Sashe 134
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Zaune suke su biyu a falon shi Yusuf din sai TV dake ta kara shi kadai,
Kowan su da abinda yake faman yi a cikin systems din shi,
Sonny wanda ya kasa shakat da,samun sukuni a cikkin zuciyar shi tun ganin da yaiwa maryam ya dan yi gyaran murya,
Wanda hakan yasa Yusuf dan dagowa daga abinda yakeyi ,
Ya dan wani marai,raice muryan shi yace pls, Joseph ,
Ina son ka taimaka min duk da nasan cewa abune mai wuya agare ka yanzu,
Don nasan muna da bambancin addini, but idan har ka iya la,akari da cewa wanan ba komai bane Just life ne,
Nasan cewa zaka iya taimaka min, for a few times,
Yusuf wanda ya tattaro hankalinshi yana sauraron Sonny din don jin ko may yake da bukaya agurin shi har yake mai haka,
Don shi azaton shi Sonny yafi karfin ya bukaci abu agurin shi bai samu ba
Tambayan shi yayi cikin karaji da cewa just go a head tell me whay you want,
Saida yadan lashe bakin shi sannan yakai kallon shiga kwaya Idon yusuf da idon shi da suka kada sukayi jawur,
Yace I just want you to barrow me that your fiancée,,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[4/28, 5:39 PM] +234 902 951 1701: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
8⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Cikin wani irin zafin nama, Yusuf ya dago kan shi yakai wa Sonny kallo,
Idon shi sunkada sunyi jawur kamar garwashin wuta,
Sai kalman Innalillahi ya ke iya mamaitawa,a cikin zuciyar shi a lokacin,
Ji ya,keyi tankar, yai tako guda ya,shake Sonny din har lahira,
Kirjin Yusuf har wani irin bugawa yakeyi ya rasa ma awani duniya yake duk idon shi ya rufe a lokaci guda bai ganin komai,
Kalman nan ta Innalillahi da ta zauna mai a baki, itace yake ta nanatawa a cikin zuciyar shi,
Sonny wanda sam bai kula da irin halin da Yusuf din ya shiga ba alokaci guda,
Yusuf yadago kai da niyar yiwa Sonny din wani irin mugun zagi,
Amma sai Sonny din yace "Yes, cikin irin nuna ko in kula din nan,
Yusuf yakara jin wani irin tukukin zafin rai ya taso mai tankar ya make bakon nashi mai halin Dan Akuya,
A hankali Sonny ya,furta I really want to meet her again,
I want to ask her some question a bout her religion,,
Yaci gaba da ce tace gaisuwa da shi addinin ta ya hana don haka yake son jin karin bayani,
Saboda yasha gani others Muslims girls suna sharking din hannu da su,
Sai a wanan lokacin Yusuf da ke jin kan shi tankar wani namijin zaki yadan ji sassauci a zuciyar shi,
Kan shi ya dukar kasa tankar badashi Sonny din ke magana ba a lokacin da irin yadda yake ji,
Sai zuwa yan mintuna,masu yawa Yusuf yace cikin dasasshiyar murya,
Aiko da baka gan ta ba ni zan iya yi maka bayanin abinda kake nufi,,
Sonny wanda bai so jin hakan ba don shi maryam din ce yaso taimai wanan bayanin da bakin ta,
Sai da ya dauki cup din ruwan sanyin dake gaban shi yadan kurba a hankali,
Sai ya dan ja numfashin shi kadan yace wa Sonny kamar yadda kasa ni cewa duk wani addini bai yarda mata da maza su dinga cudan ya guri guda ba,
Sonny din yadan ce Ok,
Yusuf yaci gaba da bayani ya ce mai Allah ubangiji ya umurci, Annabin rahama, da ya hani mata akan cudanya acikin maza,
Su zauna a dakunan su su yi ibadan su,
Sannan su boye tsiraicin jikin su ga kowani irin namiji,
Hat ta muharramin su ba ayarda yaga wasu sassan jikin su ba idan bada wani dalili ba,
Sonny yana kada kai yace, Ok,
Yusuf yaci gaba da maganar shi yana cewa don haka kaga ashe duk macen da kaga tana hurda a cikin mazaje, ta kaucewa addinin ta, ne, tana bin ra,ayin son zuciyar ta,
Yakara da cewa duk diyan musulmuz jai mata ana haihuwan su tare da wanan sunnan a cikin zuciyar ta,
Sonny wanda ke ta sauraren shi tunda yafara bayani,
Yai wani irin numfasawa, saboda sharhin da Yusuf ke mai akan kamun kai na "ya mace,,
Yace to duk mata daga mata har har tsofaffi da yan mata,
Yusuf wanda yakara kai cup din ruwa a bakin shi ya kada mai kai yace eh, hakane,
Wow inji Sonny din wanda ke wani lumshe idon shi don jin abin mamaki daga gurin abokin shi,
Gani yakeyi Yusuf din ya jefa kanshi cikin addinin da babu freedom ko kadan,
Don may za,a ce har yara kanana irin su maryam basu da freedom din rayuwar su,
Baiko karasa,saurare ba wayan shi tai kara hakan yasa suka watse daga hiran da suke yi,
Kowan su da abinda yake faman yi a cikin systems din shi,
Sonny wanda ya kasa shakat da,samun sukuni a cikkin zuciyar shi tun ganin da yaiwa maryam ya dan yi gyaran murya,
Wanda hakan yasa Yusuf dan dagowa daga abinda yakeyi ,
Ya dan wani marai,raice muryan shi yace pls, Joseph ,
Ina son ka taimaka min duk da nasan cewa abune mai wuya agare ka yanzu,
Don nasan muna da bambancin addini, but idan har ka iya la,akari da cewa wanan ba komai bane Just life ne,
Nasan cewa zaka iya taimaka min, for a few times,
Yusuf wanda ya tattaro hankalinshi yana sauraron Sonny din don jin ko may yake da bukaya agurin shi har yake mai haka,
Don shi azaton shi Sonny yafi karfin ya bukaci abu agurin shi bai samu ba
Tambayan shi yayi cikin karaji da cewa just go a head tell me whay you want,
Saida yadan lashe bakin shi sannan yakai kallon shiga kwaya Idon yusuf da idon shi da suka kada sukayi jawur,
Yace I just want you to barrow me that your fiancée,,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[4/28, 5:39 PM] +234 902 951 1701: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
8⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Cikin wani irin zafin nama, Yusuf ya dago kan shi yakai wa Sonny kallo,
Idon shi sunkada sunyi jawur kamar garwashin wuta,
Sai kalman Innalillahi ya ke iya mamaitawa,a cikin zuciyar shi a lokacin,
Ji ya,keyi tankar, yai tako guda ya,shake Sonny din har lahira,
Kirjin Yusuf har wani irin bugawa yakeyi ya rasa ma awani duniya yake duk idon shi ya rufe a lokaci guda bai ganin komai,
Kalman nan ta Innalillahi da ta zauna mai a baki, itace yake ta nanatawa a cikin zuciyar shi,
Sonny wanda sam bai kula da irin halin da Yusuf din ya shiga ba alokaci guda,
Yusuf yadago kai da niyar yiwa Sonny din wani irin mugun zagi,
Amma sai Sonny din yace "Yes, cikin irin nuna ko in kula din nan,
Yusuf yakara jin wani irin tukukin zafin rai ya taso mai tankar ya make bakon nashi mai halin Dan Akuya,
A hankali Sonny ya,furta I really want to meet her again,
I want to ask her some question a bout her religion,,
Yaci gaba da ce tace gaisuwa da shi addinin ta ya hana don haka yake son jin karin bayani,
Saboda yasha gani others Muslims girls suna sharking din hannu da su,
Sai a wanan lokacin Yusuf da ke jin kan shi tankar wani namijin zaki yadan ji sassauci a zuciyar shi,
Kan shi ya dukar kasa tankar badashi Sonny din ke magana ba a lokacin da irin yadda yake ji,
Sai zuwa yan mintuna,masu yawa Yusuf yace cikin dasasshiyar murya,
Aiko da baka gan ta ba ni zan iya yi maka bayanin abinda kake nufi,,
Sonny wanda bai so jin hakan ba don shi maryam din ce yaso taimai wanan bayanin da bakin ta,
Sai da ya dauki cup din ruwan sanyin dake gaban shi yadan kurba a hankali,
Sai ya dan ja numfashin shi kadan yace wa Sonny kamar yadda kasa ni cewa duk wani addini bai yarda mata da maza su dinga cudan ya guri guda ba,
Sonny din yadan ce Ok,
Yusuf yaci gaba da bayani ya ce mai Allah ubangiji ya umurci, Annabin rahama, da ya hani mata akan cudanya acikin maza,
Su zauna a dakunan su su yi ibadan su,
Sannan su boye tsiraicin jikin su ga kowani irin namiji,
Hat ta muharramin su ba ayarda yaga wasu sassan jikin su ba idan bada wani dalili ba,
Sonny yana kada kai yace, Ok,
Yusuf yaci gaba da maganar shi yana cewa don haka kaga ashe duk macen da kaga tana hurda a cikin mazaje, ta kaucewa addinin ta, ne, tana bin ra,ayin son zuciyar ta,
Yakara da cewa duk diyan musulmuz jai mata ana haihuwan su tare da wanan sunnan a cikin zuciyar ta,
Sonny wanda ke ta sauraren shi tunda yafara bayani,
Yai wani irin numfasawa, saboda sharhin da Yusuf ke mai akan kamun kai na "ya mace,,
Yace to duk mata daga mata har har tsofaffi da yan mata,
Yusuf wanda yakara kai cup din ruwa a bakin shi ya kada mai kai yace eh, hakane,
Wow inji Sonny din wanda ke wani lumshe idon shi don jin abin mamaki daga gurin abokin shi,
Gani yakeyi Yusuf din ya jefa kanshi cikin addinin da babu freedom ko kadan,
Don may za,a ce har yara kanana irin su maryam basu da freedom din rayuwar su,
Baiko karasa,saurare ba wayan shi tai kara hakan yasa suka watse daga hiran da suke yi,