Sashe 113
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ànty Dije tare da wasu daga cikin yan uwan su ne suka tafi kai amarya gidan ta dake a unguwar GRA,
Motoci kusan biyar ne suka zo don daukar a maryan sanin cewa ba wai tana da wasu mutane da yawa bane a garin,
So sai ko jama,a suka dan taru don zuwa rakiyar amarya gidan ta, da misalin karfe biyar na marancen, jumma,a,
A bin gwanin ban sha,awa saboda irin yadda, mutane sukayi don Anty Dije, kusan duk wace take hurda da ita tazo mata wanan karar na buki,
Amarya Naimat tasha ado a cikkn wasu lace farare kal dinkin buba, sai farin mayafi da kuma wani farin sarka mai daukan ido,sai wasu, fararen takalma a kafarta
Idon ta alamar taci kuka saboda irin yadda sukayi mata wani irin lub, lub da su,
Maryam ce kawai aka bari don tsaron gida tare da kau da sauran kayyayakin amfani da suka bari a waje,
Sam bata san shigowar Yusuf din gidan ba saidai muryan shi da ta ji gab da bayan ta,
Inda ta juya a yar razane cikin dan rudewa saboda rashin sanin mutum na kusa da ita,
Fararen shadda ne a jikin shi dinkin tazar ce har kasa,
Hannayen shi a harde saman kafadar shi inda ya kura mata ido kawai a cikin rashin sakin fuska kamar yadda yake a kullun,
Sai da tayi kokarin saita kan ta,tukun, na san nan ta samu bakin yi, mai gaisuwa,
Ya ansa mata kamar kullun a takaice sai dai na yau yana da dan banbanci da saura,
Gurin fridge ya wuce direct inda ya bude ya,dauko goran ruwan Inuwa water,
Kafa kai yayi batare da ya jira kofi ba, ya kama kwankwada, inda duk ya kwankwade ruwan tas,
Yau she su Anty za su dawo ne maryam wace ke kokarin shiga store din su, dan aje kaya ta ansa mai da cewa,
Anjima kadan shiru yayi ba tare da yakara magana ba ,
Gurin kujera two site ya nufa nan yazube sama yana mai cewa Ya Allah,
Akawo ma abinci ne ta tambaye a cikin dan dari, dari,
No thanks kawai yace mata inda ya maida idon shi ya kara lumshewa,,
Aikin ta taci gaba da yi abin ta batare da takara bi ta kan shi ba,
Yusuf wanda ke kwance tankar mai barci sai dai a zahiri idon shi biyu yana tunanen duniya,
Wayar shi ce tai kara gurin da, yake aje a gefen shi,
A hakali ya mika hannu shi ya dauki wayar sunan Jibrin ya gani,
Dan gyara kwanciyar shi,yayi ya na mai kokarin daukar ,
Tambayar shi Jibrin yake, yi ko yana ina ne haka
Sai da ya ja dan guntun tsuki kafni ya ansa mai wayar shi, tu kun,
A takaice ya bashi ansa da cewa gidan Anty mana ,
Jibrin yai yar dariya kafin yai mai magana, tukun
Da iskanci ai ba na fadama cewa zan dan gudo in huta ba kafin su dawo,
Ansa yabashi da cewa an fa kawo kayan da ya ce akawo mai ga mutumin yana neman shi,
Sai da yadan lumshe idon shi, sannan ya dan sukunyar da kan shi yana mai kallon ties din falon yace,
Ya ce gaskiya Jibrin bazan iya zuwa in duba ba saboda ina hutawa yanzu,
Amma zai iya kuzo nan ai maryam tana gidan sai ta tayaka dubawa, ko,
Jibrin din ya ansa mai da cewa gashi nan zuwa tare da mutumin,
Yusuf din ya ansa mai da cewa ya yi kyau sai kun ka raso ina ciki idan kunzo,
A lokacin ne kuma su Assalam suka shigo gidan daga can cikin gida gurin kakan,nin su,
Ganin yana bukatar hutu yasa maryam kiran yaran zuwa gurin datake,
Aiko can gurin ta suka dan bata lokaci sai dai jefi,jefi tana kallon shi idon shi a lumshe suke,
Ba ai wani dadewa ba Jibrin yai sallama tare da mai kayan,
A kofar falo suka yi sallama maryam wace ke zaune da yaran suna kallon a wayar ta takarba masu sallaman su,
Dukkan su a falo suka zube sai kayan da mutumin ke kokarin budewa daga cikin wani buhu,
Zannuwa masu yawa tagani suna fitar wa daga cikin buhun,
Jibrin din ne yasawa maryam wace ke ta waje kira,
Sai da ta dan ja aji irin na mata tukun sannan ta mike zuwa ida suke,
Tun daga nesa ya tsai da hankalinshi gurin ta irin yadda take tafiya,
Tabbas maryam ta, tara abubuwa da dama da sai yanzu yake gani su daga gare ta,
Idan ma don kyau ne ta na dashi uwa uba kuma hali duk yarinyar tana da,su,
Cikin yaga da nuna isa ta yan matan taka ta iso gare tana mai cewa gata,
Tankar ba shine yakare mata wanan kallon ba haka yanzu,
Wayar shi kawai yake, ta famar tabawa ya Allah chatin yake yi ko kuma game,
Jibrin ne yadan kalle ta yace ki taya mu zaben zani mai kyau daga cikin wa yan nan pls,
Kurawa zannuwan ido tayi zuwa dan wani lokaci
Sai ta jawo wani mai ruwan zuma, daga ciki yana da wani ado kamar gidan sugar
Shi ta mika masu tana mai cewa wanan kamar yafi dama saboda baida ado da yawa so sai,
Kai ya daga ya kalle ta da mamaki don jin cewa ra,ayin su yazo daya, da ita,
Saboda tun da aka zube zanuwan idon shi yake akan wanda ta zaban
Har zata juya don barin gurin saboda rashin sanin ko may za su yi da zannuwa haka,
Muryan mutumin taji yana cewa zan,nuwan ai kudin su kaza ne,
Dan juyowatayi tace wa mutumin kai malam fadi gaskiya yaushe kudin su ya kai haka,
Jibrin yace wa maryam ta fada masu kudin kayan a takaice maryam tafada masu
Amma kuma sai tace sai dai in har zasu bashi yadda yace ne saboda tai mako,
Dariya duk suka agurin ban da Yusuf wanda dan murmusawa yayi inda ya bukaci mutumin da ya bashi turmi talatin,
Yace idan basu isa ba zai kirashi ya karo mai,adadin yadda ake so,
Daga haka mutumin ya kwashe kayan shi ya tafi yana mai zabga masu godiya,
Inda maryam take ya dan kalla yana mai cewa ki kwashe su ki adanawa anty kafin ta dawo,
Mamaki takeyi zuciyar ta,ace kaya masu yawa haka kuma kala guda,duk, za,a saye, koma na may ye oho,
Sai kawai ta tsinci muryan Yusuf yana cewa duk wace tazo muna wanan farin cikin za a bawa
Cikin mamaki tadan kalke shi kamar zatayi masu magana sai kuma ta bi umurnin shi tafara kwashe kayan zuwa saman wani kujera,
Hira yaci gaba dayi shida Jibrin inda maryam takoma daki ita da yara har zuwa dawo wan su Anty dije,
Bayanin da Yusuf kewa Anty Dije inda take sauraren shi a cikin mamaki,
Turmin zani atamfa da kudi dubu biyar yabawa ko wace mace da tazo sha,anin bukin,
Bakaramin mamaki Anty tayi jin wanan irin kyautar da yai wa mutanen ta,
Don haka daya bayan daya ta dinga aika masu da alherin su gid kuma tana,sheda masu wanda ya basu,
Ta aikawa iyayen mijin ta dashi da kuma, nata,uwayen
Hakan ne yabawa baba daman kara tunawa da zancen shi na son ya hada zuri,a da wanan yaron,
Saidai yasan cewa mutane zasu zarge shi da cew saboda abin hannun shi Yusuf din ne yake son yin hakan, ,
Amma dai shi in son samu ne yana mai son wanan abin ya tabbata,
Bayan buki da kwana biyu Yusuf ya shigo gidan Anty inda ya samay su gaba daya zaune a falo,
Ya saye cikin wata wagambari,mai ruwan sky colour, sai agogon da ya,daura, a hannun shi,
Hular kan shi baka ce sai takalman kafar shi bakake, sai kamshin da ke tashi,
Ganin su gaba daya afalon har mijin Anty wanda ya,shigo garin bayan kwana daya,wuce,
Wani irin nauyin su Yusuf din yaji ,,inda yai, kamar ya koma baya,
Amma sai mijin Ànty din yace mai haba dai kai,ko shigo mana,
Yace haba dai Yusuf kamar wani bako can idan baka sake jikin ka ba har yanzu da Anty naka sai zuwa yaushe ?
Motoci kusan biyar ne suka zo don daukar a maryan sanin cewa ba wai tana da wasu mutane da yawa bane a garin,
So sai ko jama,a suka dan taru don zuwa rakiyar amarya gidan ta, da misalin karfe biyar na marancen, jumma,a,
A bin gwanin ban sha,awa saboda irin yadda, mutane sukayi don Anty Dije, kusan duk wace take hurda da ita tazo mata wanan karar na buki,
Amarya Naimat tasha ado a cikkn wasu lace farare kal dinkin buba, sai farin mayafi da kuma wani farin sarka mai daukan ido,sai wasu, fararen takalma a kafarta
Idon ta alamar taci kuka saboda irin yadda sukayi mata wani irin lub, lub da su,
Maryam ce kawai aka bari don tsaron gida tare da kau da sauran kayyayakin amfani da suka bari a waje,
Sam bata san shigowar Yusuf din gidan ba saidai muryan shi da ta ji gab da bayan ta,
Inda ta juya a yar razane cikin dan rudewa saboda rashin sanin mutum na kusa da ita,
Fararen shadda ne a jikin shi dinkin tazar ce har kasa,
Hannayen shi a harde saman kafadar shi inda ya kura mata ido kawai a cikin rashin sakin fuska kamar yadda yake a kullun,
Sai da tayi kokarin saita kan ta,tukun, na san nan ta samu bakin yi, mai gaisuwa,
Ya ansa mata kamar kullun a takaice sai dai na yau yana da dan banbanci da saura,
Gurin fridge ya wuce direct inda ya bude ya,dauko goran ruwan Inuwa water,
Kafa kai yayi batare da ya jira kofi ba, ya kama kwankwada, inda duk ya kwankwade ruwan tas,
Yau she su Anty za su dawo ne maryam wace ke kokarin shiga store din su, dan aje kaya ta ansa mai da cewa,
Anjima kadan shiru yayi ba tare da yakara magana ba ,
Gurin kujera two site ya nufa nan yazube sama yana mai cewa Ya Allah,
Akawo ma abinci ne ta tambaye a cikin dan dari, dari,
No thanks kawai yace mata inda ya maida idon shi ya kara lumshewa,,
Aikin ta taci gaba da yi abin ta batare da takara bi ta kan shi ba,
Yusuf wanda ke kwance tankar mai barci sai dai a zahiri idon shi biyu yana tunanen duniya,
Wayar shi ce tai kara gurin da, yake aje a gefen shi,
A hakali ya mika hannu shi ya dauki wayar sunan Jibrin ya gani,
Dan gyara kwanciyar shi,yayi ya na mai kokarin daukar ,
Tambayar shi Jibrin yake, yi ko yana ina ne haka
Sai da ya ja dan guntun tsuki kafni ya ansa mai wayar shi, tu kun,
A takaice ya bashi ansa da cewa gidan Anty mana ,
Jibrin yai yar dariya kafin yai mai magana, tukun
Da iskanci ai ba na fadama cewa zan dan gudo in huta ba kafin su dawo,
Ansa yabashi da cewa an fa kawo kayan da ya ce akawo mai ga mutumin yana neman shi,
Sai da yadan lumshe idon shi, sannan ya dan sukunyar da kan shi yana mai kallon ties din falon yace,
Ya ce gaskiya Jibrin bazan iya zuwa in duba ba saboda ina hutawa yanzu,
Amma zai iya kuzo nan ai maryam tana gidan sai ta tayaka dubawa, ko,
Jibrin din ya ansa mai da cewa gashi nan zuwa tare da mutumin,
Yusuf din ya ansa mai da cewa ya yi kyau sai kun ka raso ina ciki idan kunzo,
A lokacin ne kuma su Assalam suka shigo gidan daga can cikin gida gurin kakan,nin su,
Ganin yana bukatar hutu yasa maryam kiran yaran zuwa gurin datake,
Aiko can gurin ta suka dan bata lokaci sai dai jefi,jefi tana kallon shi idon shi a lumshe suke,
Ba ai wani dadewa ba Jibrin yai sallama tare da mai kayan,
A kofar falo suka yi sallama maryam wace ke zaune da yaran suna kallon a wayar ta takarba masu sallaman su,
Dukkan su a falo suka zube sai kayan da mutumin ke kokarin budewa daga cikin wani buhu,
Zannuwa masu yawa tagani suna fitar wa daga cikin buhun,
Jibrin din ne yasawa maryam wace ke ta waje kira,
Sai da ta dan ja aji irin na mata tukun sannan ta mike zuwa ida suke,
Tun daga nesa ya tsai da hankalinshi gurin ta irin yadda take tafiya,
Tabbas maryam ta, tara abubuwa da dama da sai yanzu yake gani su daga gare ta,
Idan ma don kyau ne ta na dashi uwa uba kuma hali duk yarinyar tana da,su,
Cikin yaga da nuna isa ta yan matan taka ta iso gare tana mai cewa gata,
Tankar ba shine yakare mata wanan kallon ba haka yanzu,
Wayar shi kawai yake, ta famar tabawa ya Allah chatin yake yi ko kuma game,
Jibrin ne yadan kalle ta yace ki taya mu zaben zani mai kyau daga cikin wa yan nan pls,
Kurawa zannuwan ido tayi zuwa dan wani lokaci
Sai ta jawo wani mai ruwan zuma, daga ciki yana da wani ado kamar gidan sugar
Shi ta mika masu tana mai cewa wanan kamar yafi dama saboda baida ado da yawa so sai,
Kai ya daga ya kalle ta da mamaki don jin cewa ra,ayin su yazo daya, da ita,
Saboda tun da aka zube zanuwan idon shi yake akan wanda ta zaban
Har zata juya don barin gurin saboda rashin sanin ko may za su yi da zannuwa haka,
Muryan mutumin taji yana cewa zan,nuwan ai kudin su kaza ne,
Dan juyowatayi tace wa mutumin kai malam fadi gaskiya yaushe kudin su ya kai haka,
Jibrin yace wa maryam ta fada masu kudin kayan a takaice maryam tafada masu
Amma kuma sai tace sai dai in har zasu bashi yadda yace ne saboda tai mako,
Dariya duk suka agurin ban da Yusuf wanda dan murmusawa yayi inda ya bukaci mutumin da ya bashi turmi talatin,
Yace idan basu isa ba zai kirashi ya karo mai,adadin yadda ake so,
Daga haka mutumin ya kwashe kayan shi ya tafi yana mai zabga masu godiya,
Inda maryam take ya dan kalla yana mai cewa ki kwashe su ki adanawa anty kafin ta dawo,
Mamaki takeyi zuciyar ta,ace kaya masu yawa haka kuma kala guda,duk, za,a saye, koma na may ye oho,
Sai kawai ta tsinci muryan Yusuf yana cewa duk wace tazo muna wanan farin cikin za a bawa
Cikin mamaki tadan kalke shi kamar zatayi masu magana sai kuma ta bi umurnin shi tafara kwashe kayan zuwa saman wani kujera,
Hira yaci gaba dayi shida Jibrin inda maryam takoma daki ita da yara har zuwa dawo wan su Anty dije,
Bayanin da Yusuf kewa Anty Dije inda take sauraren shi a cikin mamaki,
Turmin zani atamfa da kudi dubu biyar yabawa ko wace mace da tazo sha,anin bukin,
Bakaramin mamaki Anty tayi jin wanan irin kyautar da yai wa mutanen ta,
Don haka daya bayan daya ta dinga aika masu da alherin su gid kuma tana,sheda masu wanda ya basu,
Ta aikawa iyayen mijin ta dashi da kuma, nata,uwayen
Hakan ne yabawa baba daman kara tunawa da zancen shi na son ya hada zuri,a da wanan yaron,
Saidai yasan cewa mutane zasu zarge shi da cew saboda abin hannun shi Yusuf din ne yake son yin hakan, ,
Amma dai shi in son samu ne yana mai son wanan abin ya tabbata,
Bayan buki da kwana biyu Yusuf ya shigo gidan Anty inda ya samay su gaba daya zaune a falo,
Ya saye cikin wata wagambari,mai ruwan sky colour, sai agogon da ya,daura, a hannun shi,
Hular kan shi baka ce sai takalman kafar shi bakake, sai kamshin da ke tashi,
Ganin su gaba daya afalon har mijin Anty wanda ya,shigo garin bayan kwana daya,wuce,
Wani irin nauyin su Yusuf din yaji ,,inda yai, kamar ya koma baya,
Amma sai mijin Ànty din yace mai haba dai kai,ko shigo mana,
Yace haba dai Yusuf kamar wani bako can idan baka sake jikin ka ba har yanzu da Anty naka sai zuwa yaushe ?