarai daga gaske 👏👏
Wasa wasa zancen Sadiya da Yusuf sai kara ci gaba yake yi,
Yanzu haka kokarin hada kayan mungani muna so
Da kuma kayan azumi da na sallah sukeyi, shida Anty Dije da Jibrin,
Yau ma kamar kulun a waya,suke zancen wasu materials da ya turo Ibrahim ya kawo mata, a sa acikin kayan,
Ganin kayan da kuma tsadan su yasa Anty Dije cewa Yusuf wa yan nan kayan ai sai a cikin lefe ko,?
Maryam wace ke sawa Abubakar Pampers, alokacin ta ce a to ku dai yi ta sawa in hau,kane abin,
Anty Dije ta manta cewa waya take yi sai tace wa maryam,
Abinda mutun ke so maryam a maida shi yake yi tankar kwai,
Dariya Yusuf ya yi daga cikin wayar yace Maryam ce ko ?
Anty ta bashi amsa da cewa itace ma na,
Yar bakar magana,wai muna sa kaya kamar bamu tunane,
Dariya yakarayi
Ya ce Anty
Ta karba mai yace don Allah duk kayan da Ibrahim yazo da shi jiya kiba maryan su pls,
What's,
Tafadi da karfin Allah ,har hankalin maryam ya dawo gurin ta da sauri ta dago tana kallon yar ta,
Lokaci daya maryam ta juyo tana fuskantar Anty nata, zuciyar ta tab da tambaya,
Ji tayi Anty nacewa Yusuf ban fahinci kalman abarwa Maryam kayan ba ?
Cikin wani irin razana Maryam tace wa Anty saboda may, ?
Sai kuma ta dukar da kanta kasa ta na mai jin kunar ran abin da anty tai mata,
Don may za suyi magana a tsakani su har anty ta daga murya Yusuf yaji su,
Tana gama sawa yaron Pampers din tamike tsam tabar gurin cikin kunar rai,
Da harara anty Dije ta raka ta har tabace mata dagani,
Kwance take rigingine fuskan ta na kallon silin din dakin ,
Sai,dai idon dake tab da hawaye,
A hankali tazauna bakin gadon tana kallon ta cikin jin takaicin irin halin maryam akan Yusuf,
Karan ledar kayan ne maryam taji yata dan dago kai,
Zaune tai kokarin tashi cikin mamaki take kallon yar uwar ta, ?
Mika mata tayi tana cewa Yusuf yace abar maki wanan kayan a matsayin kayan sallah ki namu in zai zo, zai zo da su,
Maryam wace ta bude baki da zumar yin magana sai Anty ta daga mata hannu alamar bata son jin komai,
Tace yai min bayanin cewa kayan sunyi yawa amfada mashi cewa sai za,a kai lefe ake kaiwa da yawa,
Don haka tun wutowar Ibrahim bayan Jibrin ya fada mai shine yai shawaran cewa bari yabar maki a matsayin kayan sallah ki,
Tunda wai rin su Jibrin ya sayawa safiyar shi don haka sai kuyi anko,
Bata san lokacin da tai yar ajiyar zuciya ba, don ta fahinci cewa ba fushi yayi ba ke nan,
Anty ta mike tsaye tana cewa sai ki daina fushi, ki, kirashi dai ki masa godiya don nasan halin ki, da basarwa,
A hankali tace to don har yan zu ba, wai ta gama sakewa bane gaba daya,
Batai saurin kiran shi ba kamar yadda batai saurin bude ledar kayan ba
Kayan suna aje a,gefe guda cikin ledar da akawo su,
Har zuwa yanzu maryam bazata iya cewa ga kalan kayan ba don bata diba ba ko, a,lokacin da Anty Dije take kokarin budewa dazu,
Saida ta tab batar da taga komai don haka ta tuna da ledar don ganin shi da tayi a gefen gado,ajiye,
Ledar ta jawo tafara zaro kayan a hankali, saida ta mike tsaye don ganin irin kayan dake ciki,
Materials ne da Swiss masu tsada har guda biyar a cikin leda kala masu kyau da daukar ido,
Kudin kayan zai kai kusan dubu dari uku da hayi,
Cikkn mamaki ta nufo waje inda Anty take tana goge kayan kitchen din su,
Anty kin ko ga kayan dake cikin ledan nan kuwa ?
Sai da ta juyu suna fuskantar juna take ce mata nagani maryam a shi yabani mamaki wallahi,
Ki diba fa yadda mutum zai maka,wanan irin alherin a lokaci guda,
Ni wallahi halin Yusuf tsoro yake bani mutun bai jin zafin kashe dukiyar shi haka,
Shin kin ma kuwa kira shi kun mai godiya maryam, ?
Wani irin kunya ya lulube maryam agurin cikin jin nauyi ta dukar da kanta tace ,a,a
Amma ko halinki sai ke maryam ban san wanan halin naki ko ina ki ka dauko shi ba wallahi
Ga baba nan ya ta yawon fadae alherin da akai mai ko ina ama ke irin wanan kyautar haka kin kasa kiran mutum ki masa godiya haba dai, haba Maryam,
Tsaki taja ta juya wa maryam din baya taci gaba da aikin ta,
A masife tana cewa idan kin ga dama kada ki kirashi ma maryam,
Haka tajuya takoma daki rungumay da kaya a hannun ta,
Wanka tashiga tagyara jikin ta tsab tai sallah shafa,i da wuturi, tadan kai zuwa tara da wani abu zaune saman sallayan ta,
Ta mike tsam zuwa bakin gadon ta da yasha gyara kamar ba a sama za,a kwanta ba,
Zauna wa tayi a hankali ta mika hannu ta ciro wayan ta saje makale yana caji,
Nobar Yusuf ne ta nema takai wani lokaci ta kurawa sunan ido ita kuma bata kira ba,
Can dai ta daure ta latsa nobar a hankali tare da gyara zaman ta, da kyau,
Saboda duk kwana kin da, yayi agarin acikin gidan shi yake zaune, bai fita ba don gudu kada a rushe mashi plan din shi,
Wayar shi tai kaa alokacin da yake tuki motar zuwa gidan shi,
MY DAD
Yagani a rubuce yasan a kwai abinda ya faru ke nan tunda Dad yau yakirashi,
Ya dauka da cewa Alo,
Bai ansa mai ba sai magana cikin fada,fada ya keyiwa dan nashi,
Yace suna son kudin church don an,kawo masu sabon pastor ,
YUSUF yai mamaki kwarai da jin maganar mahaifin don alama ya nuna cewa har yanzu bawai ya saduda bane ke nan akan zancen shi,
Har yanzu yana mai kallon Christian ke nan ashe, ?
Dad iam not in your religion now,
So don't involved me in any church matters again pls,
Sai kuma ya juya da harshen su na ibo yace indai shi yake bukatar kudi kowani abu zai iya bashi a tsakanin su ,
Mr Ema wanda sam bai yi tsan mani Yusuf zai iya rufe ido yai mai haka ba,
Ahankali yadafa, kujerar da yake tsaye gefen ta yakai zaune,
Yana mai jin wani irin kunar zuciya atare dashi, lokacin,
Kwallar masu zafi ya matse daga idon shi saboda ya san cewa ya yi loosing din Yusuf ke nan har abada,
Shiko yusuf daga inda yake ya rintse idon shi saboda baiji dadin yadda sukayi da Dad din ba sam,
Amma yasan cewa hakan shine kadai hanyar da ta dace ya daina Dangantashi da akidar church,
Maimakon yaje gida sai ya wuce gurin Abdulsamad yafada mai yadda sukayi da mahaifin nashi,
Abdulsamad yace mai, ai da yabashi kudin kawai amatsayin kyauta idan yakai masu su suka sani,
Yace kasan cewa duk lokacin da zasuyi canjin pastor kashin kudi yazo kenan,
Shawarar Abdulsamad yabi inda yaturo mai dubu dari biyu chur washegari,
Shikuma yadauka yakai, church yace ga gudun mawar yusuf nan,
Aisai murna da shewa suna wakoki cewwa yusuf zaidawo soon,
ZEEE. MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: .🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Assalamu Alaikum yan uwa musulumai masoya novel din furen juji,
Nuna kaunar ga novel din shine taimakon kara min karfi cigaba daga gare ku,
Shawaran ku agare ni tankar taki ne mai kara min karfin hafbaka da cigaba
Nagode Nagode Nagode kwarai daga gaske 👏👏
Wasa wasa zancen Sadiya da Yusuf sai kara ci gaba yake yi,
Yanzu haka kokarin hada kayan mungani muna so
Da kuma kayan azumi da na sallah sukeyi, shida Anty Dije da Jibrin,
Yau ma kamar kulun a waya,suke zancen wasu materials da ya turo Ibrahim ya kawo mata, a sa acikin kayan,
Ganin kayan da kuma tsadan su yasa Anty Dije cewa Yusuf wa yan nan kayan ai sai a cikin lefe ko,?
Maryam wace ke sawa Abubakar Pampers, alokacin ta ce a to ku dai yi ta sawa in hau,kane abin,
Anty Dije ta manta cewa waya take yi sai tace wa maryam,
Abinda mutun ke so maryam a maida shi yake yi tankar kwai,
Dariya Yusuf ya yi daga cikin wayar yace Maryam ce ko ?
Anty ta bashi amsa da cewa itace ma na,
Yar bakar magana,wai muna sa kaya kamar bamu tunane,
Dariya yakarayi
Ya ce Anty
Ta karba mai yace don Allah duk kayan da Ibrahim yazo da shi jiya kiba maryan su pls,
What's,
Tafadi da karfin Allah ,har hankalin maryam ya dawo gurin ta da sauri ta dago tana kallon yar ta,
Lokaci daya maryam ta juyo tana fuskantar Anty nata, zuciyar ta tab da tambaya,
Ji tayi Anty nacewa Yusuf ban fahinci kalman abarwa Maryam kayan ba ?
Cikin wani irin razana Maryam tace wa Anty saboda may, ?
Sai kuma ta dukar da kanta kasa ta na mai jin kunar ran abin da anty tai mata,
Don may za suyi magana a tsakani su har anty ta daga murya Yusuf yaji su,
Tana gama sawa yaron Pampers din tamike tsam tabar gurin cikin kunar rai,
Da harara anty Dije ta raka ta har tabace mata dagani,
Kwance take rigingine fuskan ta na kallon silin din dakin ,
Sai,dai idon dake tab da hawaye,
A hankali tazauna bakin gadon tana kallon ta cikin jin takaicin irin halin maryam akan Yusuf,
Karan ledar kayan ne maryam taji yata dan dago kai,
Zaune tai kokarin tashi cikin mamaki take kallon yar uwar ta, ?
Mika mata tayi tana cewa Yusuf yace abar maki wanan kayan a matsayin kayan sallah ki namu in zai zo, zai zo da su,
Maryam wace ta bude baki da zumar yin magana sai Anty ta daga mata hannu alamar bata son jin komai,
Tace yai min bayanin cewa kayan sunyi yawa amfada mashi cewa sai za,a kai lefe ake kaiwa da yawa,
Don haka tun wutowar Ibrahim bayan Jibrin ya fada mai shine yai shawaran cewa bari yabar maki a matsayin kayan sallah ki,
Tunda wai rin su Jibrin ya sayawa safiyar shi don haka sai kuyi anko,
Bata san lokacin da tai yar ajiyar zuciya ba, don ta fahinci cewa ba fushi yayi ba ke nan,
Anty ta mike tsaye tana cewa sai ki daina fushi, ki, kirashi dai ki masa godiya don nasan halin ki, da basarwa,
A hankali tace to don har yan zu ba, wai ta gama sakewa bane gaba daya,
Batai saurin kiran shi ba kamar yadda batai saurin bude ledar kayan ba
Kayan suna aje a,gefe guda cikin ledar da akawo su,
Har zuwa yanzu maryam bazata iya cewa ga kalan kayan ba don bata diba ba ko, a,lokacin da Anty Dije take kokarin budewa dazu,
Saida ta tab batar da taga komai don haka ta tuna da ledar don ganin shi da tayi a gefen gado,ajiye,
Ledar ta jawo tafara zaro kayan a hankali, saida ta mike tsaye don ganin irin kayan dake ciki,
Materials ne da Swiss masu tsada har guda biyar a cikin leda kala masu kyau da daukar ido,
Kudin kayan zai kai kusan dubu dari uku da hayi,
Cikkn mamaki ta nufo waje inda Anty take tana goge kayan kitchen din su,
Anty kin ko ga kayan dake cikin ledan nan kuwa ?
Sai da ta juyu suna fuskantar juna take ce mata nagani maryam a shi yabani mamaki wallahi,
Ki diba fa yadda mutum zai maka,wanan irin alherin a lokaci guda,
Ni wallahi halin Yusuf tsoro yake bani mutun bai jin zafin kashe dukiyar shi haka,
Shin kin ma kuwa kira shi kun mai godiya maryam, ?
Wani irin kunya ya lulube maryam agurin cikin jin nauyi ta dukar da kanta tace ,a,a
Amma ko halinki sai ke maryam ban san wanan halin naki ko ina ki ka dauko shi ba wallahi
Ga baba nan ya ta yawon fadae alherin da akai mai ko ina ama ke irin wanan kyautar haka kin kasa kiran mutum ki masa godiya haba dai, haba Maryam,
Tsaki taja ta juya wa maryam din baya taci gaba da aikin ta,
A masife tana cewa idan kin ga dama kada ki kirashi ma maryam,
Haka tajuya takoma daki rungumay da kaya a hannun ta,
Wanka tashiga tagyara jikin ta tsab tai sallah shafa,i da wuturi, tadan kai zuwa tara da wani abu zaune saman sallayan ta,
Ta mike tsam zuwa bakin gadon ta da yasha gyara kamar ba a sama za,a kwanta ba,
Zauna wa tayi a hankali ta mika hannu ta ciro wayan ta saje makale yana caji,
Nobar Yusuf ne ta nema takai wani lokaci ta kurawa sunan ido ita kuma bata kira ba,
Can dai ta daure ta latsa nobar a hankali tare da gyara zaman ta, da kyau,