Sashe 125
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Duk kwana biyun nan a takure maryam tayi su kamar a kurkuku, take
Sam bata ko fitowa wahe tana daki a taure ba wani walwala a tare da ita,
Nobar safiya ce yanuna kira a wayan ta a hankali ta mika hannu ta dauko wayan cikin wani irin murya mai kama da ta mai jiya ta ansa mata,
Safiya din ce ta hauta da,sababi cewa yanzu ashe zaman su bana gaskiya bane tunda maganar ta ma sai dai taji shi gurin wasu,
Maryam bata gane may safiya din take nufi da zancen ta ba,
Sai take tambaya kamar ya wai, don ban fahince ki ba,
Safiya tace ai gata nan zuwa gidan da kan ta idan tazo za tai mata bayani,
Tana aje wayan takai kallon ta ga shimkafan dake acikin plate gaban ta kasa ci sai juya,shi takeyi da,spoon kawai,
Anty dije wace ko kallo bata ishe ta ba saboda duk yadda ya kamata tai mata tayi amma,still taki sake jikin ta,
Safiya ce ta shigo gidan tun daga nesa tagane cewa kawar nata na acikin yanayi don haka duk wani abin da ta nufi yi mata sai taji cewa bazata iya ba,,
Sun gaisa da Anty Dije a cikin nuna kulawa da kuma tambayar ta mutanen gidan su,
Safiya ta wuce zuwa dakin maryam don ganin maryam din ta tashi daga inda tske zaune zuwa ciki,
Ido ta kura wa maryam din duk da ta bata tausayi amma sai ta dake ta ce mata wai may ye haka maryam baki da lafiya ne, ?
Idon maryam da ya kawo hawaye take kokarin gogewa safiya din takai zaune tana mai kura mata ido,
Safiya tace ina fatan duk wanan abin bawai don A, A kikeyin shi ba maryam,
Shin maryam wai ke wace irin mutunce da bakya daukan kadara, ko shawara,
Ana fa son musulmi da tawakkali a ko da yaushe idan abu har ya faru da shi,
Sai a lokacin maryam ta dago idon ta da sukai lub, lub duk sun kumbure mata tankar ta yi jinya da dadewa,
Tadan kalli safiya din tana cewa cikin yar murya may kuma kikaga nayi da zaki ce min haka,
Baki safiya ta tabe tace idan har kina wanan haukar haka wallahi wata rana ke ce mai jin kunya ,
Shin maryam damay kikafi wanan bawan Allah ne wai,?
Wallahi ina mai shawartan ki da ki daina wanan halin tun dare bai maki ba,
Dubu naso ke Allah ya baki shine har kike butulce mashi,
Kallon SAFIYA maryam tayi don jin da tayi tace wai dubu na,so,
Suyi ta,so mana ni ina ruwa na kan su su ka,sani kaina na sani,
Manzan Allah fa ya ce muna kada mu aminta da kafirai don basu kaunar har a cikin zuciyae su,
Inna lillahi inji safiya
Maryam kanki daya ne kuwa ? take tambayar maryam din cikin budan baki kalar na mamaki,
Yusuf din ne kafiri kowa ye ?
A takace cikin bacin rai maryam tace yan uwan shi dai,
Wallahi safiya nayi ta ko,karin ganin na taushi zuciya na akan shi amma na kasa,
Duk lokacin da natuna cewa wai da su zanyi taraiyya amatsayin yan uwan miji sai inji raina yana baci,
Safiya yusuf furen kan juji ne,,,,,,
ZEE MAKAWA YALWA
[4/28, 5:33 PM] +234 902 951 1701: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
_*Hakika fadin jin dadin yadda kuke min bazai yiwa da bazarku nike rawa tabbas na yarda masoyi masoyine kullum godiya gareku bata yankewa hakan yasa na baku wannan shafin dungurum gum masoya*_
❤❤
**********************
❤❤
Sam bata ko fitowa wahe tana daki a taure ba wani walwala a tare da ita,
Nobar safiya ce yanuna kira a wayan ta a hankali ta mika hannu ta dauko wayan cikin wani irin murya mai kama da ta mai jiya ta ansa mata,
Safiya din ce ta hauta da,sababi cewa yanzu ashe zaman su bana gaskiya bane tunda maganar ta ma sai dai taji shi gurin wasu,
Maryam bata gane may safiya din take nufi da zancen ta ba,
Sai take tambaya kamar ya wai, don ban fahince ki ba,
Safiya tace ai gata nan zuwa gidan da kan ta idan tazo za tai mata bayani,
Tana aje wayan takai kallon ta ga shimkafan dake acikin plate gaban ta kasa ci sai juya,shi takeyi da,spoon kawai,
Anty dije wace ko kallo bata ishe ta ba saboda duk yadda ya kamata tai mata tayi amma,still taki sake jikin ta,
Safiya ce ta shigo gidan tun daga nesa tagane cewa kawar nata na acikin yanayi don haka duk wani abin da ta nufi yi mata sai taji cewa bazata iya ba,,
Sun gaisa da Anty Dije a cikin nuna kulawa da kuma tambayar ta mutanen gidan su,
Safiya ta wuce zuwa dakin maryam don ganin maryam din ta tashi daga inda tske zaune zuwa ciki,
Ido ta kura wa maryam din duk da ta bata tausayi amma sai ta dake ta ce mata wai may ye haka maryam baki da lafiya ne, ?
Idon maryam da ya kawo hawaye take kokarin gogewa safiya din takai zaune tana mai kura mata ido,
Safiya tace ina fatan duk wanan abin bawai don A, A kikeyin shi ba maryam,
Shin maryam wai ke wace irin mutunce da bakya daukan kadara, ko shawara,
Ana fa son musulmi da tawakkali a ko da yaushe idan abu har ya faru da shi,
Sai a lokacin maryam ta dago idon ta da sukai lub, lub duk sun kumbure mata tankar ta yi jinya da dadewa,
Tadan kalli safiya din tana cewa cikin yar murya may kuma kikaga nayi da zaki ce min haka,
Baki safiya ta tabe tace idan har kina wanan haukar haka wallahi wata rana ke ce mai jin kunya ,
Shin maryam damay kikafi wanan bawan Allah ne wai,?
Wallahi ina mai shawartan ki da ki daina wanan halin tun dare bai maki ba,
Dubu naso ke Allah ya baki shine har kike butulce mashi,
Kallon SAFIYA maryam tayi don jin da tayi tace wai dubu na,so,
Suyi ta,so mana ni ina ruwa na kan su su ka,sani kaina na sani,
Manzan Allah fa ya ce muna kada mu aminta da kafirai don basu kaunar har a cikin zuciyae su,
Inna lillahi inji safiya
Maryam kanki daya ne kuwa ? take tambayar maryam din cikin budan baki kalar na mamaki,
Yusuf din ne kafiri kowa ye ?
A takace cikin bacin rai maryam tace yan uwan shi dai,
Wallahi safiya nayi ta ko,karin ganin na taushi zuciya na akan shi amma na kasa,
Duk lokacin da natuna cewa wai da su zanyi taraiyya amatsayin yan uwan miji sai inji raina yana baci,
Safiya yusuf furen kan juji ne,,,,,,
ZEE MAKAWA YALWA
[4/28, 5:33 PM] +234 902 951 1701: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣4⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
_*Hakika fadin jin dadin yadda kuke min bazai yiwa da bazarku nike rawa tabbas na yarda masoyi masoyine kullum godiya gareku bata yankewa hakan yasa na baku wannan shafin dungurum gum masoya*_
❤❤
**********************
❤❤