Sashe 104
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Sai washegari yasamu shigowa gidan anty don ya karya,
Duk da bai ganta ba kawai sai ya tsunci kan shi yau da jin nauyin sukamar may daga Anty har Maryam din,
Saboda dai shi yanzu yasan cewa abin tausayi yake, don har da yar karamar yarinya tana kyamar shi,
Gaisawa kawai yayi da Anty sai yaji bama zai iya hira da ita ba yau sam irin yadda su ka saba yi,
Ita dai Anty Dije tsayin lokaci tana zaune a gefe tana shayar da yaron ta,
Babu wanda ya iya cewa kala daga cikin su falon yai shiru, in ka cire karar na,urorin dake aiki a ciki
Sai ko ajiyan zuya da,su keyi a jefi jefi,
Anty Dije ce ta kau da shirun na yadda taga Yusuf din ya daure fuska yakuna sauya mata yau
Tagumi ta dan zuba tana mai kura mai idon ta
A gogon dake daure a hannun shi, ta ga ya kalla,sai kuma ya ja wata yar tsuki,
Anty Dije ta dan dago kai ta dube shi tace haba Yusuf ban zaci cewa kaima zaka biyewa halin yarinta irin wanda maryam tayi jiya a gaban kowa ba,
Murmushin yake ya ka,karo a fuskan shi yace haba Anty ba wanan zancen ke damuna ba
Sada kan shi yayi kasa kamar mai tuna nen wani abu mai nauyi,
Kan shi ya dago daga kasan da yasada din yana mai kokarin kara kakaro murmushi,
Murya kasa kasa ya ce Anty na fahinci kowa na guduna yanzu,
Kasan cewa ta acikin al,umman hausawa kuma musulmai,
Maryam wace tun shigowar shi gidan idon ta biyu tana sauraren su,
Wani irin abune ya soki kirjin ta don jin abinda yace a gamay da kan shi,
Da sauri Anty Dije ta tare shi da cewa haba Yusuf ban taba tsan manin jin wanan kalamin daga bakin ka ba,
Maryam sam ba nufin ta ke nan ba a,kan ka, ita irin yadda baba yai matane a gaban mutane zai ce wai ya baka ita idan kun shirya,
Alhalin kuma yasan cewa tana da wanda take so tun farko a rayuwan ta,
Sakin wani murmushin takaici yayi yace, haba Anty akwai fa alamar tambaya a irin yadda maryam ta dinga magana a gaban baba jiyan,
Sanin halin ta da kowa yayi cewa yarinya ce mai ladabi ita,
Wani irin tausayin shi Anty Dije taji a lokacin da yake wa yan nan maganganun,
Da sauri tace Yusuf na fadama cewa ka daina irin wanan tunanen hakan zai saka shiga cikin wani yanayi har ka fada sabon Allah,
Baice kala ba again sai ma mikewa da yayi da nufin wucewa alokacin
Tambayar shi Anty tayi cikin kulawa kamar yadda yaya takan yiwa dan kanin ta idan ya shiga wani hali,
Tafiya zakayi yanzu baka bari har zuwa anjima idan rana yai sanyi,
A nutse yace mata gida zan koma in dan kwanta,
Sai dai abin da bata sani ba shine cewa daga nan gidan ta Abuja ya wuce direct.
Sai zuwa dare da bata ga ya shigo ba tai mai waya yake sheda mata cewa ai gashi ya kusa shiga garin Abuja
Sosai ran Anty Dije ya baci sai kawai ma taji bataji dadin wanan zancen da baba yayi ba,
Don kada ya tarwatsa masu zumuncin su da suka dade sunayin abin su gwanin ban sha,awa,
Tafiyan shi ya yi wa maryam dadi sosai don koba komai zata dan samu enough time na tunane ta dan sake jikin ta,
Sati biyu da wannan zance maryam ta dan sake jikin ta yanzu saboda taji ba wanda ya kara zance,
Saidai matsalar ta kawai shine baba, don har yanzu bai karba mata gaisuwar ta kamar da,
Amma hakan baisa ta damu ba don ta san cewa wata rana zasu shirya ai,
A cikin haka Anty Dije ta samu baba da zancen don ganin irin yadda ya dauzafi ga maganar,
Baba yace duk wanan abin da kikaga nayi Dije don Allah nayi sai kuma na biyu don ke da shi yaron,
Yanzu wa kike ganin zai dauki yar shi yaba shi kai tsaye a irin yadda aka san halin mahaifin shi,
Amma idan maryam ta aure shi duk wani mai ganin cewa baida asalin kwarai zai daina hangen hakan,
Ko don ita matsayin ta na yar kasa zai sa jama,a da dama kara hurda dashi har addinin,shi yakara karfafa,
Ajiyan zuciya Anty Dije tayi don jin irin hikimar da yasa baba yankewa yar kaunata dakuma Yusuf wanan irin matakin,
A gaskiya itama zata dauki nata irin matakin gurin, ganin cewa ta yi wani abu akai don karfafa wanan zancen,
Yusuf yana Lagos saboda wani aikin da ya tafi yi gurin, depot din su,
Don yanzu ya koma harkan business din mai sosai fiye da da,
Don an gyara masu gurin matatar man su, da suke business tun farko,
Wayan Anty Dije ne ya shigo mai alokacin yana tsaka ga aikin a cikin wasu takardun su,
Fuskan shi dauke da yalwataccen fara,a tankar Antyn tana kusa dashi a,lokacin,
Nan ya shiga sosai ranan sukayi hira inda yake sheda mata cewa yanzu businesses din shi na Lagos ya tashi sosai zai ci gaba da harkan man petroleum,
Tai mashi murna sosai sai daga karshe ne takira sunan shi a cikjn natsuwa, hakan ya tabbatar mai da cewa za tai serious magana dashi ke nan,
Anty Dije tace Yusuf may yasa yanzu ka daina duk wani korin irin yadda kake yi gurin sada zumunci da sauran su,
Shiru yayi a lokacin da take maganar tankar bai saman layin sai da tace hlo taji ya ansa, sanan ta tabbatar da cewa yana saman layin,
Amsa mata yayi da fadi, No, wallahi ba hakana bane,
Kawai dai aiyuka ne sukai min yawa amma da zaran na samu chains zan shigo insha Allah,
Shigowar su Assalam yaji muryan su ta cikin wayar,
Hakan yasa shi cewa abashi yaran su gaisa da su,
Sosak sukayi hira da su Assalam din inda yaran suka ce mai ga Anty Naimat da little Mum,
Maryam da ke kokarin kwankwatsa waken da za suyi miya a cikin turmi, tai wani irin saurin juyowa cikin watsa masu harara,
Ya dade da Naimat suna waya sai daga baya taba maryam din,
Wace a lokacin tana bakin famfo tana wanke kayan miya,,
A hankali yakira sunan ta yana mai tambayar ta lafiyan jikin ta inda ta ansa mai da cewa da sauki
Ya kuma tambaye ta ya karatu ta ansa shima da fadin lafiya lau,,,,
Sai kuma shiru ya biyo bayan zancen don baida a bin fada mata kuma,,,,
SEENABU ZEEE MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,
IYYA,KA NA,ABBUD WA,IYYAKA, NA,STA,INN
BAZAN IYA MAN,TAWA DA KE BA YAR UWA MASOYIYA, (ANTYN NICE,)
Duk da bai ganta ba kawai sai ya tsunci kan shi yau da jin nauyin sukamar may daga Anty har Maryam din,
Saboda dai shi yanzu yasan cewa abin tausayi yake, don har da yar karamar yarinya tana kyamar shi,
Gaisawa kawai yayi da Anty sai yaji bama zai iya hira da ita ba yau sam irin yadda su ka saba yi,
Ita dai Anty Dije tsayin lokaci tana zaune a gefe tana shayar da yaron ta,
Babu wanda ya iya cewa kala daga cikin su falon yai shiru, in ka cire karar na,urorin dake aiki a ciki
Sai ko ajiyan zuya da,su keyi a jefi jefi,
Anty Dije ce ta kau da shirun na yadda taga Yusuf din ya daure fuska yakuna sauya mata yau
Tagumi ta dan zuba tana mai kura mai idon ta
A gogon dake daure a hannun shi, ta ga ya kalla,sai kuma ya ja wata yar tsuki,
Anty Dije ta dan dago kai ta dube shi tace haba Yusuf ban zaci cewa kaima zaka biyewa halin yarinta irin wanda maryam tayi jiya a gaban kowa ba,
Murmushin yake ya ka,karo a fuskan shi yace haba Anty ba wanan zancen ke damuna ba
Sada kan shi yayi kasa kamar mai tuna nen wani abu mai nauyi,
Kan shi ya dago daga kasan da yasada din yana mai kokarin kara kakaro murmushi,
Murya kasa kasa ya ce Anty na fahinci kowa na guduna yanzu,
Kasan cewa ta acikin al,umman hausawa kuma musulmai,
Maryam wace tun shigowar shi gidan idon ta biyu tana sauraren su,
Wani irin abune ya soki kirjin ta don jin abinda yace a gamay da kan shi,
Da sauri Anty Dije ta tare shi da cewa haba Yusuf ban taba tsan manin jin wanan kalamin daga bakin ka ba,
Maryam sam ba nufin ta ke nan ba a,kan ka, ita irin yadda baba yai matane a gaban mutane zai ce wai ya baka ita idan kun shirya,
Alhalin kuma yasan cewa tana da wanda take so tun farko a rayuwan ta,
Sakin wani murmushin takaici yayi yace, haba Anty akwai fa alamar tambaya a irin yadda maryam ta dinga magana a gaban baba jiyan,
Sanin halin ta da kowa yayi cewa yarinya ce mai ladabi ita,
Wani irin tausayin shi Anty Dije taji a lokacin da yake wa yan nan maganganun,
Da sauri tace Yusuf na fadama cewa ka daina irin wanan tunanen hakan zai saka shiga cikin wani yanayi har ka fada sabon Allah,
Baice kala ba again sai ma mikewa da yayi da nufin wucewa alokacin
Tambayar shi Anty tayi cikin kulawa kamar yadda yaya takan yiwa dan kanin ta idan ya shiga wani hali,
Tafiya zakayi yanzu baka bari har zuwa anjima idan rana yai sanyi,
A nutse yace mata gida zan koma in dan kwanta,
Sai dai abin da bata sani ba shine cewa daga nan gidan ta Abuja ya wuce direct.
Sai zuwa dare da bata ga ya shigo ba tai mai waya yake sheda mata cewa ai gashi ya kusa shiga garin Abuja
Sosai ran Anty Dije ya baci sai kawai ma taji bataji dadin wanan zancen da baba yayi ba,
Don kada ya tarwatsa masu zumuncin su da suka dade sunayin abin su gwanin ban sha,awa,
Tafiyan shi ya yi wa maryam dadi sosai don koba komai zata dan samu enough time na tunane ta dan sake jikin ta,
Sati biyu da wannan zance maryam ta dan sake jikin ta yanzu saboda taji ba wanda ya kara zance,
Saidai matsalar ta kawai shine baba, don har yanzu bai karba mata gaisuwar ta kamar da,
Amma hakan baisa ta damu ba don ta san cewa wata rana zasu shirya ai,
A cikin haka Anty Dije ta samu baba da zancen don ganin irin yadda ya dauzafi ga maganar,
Baba yace duk wanan abin da kikaga nayi Dije don Allah nayi sai kuma na biyu don ke da shi yaron,
Yanzu wa kike ganin zai dauki yar shi yaba shi kai tsaye a irin yadda aka san halin mahaifin shi,
Amma idan maryam ta aure shi duk wani mai ganin cewa baida asalin kwarai zai daina hangen hakan,
Ko don ita matsayin ta na yar kasa zai sa jama,a da dama kara hurda dashi har addinin,shi yakara karfafa,
Ajiyan zuciya Anty Dije tayi don jin irin hikimar da yasa baba yankewa yar kaunata dakuma Yusuf wanan irin matakin,
A gaskiya itama zata dauki nata irin matakin gurin, ganin cewa ta yi wani abu akai don karfafa wanan zancen,
Yusuf yana Lagos saboda wani aikin da ya tafi yi gurin, depot din su,
Don yanzu ya koma harkan business din mai sosai fiye da da,
Don an gyara masu gurin matatar man su, da suke business tun farko,
Wayan Anty Dije ne ya shigo mai alokacin yana tsaka ga aikin a cikin wasu takardun su,
Fuskan shi dauke da yalwataccen fara,a tankar Antyn tana kusa dashi a,lokacin,
Nan ya shiga sosai ranan sukayi hira inda yake sheda mata cewa yanzu businesses din shi na Lagos ya tashi sosai zai ci gaba da harkan man petroleum,
Tai mashi murna sosai sai daga karshe ne takira sunan shi a cikjn natsuwa, hakan ya tabbatar mai da cewa za tai serious magana dashi ke nan,
Anty Dije tace Yusuf may yasa yanzu ka daina duk wani korin irin yadda kake yi gurin sada zumunci da sauran su,
Shiru yayi a lokacin da take maganar tankar bai saman layin sai da tace hlo taji ya ansa, sanan ta tabbatar da cewa yana saman layin,
Amsa mata yayi da fadi, No, wallahi ba hakana bane,
Kawai dai aiyuka ne sukai min yawa amma da zaran na samu chains zan shigo insha Allah,
Shigowar su Assalam yaji muryan su ta cikin wayar,
Hakan yasa shi cewa abashi yaran su gaisa da su,
Sosak sukayi hira da su Assalam din inda yaran suka ce mai ga Anty Naimat da little Mum,
Maryam da ke kokarin kwankwatsa waken da za suyi miya a cikin turmi, tai wani irin saurin juyowa cikin watsa masu harara,
Ya dade da Naimat suna waya sai daga baya taba maryam din,
Wace a lokacin tana bakin famfo tana wanke kayan miya,,
A hankali yakira sunan ta yana mai tambayar ta lafiyan jikin ta inda ta ansa mai da cewa da sauki
Ya kuma tambaye ta ya karatu ta ansa shima da fadin lafiya lau,,,,
Sai kuma shiru ya biyo bayan zancen don baida a bin fada mata kuma,,,,
SEENABU ZEEE MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,
IYYA,KA NA,ABBUD WA,IYYAKA, NA,STA,INN
BAZAN IYA MAN,TAWA DA KE BA YAR UWA MASOYIYA, (ANTYN NICE,)