Sashe 101
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Zaune take tana kokarin shiga barci amma hankalin ga na gurin dan yaron da taji an kira,sunan shi da Pipkin, din,
Duk da ba sanin shi tayi ba amma tausayin shi ya, kama ta a cikin ran ta,,
Kamar kullun yadda ta,saba kafin ta kwanta, barci al,adan tane ta zauna ta shafe jikin ta da kayan kamshi duk da ba,wasu masu tsada bane,
Sai kuma takan zauna ta dinga jero adduoi da duk ya dace tayi kafin ta,kwanta, barcin,
A hankali ta,shafa adduan karshe da tayi ta,juya dai,dai gefen daman ta, ta,kai kwance,
Hannun ta ne ya sauka saman kan wayar ta kamar ta share sai kuma ta dauko wanyan,
Nobar A, A din ta ne last call din ta na yau, sunyi magana da shi akan cewa zai yi tafiya na yan kwana ki
Zai tafi su gana da mahaifiyar shi wace ke zaune Abuja da mijin ta da take aure yanzu yana aiki a,Agric Bank,
Kamar ta aje ga kuma idon ta na kallo nobar Yusuf din,
Inda Naimat take kwance takure saman kujerar three seaters wani irin tausayin Naimat din ne taji yakama ta,
Don tun da labarin rashin lafiyan yaron yazo musu tun wanan lokacin
Bata da wani kuzari ajikin ta duk ta wani su,su ce a yinin ranan,
Direct takai hannun ta ta dan na kiran layin shi batare da wani tunane ba,,
Yana a kwance idon shi a lumshe yana tunanen bari ya, shiga wanka ko zai samu natsuwa,
Firgigit ya na kallon gurin da,wayar yake saboda tun gama wayar su da Aishan shi wace taita mai masifa akan rashin kulata da ya daina yi yan zu,
Maryam Black yagani maryam again ? da sallaman shi ya ansa kiran nata,
Cikin wata irin dasasshiyar murya yace maryam ya kuke ya su Anty da yara,
Ta ansa mai cikin yar muryan nan nata da cewa lafiya, lau,
Uncle ya yaro mai jiki yaji sauki ko,?
Murmushi ya sake saboda jin yau ta tuna da tsohon sunan da suke kiran shi kafin ya musulun ta,
Alhamdullahi don har ya ci abinci ,
Masha Allah maryam tace,
Sai kuma tai shiru,
Shima dai din shirun yayi a lokacin
To Allah ya sauwaka, tana batun kashe wayan,
Au maryam har zaki kashe wayan ke nan ban ko gama magana ta ba,
Murmushi tayi tace kawai dai dama don muji cewa ya jikin yaron ne yasa na bugo ma,
Ina Assalam ?
Ta karba mai da cewa gashi nan yayi barci, tun dazun
Cikin hikima ya rika dan janta da hira kadan kadan,, yana mata yan tambayoyi
Sai kuma ya fada zancen Assalam da isalam,
Duk dao don ta saki jikin ta da shi ,
Har zuwa wani dan lokaci mai tsawo maryam a zuviyar ta duk ta matsu ta aje wayan saboda duk a matse take tankar a gaban shi take magana,
Duk da Yusuf ya fahinci cewa tana son anje wayan hakan bai sa ya kyale ta ba,
Sai cewa da ya yi idan yaron yaji sauki zan dawo don ban gama abin da nake yi ba nadawo,
Batare da tasan may yafito daga bakin ta ba sai cewa tayi,
To ya Yusuf ka,zo, dashi mana nan gurin mu tunda mahaifiyar shi tana tare da mu,
Idan nazo dashi may zaki iya yi mai, ?
Yar dariya gun,tuwa tayi tace ni , ?
Haba dai yaya Yusuf sai kace ni ba mace ba ce ,
"Masha, Allah" yace "
Aishe mijinki ya huta ke nan tun da kin iya reno,
Kar ki damu ai nan ma akwai, wace ke kula dashi sosai tankar uwar shi na kusa,
Amma dai ai zaman shi a kusa da uwar shi ina ga zai fi mai ya sake ko,?
Murmushin maganar da tayi yayi kawai saboda yadda tai maganar nata tankar, wata babban mace, da tasan yadda ake kula da yara,
Kaga sai ka sallami Nani din nashi ko ?
Wani sabon dariya yasa mata wanda dariyan yaba maryam mamaki so sai,
Tambayar ta yayi, don ya ji a kage take da ta kashe wayan
May yas naga kin damu da zancen ciwon Abdulrahaman, ne,
Cike da jin kunya maryam tai yar murmushi tankar yana a gaban ta,
A kunyace ta ansa mai da cewa saboda nasan cewa yaron na da muhin manci a gurin ku,
Kuma dai ai yaro na kowane ko ?
Murmushin da yayi har cikin dodon kunnen ta, taji shi a lokacin,
Sallama sukayi inda yake mata godiya da kuma yimata sai da safe,
Barci mai nauyi yai gaba da ita, bayan ta kashe wayan,
Na imat wace ke lafe tankar wance tai nisa a cikin barci
Tai wani irin ajiyar zuciya bayan ta gama sauraren duk yadda sukayi,
Ita dai a rayuwar ta, wanan yariyar da yar ta sun mata wallahi
Babu ruwan su sam su duk yadda mutum yake basu kyamar shi ne ko ? Ba kamar sauran
ba,
Juyawa tayi ita ma tai adduan da maryam ta koya mata na barci,
Kusan satin shi hudu a can sanan yazo garin su inda zai gana da iyayyen Naimat na ainahi ,
Don ya gabatar masu da Ibrahim a matsayin wanda ke son yar so da aure,
Garin can ciki ne irin babakun arnan dajin nan ne wa yanda ko Christianity din basu damu dashi ba sam,
Da farko sunyi murna amma daga baya da suka ji cewa ai Ibrahim musulumi ne sai murnan su ya koma cikki
Nan da nan suka hau ihu cewa su sam basu yarda ba
Don suna da labarin irin irin wa yan nan musulumai din,
Sai da kyat aka samu wani dan tsoho daga cikin su ya sa su amince da zancen,
Don haka dama shi Yusuf yasan halin mutanen su na daji shi yasa ya shigo garin da shirin shi
Kyauntan goro da kudi yai taba manyan su sai addua irin na kafirci ya tashi,
Daga karshe sun yardan mai cewa ba komai kamar yadda ya irike ta agurin shi tun farko,
Ko yanzu yaci gaba da hakan ba matsala yana iya yai mata aure,
Da kwarin gwiwar shi ya dawo inda yazo yaci gaba da karasa abubuwan da,suka rage daga fannin shi,
Duk da ba sanin shi tayi ba amma tausayin shi ya, kama ta a cikin ran ta,,
Kamar kullun yadda ta,saba kafin ta kwanta, barci al,adan tane ta zauna ta shafe jikin ta da kayan kamshi duk da ba,wasu masu tsada bane,
Sai kuma takan zauna ta dinga jero adduoi da duk ya dace tayi kafin ta,kwanta, barcin,
A hankali ta,shafa adduan karshe da tayi ta,juya dai,dai gefen daman ta, ta,kai kwance,
Hannun ta ne ya sauka saman kan wayar ta kamar ta share sai kuma ta dauko wanyan,
Nobar A, A din ta ne last call din ta na yau, sunyi magana da shi akan cewa zai yi tafiya na yan kwana ki
Zai tafi su gana da mahaifiyar shi wace ke zaune Abuja da mijin ta da take aure yanzu yana aiki a,Agric Bank,
Kamar ta aje ga kuma idon ta na kallo nobar Yusuf din,
Inda Naimat take kwance takure saman kujerar three seaters wani irin tausayin Naimat din ne taji yakama ta,
Don tun da labarin rashin lafiyan yaron yazo musu tun wanan lokacin
Bata da wani kuzari ajikin ta duk ta wani su,su ce a yinin ranan,
Direct takai hannun ta ta dan na kiran layin shi batare da wani tunane ba,,
Yana a kwance idon shi a lumshe yana tunanen bari ya, shiga wanka ko zai samu natsuwa,
Firgigit ya na kallon gurin da,wayar yake saboda tun gama wayar su da Aishan shi wace taita mai masifa akan rashin kulata da ya daina yi yan zu,
Maryam Black yagani maryam again ? da sallaman shi ya ansa kiran nata,
Cikin wata irin dasasshiyar murya yace maryam ya kuke ya su Anty da yara,
Ta ansa mai cikin yar muryan nan nata da cewa lafiya, lau,
Uncle ya yaro mai jiki yaji sauki ko,?
Murmushi ya sake saboda jin yau ta tuna da tsohon sunan da suke kiran shi kafin ya musulun ta,
Alhamdullahi don har ya ci abinci ,
Masha Allah maryam tace,
Sai kuma tai shiru,
Shima dai din shirun yayi a lokacin
To Allah ya sauwaka, tana batun kashe wayan,
Au maryam har zaki kashe wayan ke nan ban ko gama magana ta ba,
Murmushi tayi tace kawai dai dama don muji cewa ya jikin yaron ne yasa na bugo ma,
Ina Assalam ?
Ta karba mai da cewa gashi nan yayi barci, tun dazun
Cikin hikima ya rika dan janta da hira kadan kadan,, yana mata yan tambayoyi
Sai kuma ya fada zancen Assalam da isalam,
Duk dao don ta saki jikin ta da shi ,
Har zuwa wani dan lokaci mai tsawo maryam a zuviyar ta duk ta matsu ta aje wayan saboda duk a matse take tankar a gaban shi take magana,
Duk da Yusuf ya fahinci cewa tana son anje wayan hakan bai sa ya kyale ta ba,
Sai cewa da ya yi idan yaron yaji sauki zan dawo don ban gama abin da nake yi ba nadawo,
Batare da tasan may yafito daga bakin ta ba sai cewa tayi,
To ya Yusuf ka,zo, dashi mana nan gurin mu tunda mahaifiyar shi tana tare da mu,
Idan nazo dashi may zaki iya yi mai, ?
Yar dariya gun,tuwa tayi tace ni , ?
Haba dai yaya Yusuf sai kace ni ba mace ba ce ,
"Masha, Allah" yace "
Aishe mijinki ya huta ke nan tun da kin iya reno,
Kar ki damu ai nan ma akwai, wace ke kula dashi sosai tankar uwar shi na kusa,
Amma dai ai zaman shi a kusa da uwar shi ina ga zai fi mai ya sake ko,?
Murmushin maganar da tayi yayi kawai saboda yadda tai maganar nata tankar, wata babban mace, da tasan yadda ake kula da yara,
Kaga sai ka sallami Nani din nashi ko ?
Wani sabon dariya yasa mata wanda dariyan yaba maryam mamaki so sai,
Tambayar ta yayi, don ya ji a kage take da ta kashe wayan
May yas naga kin damu da zancen ciwon Abdulrahaman, ne,
Cike da jin kunya maryam tai yar murmushi tankar yana a gaban ta,
A kunyace ta ansa mai da cewa saboda nasan cewa yaron na da muhin manci a gurin ku,
Kuma dai ai yaro na kowane ko ?
Murmushin da yayi har cikin dodon kunnen ta, taji shi a lokacin,
Sallama sukayi inda yake mata godiya da kuma yimata sai da safe,
Barci mai nauyi yai gaba da ita, bayan ta kashe wayan,
Na imat wace ke lafe tankar wance tai nisa a cikin barci
Tai wani irin ajiyar zuciya bayan ta gama sauraren duk yadda sukayi,
Ita dai a rayuwar ta, wanan yariyar da yar ta sun mata wallahi
Babu ruwan su sam su duk yadda mutum yake basu kyamar shi ne ko ? Ba kamar sauran
ba,
Juyawa tayi ita ma tai adduan da maryam ta koya mata na barci,
Kusan satin shi hudu a can sanan yazo garin su inda zai gana da iyayyen Naimat na ainahi ,
Don ya gabatar masu da Ibrahim a matsayin wanda ke son yar so da aure,
Garin can ciki ne irin babakun arnan dajin nan ne wa yanda ko Christianity din basu damu dashi ba sam,
Da farko sunyi murna amma daga baya da suka ji cewa ai Ibrahim musulumi ne sai murnan su ya koma cikki
Nan da nan suka hau ihu cewa su sam basu yarda ba
Don suna da labarin irin irin wa yan nan musulumai din,
Sai da kyat aka samu wani dan tsoho daga cikin su ya sa su amince da zancen,
Don haka dama shi Yusuf yasan halin mutanen su na daji shi yasa ya shigo garin da shirin shi
Kyauntan goro da kudi yai taba manyan su sai addua irin na kafirci ya tashi,
Daga karshe sun yardan mai cewa ba komai kamar yadda ya irike ta agurin shi tun farko,
Ko yanzu yaci gaba da hakan ba matsala yana iya yai mata aure,
Da kwarin gwiwar shi ya dawo inda yazo yaci gaba da karasa abubuwan da,suka rage daga fannin shi,