Sashe 171
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Washe gari ne Yusuf yakira mahaifin shi yaje sheda mai cewa Ruth karbi shahada takoma musulci don zata auri musulmi,
Tsohon sai da ya fadi don rudewa sai sambatu yakeyi yana cewa sai yakashe Yusuf,
Ruth yanzu tazama Aisha sunan da taci ke nan na musulunci,
Daga haka Yusuf bai ja wani lokaci ba yadaura mata aure da masoyin ta Yusuf,
Haka rayuwa taci gaba dazo masu a cikkin dadi da ci gaba don yanzu komai yakara bunkasa ma Yusuf,
Nafisat yanzu tana da kan nai biyu da Ahmad Mohammed Nasir,
Maryam ta zama big madam sosai tana tallafawa yan uwan ta ta hanyoyi daban daban,
Gashi kusan duk shekara sai mai gidan ta Yusuf yabata kujeran makka biyar tarabawa dangin ta, shikuma sai yazaba acikkn al,umma Annabi yakai,
Kaunar shi Aisha yanzu yaran ta biyu da Suleiman, Naimat tanada yara hudu da ibrahim,
Safiya dake can America tare da maigidan ta itama yaran ta biyu duk ka maza,
Jibrin yasamu Allah ya taimake shi sadiya ita da kanta tace batayin auren,
Fitan ta da kwana daya saiga shi Yusuf ya turo yazo an samu wani aiki da zai jaragaman gurin,
Aisha yanzu duniya yabata baya sosai don girma ya kamata ga yan matasan yan mata nan ba a yayin su,
Tana son aure amma ba taruhin kwarai arayuwa kowa gudu yajeyi,
Gida mai kyau Yusuf yaiwa mahaifiyar maryam da maigidan ta acikin kamfanin bobi,
Shima baba duk an buge tsohon gidan shi anyi mashi wani plat mai kyau na zamani,
A, A da kan shi yazo har gidan Yusuf don ya taimaja mai yasa mai hannu a takardan wani company nasu,
Inda yaga yaran maryam a fola nan taje yaji wani iri a rayuwan shi,
Assalam da Issalam yazu ko yaushe suna gurin little mum din su don ma shi Assalam kusan a can yake zaune,
Watara aka bugo masu waya cewa Mr Ema a asibiti ya kwana don haka gaba daya gidan su ka kwasa sai Kwantagora,
Sun samu yaji sauki don hawan jini ne ga kuma tsufa,
Ganin yaran uku yasa shi murmushi da jin dadi daga gadon asibitin,
Daya baya yake gaisawa dayaran suna mai kiriniya akan shi yana mai jin dadi sai shafan kan su yakeyi yana lumshe ido,
Alokacin maryam takaraso kusa dashi dauke da cup din fresh milk tana lalashin shi yatashi ya,sha,
Dad yaji sauki don haka bazu koma ba don suna kula dashi yakuma samu lafiya yanzu
Waya aka bugo masu daga garin su cewa maman Choima ta,mutu,
Haka suka kwasa zuwa gurin bukin rufe ta saidai maryam da yaran ta duk suna cikin shiga ta musulunci,
Mutane sai kallon su sukeyi ita da Aisha da Naimat yadda suka bammbanta kan su da,sauran, mutanen gurin sai wani irin kallon su sukeyi,
Maryam wace sai kafa kafa takeyi da yan diyan ta inda tadibi yawan yan uwan su Yusuf din mutane masu karamci amma duk ba muslumai bane,
Tabbas su Yusuf furen kan juji ne to indan anbar furen a cikin juji a haka zai tabbata har ya gaji da haskawa ya bushe,
Amma dazaran anciroshi daga cikin jujin sanu,san sai kowa ma ya manta cewa daga cikin juji a ka ciro shi,
Hakan yakara mata son mijin ta tare da yan uwan shi ,
Sun dawo ba,a dade ba Samuel yasamu kaunar Ibrahim inda shi ma yadage dacewa ita zai aura,
Wanan karon Mr Emanuel bai jaba shi da kanshi aba da bakin a yi bukin,
Su maryam sune sukayi shugaban cin komai akan sha anin,
Inda maryam takara samun wani ciki ta hai yarta mace wace taci suna Dije,
Anty Dije yanzu sanar ta yavigaba bisa taimakon Yusuf wanda akan taimakon da tabashi a baya bai mata ba,
Har yanzu jinta yake tankar uwa ko babban ya a gare shi,
Baba ya tsufa yanzu amna har yanzu yana da halin dattijan takar shi,
Duk Yusuf yai mashi slheri sai yai tafada cewa yai yawa yadaina hakana,
Yusuf yana tsaye yana kallon wani tarda sai ji yayi an rungumoshi ta bayan shi,
Murshi yayi don yasan kowacece maryam ya furta cikin jin dadi,
Yace cikin wani irin murya
Baki barci ba har yanzu tawani lunshe ido tace taya zan yi barci bayan Furen zuciyana idon shi biyu yana muna fafitar ka neman abin rufin asiri
Idon shi ya lunshe tare da dan dukawa ya aje takardun
Kamota yayi dakyau zuwa jikin shi yana cew maryam ban da abin dazance sai dai ince Almadullahi Allaqulli halin,,,,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
Tsohon sai da ya fadi don rudewa sai sambatu yakeyi yana cewa sai yakashe Yusuf,
Ruth yanzu tazama Aisha sunan da taci ke nan na musulunci,
Daga haka Yusuf bai ja wani lokaci ba yadaura mata aure da masoyin ta Yusuf,
Haka rayuwa taci gaba dazo masu a cikkin dadi da ci gaba don yanzu komai yakara bunkasa ma Yusuf,
Nafisat yanzu tana da kan nai biyu da Ahmad Mohammed Nasir,
Maryam ta zama big madam sosai tana tallafawa yan uwan ta ta hanyoyi daban daban,
Gashi kusan duk shekara sai mai gidan ta Yusuf yabata kujeran makka biyar tarabawa dangin ta, shikuma sai yazaba acikkn al,umma Annabi yakai,
Kaunar shi Aisha yanzu yaran ta biyu da Suleiman, Naimat tanada yara hudu da ibrahim,
Safiya dake can America tare da maigidan ta itama yaran ta biyu duk ka maza,
Jibrin yasamu Allah ya taimake shi sadiya ita da kanta tace batayin auren,
Fitan ta da kwana daya saiga shi Yusuf ya turo yazo an samu wani aiki da zai jaragaman gurin,
Aisha yanzu duniya yabata baya sosai don girma ya kamata ga yan matasan yan mata nan ba a yayin su,
Tana son aure amma ba taruhin kwarai arayuwa kowa gudu yajeyi,
Gida mai kyau Yusuf yaiwa mahaifiyar maryam da maigidan ta acikin kamfanin bobi,
Shima baba duk an buge tsohon gidan shi anyi mashi wani plat mai kyau na zamani,
A, A da kan shi yazo har gidan Yusuf don ya taimaja mai yasa mai hannu a takardan wani company nasu,
Inda yaga yaran maryam a fola nan taje yaji wani iri a rayuwan shi,
Assalam da Issalam yazu ko yaushe suna gurin little mum din su don ma shi Assalam kusan a can yake zaune,
Watara aka bugo masu waya cewa Mr Ema a asibiti ya kwana don haka gaba daya gidan su ka kwasa sai Kwantagora,
Sun samu yaji sauki don hawan jini ne ga kuma tsufa,
Ganin yaran uku yasa shi murmushi da jin dadi daga gadon asibitin,
Daya baya yake gaisawa dayaran suna mai kiriniya akan shi yana mai jin dadi sai shafan kan su yakeyi yana lumshe ido,
Alokacin maryam takaraso kusa dashi dauke da cup din fresh milk tana lalashin shi yatashi ya,sha,
Dad yaji sauki don haka bazu koma ba don suna kula dashi yakuma samu lafiya yanzu
Waya aka bugo masu daga garin su cewa maman Choima ta,mutu,
Haka suka kwasa zuwa gurin bukin rufe ta saidai maryam da yaran ta duk suna cikin shiga ta musulunci,
Mutane sai kallon su sukeyi ita da Aisha da Naimat yadda suka bammbanta kan su da,sauran, mutanen gurin sai wani irin kallon su sukeyi,
Maryam wace sai kafa kafa takeyi da yan diyan ta inda tadibi yawan yan uwan su Yusuf din mutane masu karamci amma duk ba muslumai bane,
Tabbas su Yusuf furen kan juji ne to indan anbar furen a cikin juji a haka zai tabbata har ya gaji da haskawa ya bushe,
Amma dazaran anciroshi daga cikin jujin sanu,san sai kowa ma ya manta cewa daga cikin juji a ka ciro shi,
Hakan yakara mata son mijin ta tare da yan uwan shi ,
Sun dawo ba,a dade ba Samuel yasamu kaunar Ibrahim inda shi ma yadage dacewa ita zai aura,
Wanan karon Mr Emanuel bai jaba shi da kanshi aba da bakin a yi bukin,
Su maryam sune sukayi shugaban cin komai akan sha anin,
Inda maryam takara samun wani ciki ta hai yarta mace wace taci suna Dije,
Anty Dije yanzu sanar ta yavigaba bisa taimakon Yusuf wanda akan taimakon da tabashi a baya bai mata ba,
Har yanzu jinta yake tankar uwa ko babban ya a gare shi,
Baba ya tsufa yanzu amna har yanzu yana da halin dattijan takar shi,
Duk Yusuf yai mashi slheri sai yai tafada cewa yai yawa yadaina hakana,
Yusuf yana tsaye yana kallon wani tarda sai ji yayi an rungumoshi ta bayan shi,
Murshi yayi don yasan kowacece maryam ya furta cikin jin dadi,
Yace cikin wani irin murya
Baki barci ba har yanzu tawani lunshe ido tace taya zan yi barci bayan Furen zuciyana idon shi biyu yana muna fafitar ka neman abin rufin asiri
Idon shi ya lunshe tare da dan dukawa ya aje takardun
Kamota yayi dakyau zuwa jikin shi yana cew maryam ban da abin dazance sai dai ince Almadullahi Allaqulli halin,,,,,,,,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA