Sashe 84
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zaune take a bakin gadon ta tana jin lokacin da a,ke ta kiran sallah la,asar daga makwabtar unguwar su,
Amma sai taji yau takasa tashi kamar yadda ta saba yi idan taji kiran sallah,
Sai,da taji fitar su shida Assalam sanan tai yunkurin fita,
A kofa sukaci karo da Anty Dije, wace ke kokarin shiga gurin maryam din,
Suna hada ido da Anty Dije sai ta harare ta ,tace Maryam nikan ban san may Yusuf zai maki wanda har zaki iya mai godiya a duniyar nan ,,,
Nadai ga da mama bata da lafiya irin tai makon da yai muna a gidan ñan,
Yanzu Maryam agaban ki fa yau yaiwa baba wanan irin alherin da kowani musulmi ke fata,
Ina sauraron inji kin mai godiya amma sai naga cewa har boyewa ma kikayi don kada ku hadu,
Maryam na in,in niya tace wallahi Anty yanzu nake son in zo in mai godiya amma sai naga yafita,
Bata ce mata komai ba banda hararan da ta kara binta dashi , ta juya takoma inda ta fito,
Azaton maryam yafitane sai ta fita waje tsakar gida,
Da Yusuf suka hada ido yana zaune saman dan dakalin simitin da ke gefe yana alwala,
Idan ba idon take mata karya ba wani irin tsadaden murmushi taga ni makale a fuskan shi,
Cikin sauri takawar da kanta gefe guda tana mai jin wani nauyin shi,
Kamar ta juya takoma ciki alokacin sai dai ta daure kawai ta, nufi hanyar kitchen din su tankar bata gan shi ba,
Tunda Yusuf yafita wanan lokacin bai dawo gidan ba sun shiga gari da Assalam da sauran abokai,
A cikin shigar kananin kaya yadawo da dare bayan sallah isha,i, tare da Assalam wanda ke dauke da ledar kayan sweet kala,kala,
Ko da yai sallama ya shigo maryam tana cikin shigar wasu English wear sun mata kyau so sai,
Duk da dare ne mutum zaigane cewa ta gyara fuskan ta tsab da kayan makeup,
Ga kamshi dake tashi kamar wace ke sana,ar kayan kamshi,
Muryan Ànty Dije ce ke cewa maryam don Allah zo ki tafi hakana kin san halin As,ma,u da saurin rufe gida,
Jin muryan Yusuf yana cewa bissimilahi alokacin da zai zauna,
Maryam dake tsaye tana kokarun sa, takalma tace mai,
"Sannu da dawo wa"
A , kasalance yace "Yauwa"
Assalam ke cewa little mummy ina zaki zani nima,
Kai wani irin son yawo ne haka ?
Kadawo ko zama bakayi ba zakace wai zaka,
Assalam kai baka gajiya da yawo ne wai, kazauna taje tadawo ko ita dare yayi don dai ina son takarbo min kayan yau ne,
Dare ya,yi gaskiya bari mu sauke ta kawai inaga zai fi,
Da mamaki maryam tai saurin dagowa don batai tsan,manin haka ba sam
Idan son samune ita gaskiya sam bata son shiga motar shi
Saboda yana jagula mata hankali duk lokacin da tashiga,
" Wai, har hankalina yakwanta inji Anty Dije ta juya gurin maryam tace kin ga ai kin samu sauki
Ai yanzu zan dawo da sun zauna kawai,
A, lokacin ya mike tsaye yadauki Key's din shi da yazube saman center table,
Gadan gadan yanufi kofar fita wahe batare da yai mata magana ba,
Ai, da sauri maryam tamara mai baya don gudun masifar Anty,
Acikin motar shi yake zaune, tun daga nesa zakaji sautin karatun Al,kur,an mai girma yana tashi suratu Fussilat,
Maryam nakara so,wa ta bude motar daniyar shiga,
Amma sai batafa Assalam aciki ba shi da yaja mata wanan tafiyar,
Da sauri ta kara lekawa cikin motar ko zata ganshi a baya saida baya ciki,
Turus tayi tana zazare ido,
Sai ta dan ja baya tana dan zare ido kamar mai jin tsoro
Ganin har ya kuna motar ya sata saurin shiga jiki ba karfi kamar an zare mata lakka,
Ta zauna a hankali tare da cewa ya akayi Assalam bai zo ba kuma,
A hankali yafara tafiya batare da yabata amsa ba ya hau saman titi a hankali,
Gyaran murya yayi a hankali cikin wani irin soft voice yace aike ce karshen fitowa
May yasa baki fito da shi ba ke, ?
Maryam wace tasan gatse ne yau mata, ta juya abinta cikin natsuwa, tana kallon fitilon dake a gefen hanya,
Sai dai kira,an dake tashi a motar take bi a hankali,
Wayar shi ce tai kara alokacin ya dauka yana yar fara,a
Sadiya sorry nadan fitane zuwa wani guri sai dai kila bazan dade ba,
A hankali ya mika hannun shi yana kokari rage karar sautin dake tashi,
Maryam wace taga ya rage saurin tafiyar da yakeyi batasan lokacin da tai yar tsuki mai sauti ba,
Sai,dai jin karar tayi yafito fili wanda sam bataso hakan ba ita,
Ok to kiti hakkuri tunda ina gari aiko zuwa gobe ne zan shigo,
Eh a hanya nake zan kai maryam unguwa ne amma ba dadewa zamuyi ba ai,,,
Tuni maryam kan ta yadauki caji saboda jin kiran sunan ta da akayi a zancen
Bata karasa jin haushi ba sai,da taji ana cewa maryam ce kuma yau baki sani ba ?
Saida su kayi sallama da juna tukun san,nan yadan ci gaba da tukin motar shi,
Maryam yace cikin wani murya da zakace dole akasa shi yin magana alokacin,
Fuska a daure yace may yasa ki kai muna tsuki, pls,?
Wani kululu taji don ai tambayar raini wayo ne wanan
Amma a fili sai cewa tayi yaushe ?
Murya kasa,kasa irn ta wanda bai son magana da yawa, yace may Sadiya tai maki ki,kai hating din ta dayawa haka, ?
Bakaramin kaduwa magana tasa maryam ba,
Amma sai taga cewa tai shiru kawai shine daidai, yafi tace zata bada amsa,
Maryam pls stop hating me like, dis,
Wani abune ya soke ta akirji da ya furta wanan magana
Murya na rawa tace ni
"Ya Yusuf " ?
Kai ya kada mata alamar eh,
Cikin kwantar da murya tace,
Nashiga uku ta furta a fili,
Azuci kuma tace maganar Anty yau ya tabbata ashe ko shi yasan cewa bana son al,amarin shi,
Kafin wani lokaci hawayen da suka cika mata ido suka zubo,
Are you crying maryam,?
Why ?
Matsowa yayi gab da ita yana mai mika mata hankici don tagoge fuskan ta,
Da sauri maryam tadan ha baya kadan kamar wace taga abin tsoro,
Ki yi hankuri pls ban san cewa maganar zatai maki zafi haka ba ?
Har da zubar da hawayen ki masu mahin manci, da ma,ana,
Cikin hawaye wasu nabin wasu tace may kai min dazan yi hating dinka
Bayan yawaita alherin ka a,garemu ko da yau she,
Murmushi yayi ya ce gaskiya bana jin dadin the way you are treating me,
Haka kawai maryam ta samu kanta da cewa,
Insha Allah bazan sake ba Ya Yusuf,
Fuska daure yace sam bana son ina batawa mutum rai maryam bansan ko may nake maki ba haka, ?
Ki fada min in daina pls,
Wani irin nauyi da kunya ya kamata tace,
Subbahanallah wallahi ni ba abin da kai min,
Ganin sun shigo cikin uguwar da zasune yasa shi cewa ina ne kwanar gidan da zasu tafi ?
To ki share fuskanki pls kada ki shiga tagane cewa kinyi kuka pls, ?
Ba musu maryam ta goge fuska da wanan kyalen da ya bata, ta goge fuskan ta a hankali,
Murya kasa, kasa irin ta mai rada furta, na gode,
Shiru maryam tayi batace komai ba,
Wani dan iska ya furzar daga bakin shi,
Kai maryam ta sadda kasa kawai,
A hankali ta bude motar tafita,
Binta ya,yi da kallo har ta shige gidan,
Sai a lokacin yai yar ajiyar zuciya,
Don yaji yarinyar raba shi mugun tausayi sosai, don bai zaci cewa tana da saukin kai haka ba,
Saboda yazaci cewa zatai mai rashin kunya idan yai mata magana,
Bai wani dadewa ba yaga tafito da wani kumshin kaya, dagani kayan sun mata nauyi tana ja,
Da sauri yafito yakama mata yabude bayan mota yasa mata,
Komawa tayi zuwa cikin gidan sai,dai wanan karon ta dan dade, Inda ta dawo dawasu kayan again,
Sallama taima shi ya dago kan shi ya karba a hankali,
Batai magana ba sai kokarin zaman da take yi shiru sukayi a lokacin da yafara tukin motar,
Kowa da abinda yake sakawa a zuciyar shi gamay da dan uwa,
Wayan shi tai kara inda a zaton maryam take tuhumar ko sadiya ce uwar naci,
Amma sai daga baya tagane da Ibrahim yake wayar don kiran sunan Ibrahim din da ya,yi
Sai dai da yaren su suke magana inda maryam ke ta mamakin yadda yake yare kamar bashi ba,
A falon Anty a,kazube kayan sako ne a ka aiko da su, daga Lagos,
Maryam ce ke fadawa Anty ta yadda Assamau tace kudaden kayan suke,
Yusuf eanda ke saman dining table yana zuba tuwon semovita da miyar kubewa danya,wanda akaiwa miyar stwee daban yaji, gadan manya,manya
Yadda maryam ke bayani acikin sanyi murya ya nuna mai alamar
Har yanzu rayuwar ta ajagule yake da zancen su,
Tun da har taki sake jikin ta har zuwa yanzu,
Kudin kowani kaya take fadawa antyn ta a hankali tana taya ta dubawa
Abincin shi yake ci a hankali kamar hankalishi baya gurin su,
Wayan maryam ce yai kara taciro shi daga cikin poss din ta,
A yadda take magana ko antyn ta dake kusa da ita bawai lalai, ne taji ta ba,
Mikewa tayi zuwa cikin dakin ta, karba wayan ta, dake a hannun ta,
Amma, wanda ke falo zai iya jin maryan ta,kamar tana waya har yanzu,
Sama sama tadunga jin muryan su don yakai wani lokaci agidan yana mata hiran kakar shi,
Amma sai taji yau takasa tashi kamar yadda ta saba yi idan taji kiran sallah,
Sai,da taji fitar su shida Assalam sanan tai yunkurin fita,
A kofa sukaci karo da Anty Dije, wace ke kokarin shiga gurin maryam din,
Suna hada ido da Anty Dije sai ta harare ta ,tace Maryam nikan ban san may Yusuf zai maki wanda har zaki iya mai godiya a duniyar nan ,,,
Nadai ga da mama bata da lafiya irin tai makon da yai muna a gidan ñan,
Yanzu Maryam agaban ki fa yau yaiwa baba wanan irin alherin da kowani musulmi ke fata,
Ina sauraron inji kin mai godiya amma sai naga cewa har boyewa ma kikayi don kada ku hadu,
Maryam na in,in niya tace wallahi Anty yanzu nake son in zo in mai godiya amma sai naga yafita,
Bata ce mata komai ba banda hararan da ta kara binta dashi , ta juya takoma inda ta fito,
Azaton maryam yafitane sai ta fita waje tsakar gida,
Da Yusuf suka hada ido yana zaune saman dan dakalin simitin da ke gefe yana alwala,
Idan ba idon take mata karya ba wani irin tsadaden murmushi taga ni makale a fuskan shi,
Cikin sauri takawar da kanta gefe guda tana mai jin wani nauyin shi,
Kamar ta juya takoma ciki alokacin sai dai ta daure kawai ta, nufi hanyar kitchen din su tankar bata gan shi ba,
Tunda Yusuf yafita wanan lokacin bai dawo gidan ba sun shiga gari da Assalam da sauran abokai,
A cikin shigar kananin kaya yadawo da dare bayan sallah isha,i, tare da Assalam wanda ke dauke da ledar kayan sweet kala,kala,
Ko da yai sallama ya shigo maryam tana cikin shigar wasu English wear sun mata kyau so sai,
Duk da dare ne mutum zaigane cewa ta gyara fuskan ta tsab da kayan makeup,
Ga kamshi dake tashi kamar wace ke sana,ar kayan kamshi,
Muryan Ànty Dije ce ke cewa maryam don Allah zo ki tafi hakana kin san halin As,ma,u da saurin rufe gida,
Jin muryan Yusuf yana cewa bissimilahi alokacin da zai zauna,
Maryam dake tsaye tana kokarun sa, takalma tace mai,
"Sannu da dawo wa"
A , kasalance yace "Yauwa"
Assalam ke cewa little mummy ina zaki zani nima,
Kai wani irin son yawo ne haka ?
Kadawo ko zama bakayi ba zakace wai zaka,
Assalam kai baka gajiya da yawo ne wai, kazauna taje tadawo ko ita dare yayi don dai ina son takarbo min kayan yau ne,
Dare ya,yi gaskiya bari mu sauke ta kawai inaga zai fi,
Da mamaki maryam tai saurin dagowa don batai tsan,manin haka ba sam
Idan son samune ita gaskiya sam bata son shiga motar shi
Saboda yana jagula mata hankali duk lokacin da tashiga,
" Wai, har hankalina yakwanta inji Anty Dije ta juya gurin maryam tace kin ga ai kin samu sauki
Ai yanzu zan dawo da sun zauna kawai,
A, lokacin ya mike tsaye yadauki Key's din shi da yazube saman center table,
Gadan gadan yanufi kofar fita wahe batare da yai mata magana ba,
Ai, da sauri maryam tamara mai baya don gudun masifar Anty,
Acikin motar shi yake zaune, tun daga nesa zakaji sautin karatun Al,kur,an mai girma yana tashi suratu Fussilat,
Maryam nakara so,wa ta bude motar daniyar shiga,
Amma sai batafa Assalam aciki ba shi da yaja mata wanan tafiyar,
Da sauri ta kara lekawa cikin motar ko zata ganshi a baya saida baya ciki,
Turus tayi tana zazare ido,
Sai ta dan ja baya tana dan zare ido kamar mai jin tsoro
Ganin har ya kuna motar ya sata saurin shiga jiki ba karfi kamar an zare mata lakka,
Ta zauna a hankali tare da cewa ya akayi Assalam bai zo ba kuma,
A hankali yafara tafiya batare da yabata amsa ba ya hau saman titi a hankali,
Gyaran murya yayi a hankali cikin wani irin soft voice yace aike ce karshen fitowa
May yasa baki fito da shi ba ke, ?
Maryam wace tasan gatse ne yau mata, ta juya abinta cikin natsuwa, tana kallon fitilon dake a gefen hanya,
Sai dai kira,an dake tashi a motar take bi a hankali,
Wayar shi ce tai kara alokacin ya dauka yana yar fara,a
Sadiya sorry nadan fitane zuwa wani guri sai dai kila bazan dade ba,
A hankali ya mika hannun shi yana kokari rage karar sautin dake tashi,
Maryam wace taga ya rage saurin tafiyar da yakeyi batasan lokacin da tai yar tsuki mai sauti ba,
Sai,dai jin karar tayi yafito fili wanda sam bataso hakan ba ita,
Ok to kiti hakkuri tunda ina gari aiko zuwa gobe ne zan shigo,
Eh a hanya nake zan kai maryam unguwa ne amma ba dadewa zamuyi ba ai,,,
Tuni maryam kan ta yadauki caji saboda jin kiran sunan ta da akayi a zancen
Bata karasa jin haushi ba sai,da taji ana cewa maryam ce kuma yau baki sani ba ?
Saida su kayi sallama da juna tukun san,nan yadan ci gaba da tukin motar shi,
Maryam yace cikin wani murya da zakace dole akasa shi yin magana alokacin,
Fuska a daure yace may yasa ki kai muna tsuki, pls,?
Wani kululu taji don ai tambayar raini wayo ne wanan
Amma a fili sai cewa tayi yaushe ?
Murya kasa,kasa irn ta wanda bai son magana da yawa, yace may Sadiya tai maki ki,kai hating din ta dayawa haka, ?
Bakaramin kaduwa magana tasa maryam ba,
Amma sai taga cewa tai shiru kawai shine daidai, yafi tace zata bada amsa,
Maryam pls stop hating me like, dis,
Wani abune ya soke ta akirji da ya furta wanan magana
Murya na rawa tace ni
"Ya Yusuf " ?
Kai ya kada mata alamar eh,
Cikin kwantar da murya tace,
Nashiga uku ta furta a fili,
Azuci kuma tace maganar Anty yau ya tabbata ashe ko shi yasan cewa bana son al,amarin shi,
Kafin wani lokaci hawayen da suka cika mata ido suka zubo,
Are you crying maryam,?
Why ?
Matsowa yayi gab da ita yana mai mika mata hankici don tagoge fuskan ta,
Da sauri maryam tadan ha baya kadan kamar wace taga abin tsoro,
Ki yi hankuri pls ban san cewa maganar zatai maki zafi haka ba ?
Har da zubar da hawayen ki masu mahin manci, da ma,ana,
Cikin hawaye wasu nabin wasu tace may kai min dazan yi hating dinka
Bayan yawaita alherin ka a,garemu ko da yau she,
Murmushi yayi ya ce gaskiya bana jin dadin the way you are treating me,
Haka kawai maryam ta samu kanta da cewa,
Insha Allah bazan sake ba Ya Yusuf,
Fuska daure yace sam bana son ina batawa mutum rai maryam bansan ko may nake maki ba haka, ?
Ki fada min in daina pls,
Wani irin nauyi da kunya ya kamata tace,
Subbahanallah wallahi ni ba abin da kai min,
Ganin sun shigo cikin uguwar da zasune yasa shi cewa ina ne kwanar gidan da zasu tafi ?
To ki share fuskanki pls kada ki shiga tagane cewa kinyi kuka pls, ?
Ba musu maryam ta goge fuska da wanan kyalen da ya bata, ta goge fuskan ta a hankali,
Murya kasa, kasa irin ta mai rada furta, na gode,
Shiru maryam tayi batace komai ba,
Wani dan iska ya furzar daga bakin shi,
Kai maryam ta sadda kasa kawai,
A hankali ta bude motar tafita,
Binta ya,yi da kallo har ta shige gidan,
Sai a lokacin yai yar ajiyar zuciya,
Don yaji yarinyar raba shi mugun tausayi sosai, don bai zaci cewa tana da saukin kai haka ba,
Saboda yazaci cewa zatai mai rashin kunya idan yai mata magana,
Bai wani dadewa ba yaga tafito da wani kumshin kaya, dagani kayan sun mata nauyi tana ja,
Da sauri yafito yakama mata yabude bayan mota yasa mata,
Komawa tayi zuwa cikin gidan sai,dai wanan karon ta dan dade, Inda ta dawo dawasu kayan again,
Sallama taima shi ya dago kan shi ya karba a hankali,
Batai magana ba sai kokarin zaman da take yi shiru sukayi a lokacin da yafara tukin motar,
Kowa da abinda yake sakawa a zuciyar shi gamay da dan uwa,
Wayan shi tai kara inda a zaton maryam take tuhumar ko sadiya ce uwar naci,
Amma sai daga baya tagane da Ibrahim yake wayar don kiran sunan Ibrahim din da ya,yi
Sai dai da yaren su suke magana inda maryam ke ta mamakin yadda yake yare kamar bashi ba,
A falon Anty a,kazube kayan sako ne a ka aiko da su, daga Lagos,
Maryam ce ke fadawa Anty ta yadda Assamau tace kudaden kayan suke,
Yusuf eanda ke saman dining table yana zuba tuwon semovita da miyar kubewa danya,wanda akaiwa miyar stwee daban yaji, gadan manya,manya
Yadda maryam ke bayani acikin sanyi murya ya nuna mai alamar
Har yanzu rayuwar ta ajagule yake da zancen su,
Tun da har taki sake jikin ta har zuwa yanzu,
Kudin kowani kaya take fadawa antyn ta a hankali tana taya ta dubawa
Abincin shi yake ci a hankali kamar hankalishi baya gurin su,
Wayan maryam ce yai kara taciro shi daga cikin poss din ta,
A yadda take magana ko antyn ta dake kusa da ita bawai lalai, ne taji ta ba,
Mikewa tayi zuwa cikin dakin ta, karba wayan ta, dake a hannun ta,
Amma, wanda ke falo zai iya jin maryan ta,kamar tana waya har yanzu,
Sama sama tadunga jin muryan su don yakai wani lokaci agidan yana mata hiran kakar shi,