Sashe 123
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
A hankali maryam ta mika hannu don daukan Abubakar wanda ke barci a bayan mota,
Shima Yusuf a lokacin yakai hannun shi da niyar dauko yaron wanda ke ta barcin shi hankali kwance,
Hakan yakawo masu sanadin musayan numfashin su a lokaci guda,
Cikin sauri maryam tai yunkurin jayewa sai dai kuma ba bu filin da zata iya hakan,
Shi Yusuf din ne bayan ya lumshi idin shi cikin jin wani irin yanayi na daban,
Ya dauko yaron yafito dashi daga cikin motar mika mata yaron yai kokarin yi sai kuma hannun shi yadan kara,shigewa a na ta,
Yarrr, taji tai saurin kokarin saita numfashin ta dake barazanan tsayawa, don shock,
Nan ta dan wuce su jibrin dake kokarin fitowa daga cikin nasu motar shi da samaila,
Anty Dije wace ke kitchen a lokacin taji motsin shigowar maryam gidan a lokacin kuma ga Abubakar a hannun ta,
A nutse ta shimfide yaron wanda ke ta faman barcin shi hankali kwance kamar ko wani yaro,
Da mamaki Anty ke kallon ta na ina suka hadu da ita .
Ansa ta ba ta da cewa, a,saman hanya ina saman mashin muka hadu, dasu,
Daga haka ta juya zuwa ciki inda ta kwabe hijabin jikin ta saman kujeran dake kusa da inda take tsaye ta aje shi,
Wandon Jens din dake a jikin ta sai yar karamar rigar da tasa akai dai,dai iya kugun ta, ya tsaya mata ,
Shiyaba wandon ma,anan fito mata da surar jikin ta tsab waje,
Mazaunan ta da suka dan baje a baya suka sa Sharp din fitowa fili da kyau, sai kuma kirjin ta da,surar su ya baiyyana tsab waje,
Sam maryam ta shafa da cewa Yusuf yana a waje saboda hankalin ta na gurin da Anty ke girki,
Dai tsakiyar gidan ta dan bar kofan shiga ciki ita kuma bata karasa kitchen ba Yusuf da Jibrin sukai sallama a cikin gidan,
Sau guda yadan daga kan shi ya kallin wanan hallitan na maryam yai sauri kawar da kan shi yana mai cewa Barakallah masha Allah,
Ta wutsiyar idon shi yadan saci kallan jibrin ko ya ga irin abinda yagani,
Amma sai yaga shi jibrin hankalin shi na gurin Anty Dije wace suke ba,a da ita,
Mamakin wanan irin girma da kyau da maryam tayi a lokaci guda yakeyi,
Duk da ta ramay tadan yi wani faiyau da ita saboda yan maganganun dake ta tashi a kwanakin nan,
Gaskiya wanda duk yakawo sa hijab Allah ya saka mai da,alheri saboda ba karamin abu ya boye wa mata ba,
A hankali ya zauna yana mai lumshe idon shi tankar mai jin kasala,
Duk hiran da Anty da Jibrin keyi yana jinsu idon shi a lumshe suke,
Ya dan kai bayan shi a makarin kujerar da yake zaune akai,
Hannun shi yasa yadan shafo fuskan shi da su round ya furzar da,iskan da ya kumshe a bakin a fili,
Ismail ne ya kira jibrin din yana mai ce mai yazo mana su karasa gida ya shige ya manta da shi a waje kawai,
Jibrin ya ce mai idan ka gajine kawuce mana kawai kada ka takuramin fa,
Kasan ina tare da ogana ne,
Sai a lokacin Yusuf yadan bude idon shi da suke a rufe tankar mai barci a lokacin,
Yace kaje ka samay shi mana kada ya gaji da jiran ka, a waje,
Jibrin ya ce kai ina bai isa ya hanani abinda nake son yi ba, pa,
Katashi mu tafi 212 MOTOR, S ina son ina son in duba mota acan,
Da mamaki Jibrin ya ke kallon shi yace Man duk motocin sa ka bari a Abuja sai a kwantagora zaka sai mota,
Ansa Yusuf ya bashi a takaice da cewa basu da motocin kwaraine a gurin,
Jibrin yace su na dasu mana lates one masu kyau kuwa,
Sai bai kara cewa komai ba yai shiru kamar bashi yai magana yanzun ba,
Ànty Dije ce tace kai amma ai maganar Jibrin gaskiya ne ko Yusuf kamar Abuja zai fi motoci manya ai,
Hannun shi ya dake a saman goshin shi yacire a hankali,
Saiga rinanun idanun shi sun fito waje jajir da su kamar mai ciwon kai,
Yace cikin wani murya mai rauni Anty ki duba fa ki gani for Allah sake ai maryam ce nagani asaman mashi, again,
Jibrin wanda ke kallon shi a cikin mamakin may zai sa ya nuna concern din shi haka akan wanan yarinyar karama,
Anty ce ta tare shi da fadin ai indon hawan mashin ne duk shi muke hawa Yusuf,
Shima baban Assalam naji yana cewa idan ya samu kudi zai yi kokari ya siyo mota ya ahe muna,
Anty barin duba idan nasamu maikyau sai a saya ko anan din ne zai fi idan ma har zan aje maku driver ne kafin ku iya yadinga kai ku duk inda kuke so zaifi,
Yusuf inji anty dije tace kayi hakkuri har zuwa gaba pls don mutane zasui ma zancen mumunar fassara akai,
Kaga zasu ce ai don abin hannunka ne baba yake son baka mar,,,,,,,,,
Sai tai shiru don tunawa da tayi cewa Jibrin yana gurin kuma shine wanda ya hada connection tsakin Yusuf da Sadiya,
Tsab yamike tsaye yana cewa nifa anty ba ruwana da zancen mutane don ban zuwa gidan kowa tun farko sai nan,
Fita yayi daga cikin falin batare da yai masu sallama ba ko yace wa jibrin su tafi,
Anty taga kai takalli fafadan bayan shi har zuwa ficewar shi,
Jibrin ya tambaye ta da hannu cikin alamar may ke faruwa,
Ansa ta bahi da kafada ita ma batasani ba, gaskiya,
Tun wanan lokacin Yusuf ya canza gaba daya bai daina zuwa ba amma baya wani walwala a gidan kamar farko,
Don shi a ganin shi Anty bata sin abin hannun shi ne shi yasa ta doje wa zancen motan da koyaushe yake mata magana,
Shima Yusuf a lokacin yakai hannun shi da niyar dauko yaron wanda ke ta barcin shi hankali kwance,
Hakan yakawo masu sanadin musayan numfashin su a lokaci guda,
Cikin sauri maryam tai yunkurin jayewa sai dai kuma ba bu filin da zata iya hakan,
Shi Yusuf din ne bayan ya lumshi idin shi cikin jin wani irin yanayi na daban,
Ya dauko yaron yafito dashi daga cikin motar mika mata yaron yai kokarin yi sai kuma hannun shi yadan kara,shigewa a na ta,
Yarrr, taji tai saurin kokarin saita numfashin ta dake barazanan tsayawa, don shock,
Nan ta dan wuce su jibrin dake kokarin fitowa daga cikin nasu motar shi da samaila,
Anty Dije wace ke kitchen a lokacin taji motsin shigowar maryam gidan a lokacin kuma ga Abubakar a hannun ta,
A nutse ta shimfide yaron wanda ke ta faman barcin shi hankali kwance kamar ko wani yaro,
Da mamaki Anty ke kallon ta na ina suka hadu da ita .
Ansa ta ba ta da cewa, a,saman hanya ina saman mashin muka hadu, dasu,
Daga haka ta juya zuwa ciki inda ta kwabe hijabin jikin ta saman kujeran dake kusa da inda take tsaye ta aje shi,
Wandon Jens din dake a jikin ta sai yar karamar rigar da tasa akai dai,dai iya kugun ta, ya tsaya mata ,
Shiyaba wandon ma,anan fito mata da surar jikin ta tsab waje,
Mazaunan ta da suka dan baje a baya suka sa Sharp din fitowa fili da kyau, sai kuma kirjin ta da,surar su ya baiyyana tsab waje,
Sam maryam ta shafa da cewa Yusuf yana a waje saboda hankalin ta na gurin da Anty ke girki,
Dai tsakiyar gidan ta dan bar kofan shiga ciki ita kuma bata karasa kitchen ba Yusuf da Jibrin sukai sallama a cikin gidan,
Sau guda yadan daga kan shi ya kallin wanan hallitan na maryam yai sauri kawar da kan shi yana mai cewa Barakallah masha Allah,
Ta wutsiyar idon shi yadan saci kallan jibrin ko ya ga irin abinda yagani,
Amma sai yaga shi jibrin hankalin shi na gurin Anty Dije wace suke ba,a da ita,
Mamakin wanan irin girma da kyau da maryam tayi a lokaci guda yakeyi,
Duk da ta ramay tadan yi wani faiyau da ita saboda yan maganganun dake ta tashi a kwanakin nan,
Gaskiya wanda duk yakawo sa hijab Allah ya saka mai da,alheri saboda ba karamin abu ya boye wa mata ba,
A hankali ya zauna yana mai lumshe idon shi tankar mai jin kasala,
Duk hiran da Anty da Jibrin keyi yana jinsu idon shi a lumshe suke,
Ya dan kai bayan shi a makarin kujerar da yake zaune akai,
Hannun shi yasa yadan shafo fuskan shi da su round ya furzar da,iskan da ya kumshe a bakin a fili,
Ismail ne ya kira jibrin din yana mai ce mai yazo mana su karasa gida ya shige ya manta da shi a waje kawai,
Jibrin ya ce mai idan ka gajine kawuce mana kawai kada ka takuramin fa,
Kasan ina tare da ogana ne,
Sai a lokacin Yusuf yadan bude idon shi da suke a rufe tankar mai barci a lokacin,
Yace kaje ka samay shi mana kada ya gaji da jiran ka, a waje,
Jibrin ya ce kai ina bai isa ya hanani abinda nake son yi ba, pa,
Katashi mu tafi 212 MOTOR, S ina son ina son in duba mota acan,
Da mamaki Jibrin ya ke kallon shi yace Man duk motocin sa ka bari a Abuja sai a kwantagora zaka sai mota,
Ansa Yusuf ya bashi a takaice da cewa basu da motocin kwaraine a gurin,
Jibrin yace su na dasu mana lates one masu kyau kuwa,
Sai bai kara cewa komai ba yai shiru kamar bashi yai magana yanzun ba,
Ànty Dije ce tace kai amma ai maganar Jibrin gaskiya ne ko Yusuf kamar Abuja zai fi motoci manya ai,
Hannun shi ya dake a saman goshin shi yacire a hankali,
Saiga rinanun idanun shi sun fito waje jajir da su kamar mai ciwon kai,
Yace cikin wani murya mai rauni Anty ki duba fa ki gani for Allah sake ai maryam ce nagani asaman mashi, again,
Jibrin wanda ke kallon shi a cikin mamakin may zai sa ya nuna concern din shi haka akan wanan yarinyar karama,
Anty ce ta tare shi da fadin ai indon hawan mashin ne duk shi muke hawa Yusuf,
Shima baban Assalam naji yana cewa idan ya samu kudi zai yi kokari ya siyo mota ya ahe muna,
Anty barin duba idan nasamu maikyau sai a saya ko anan din ne zai fi idan ma har zan aje maku driver ne kafin ku iya yadinga kai ku duk inda kuke so zaifi,
Yusuf inji anty dije tace kayi hakkuri har zuwa gaba pls don mutane zasui ma zancen mumunar fassara akai,
Kaga zasu ce ai don abin hannunka ne baba yake son baka mar,,,,,,,,,
Sai tai shiru don tunawa da tayi cewa Jibrin yana gurin kuma shine wanda ya hada connection tsakin Yusuf da Sadiya,
Tsab yamike tsaye yana cewa nifa anty ba ruwana da zancen mutane don ban zuwa gidan kowa tun farko sai nan,
Fita yayi daga cikin falin batare da yai masu sallama ba ko yace wa jibrin su tafi,
Anty taga kai takalli fafadan bayan shi har zuwa ficewar shi,
Jibrin ya tambaye ta da hannu cikin alamar may ke faruwa,
Ansa ta bahi da kafada ita ma batasani ba, gaskiya,
Tun wanan lokacin Yusuf ya canza gaba daya bai daina zuwa ba amma baya wani walwala a gidan kamar farko,
Don shi a ganin shi Anty bata sin abin hannun shi ne shi yasa ta doje wa zancen motan da koyaushe yake mata magana,