Sashe 47
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Abamu na Allah da Annabi,
A taimaki almajara sadaka saboda Allah,
A,wani gidan mai daidai shiga garin kano, wasu almajirai ne suka baibaiye wata mota, da wani matashi acikin wani yaddi mai ruwa toka,
Da sauri saurin ya ja glass din motar,shi sama saboda gudun kada su damay shi,
A daidai lokacin Joseph ya parker tashi motar kusa da ta saurayin,
Daga cikin motar shi yakewa saurayin kallon mamaki,
Wata yar jagora wani tsohon makaho da, ta kurawa Joseph ido tun lokacin da ya tsayar da motar shi,
Da kai yai mata alamar tazo ba bata lokaci tasake sandan dan tsohon makahon da take ja zuwa inda Joseph din yake,
Dan Allah ki karbi wanan duk almajirin dake gurin nan ki bashi sadaka,
Kafin yakara sa mika mata sai gawani dan dukaken mutum mai yar wani doro abaya ya iso gurin cikin sauri,
Ataimaka ma almajiri da sadaka Alhaji,
Malam haru, gashi yabamu yace duk wanda ke gurin abashi saboda Allah,
Kafin minti biyu duk sun baibaye motar Joseph Alhaji yadda kai muna Allah yai maka
Allah yasa agama da duniya lafiya,
Wata yar tsohuwa da aka jawo duke a nanade cikin wani keken, turawa,
Tace, Allah ya tsare Allah yabada sa,a Allah Allah yasa afi,haka arayuwa,
Daidai lokacin mai zuba mai a motar ya gama zuba mai man da ake zubawa,
Yaciro kudin shi ya mika mai, ji yayi ana gardama bada yaran almanirai masu bara ba,
Yakara yafutu yaron dake tsaye cikin yagagun kaya gaban rigar a bude, robar baran shi duk tayi dauda
Ya,mika mai kudi, sukai dubu biyar yace su raba aikuwa nan guri kaure da suratai,
Shika har ya harba motar shi zuwa cikin gari don yasamu ya isa inda akai mai masaukin kwana,
Kafin gobe, su tafi tsohuwar maikatar su diba abinda suke so aciki, su saya,
Alhaji sabo, wani tsohon mai kudine wanda yasamu kariyar arziki
Yanzu baida komai sai sayar da yan kaddarorin dake gare shi, yake akai kai don ya samu dan abinda, suka ci shi da iyalin shi,
Yakira abokan sanar ashi sukai mutun biyar don su sai waban injin din amma sai suyi mai tayin tsiya ta yadda zai fadi warwas,
Shine wani yaron shi na da dake lagos yai ma su Joseph talla ko za,su saye, suyi amfani da shi,
Tun,cikin dare, da ya shigo Alhaji sabo ya zo har masaukin shi don su gana saboda in har yakai gobe
Mahassadan shi na ita bata zancen su soke al,amari don ganin cewa bai farfado ba ko kadan,
Bayan sun gaisa Alhaji Sabo yafadawa Joseph irin halin da yake ciki da kuma yadda makiyan shi suka sashi agaba don kada ya farfado,
Joseph yai nazarin wanan bawan Allah sosai har yaji yana son ya tallafa mai,
Dama da Sonny ne zasu sai wanan kayan suyi masana,an ta dashi can,Lagos din,
Don haka sai yaba Alhaji sabo shawaran cewa, may zai hana ya canza sana,a yagani,
Amma yabashi shawara ya tafi yai nazari akai, duk abin da ya gani yafada mai
Kamar masu jira aiko tunda suka ga su Joseph tare da jibrin da KB dasuka iso kano aranan suka samay shi
Sai aka fara zuwa gaisawa da su tamkar an san inda suka fito,
Daganan aka fara tambayar ko daga wani gari suke,
Wata irin masanan ta zasu yi ai ko yakamata sukira wa, yanda suka san kan injin su diba masu don gaskiya injin din ya dade, da, lalace,
Tun nan Joseph yagane cewa agent, din mahassadan Alhaji Sabone,
Ganin irin body guard din dake biye da Joseph da mutanen shi gashi kuma suna ta son yin suka amma ba fuska,
Bayan sun gama dibawa Joseph yasa adibo mai enginers masu aikin kwarai daga lagos zasu biyu jirgi, su zo
Su di mai kyau engine din idan baiyi mugun baci ba,
Bayan Joseph yakoma masaukin shine yake ba su jibrin labarin hiran shi da Alhaji sabo,
Gashi kuma sunga zahiri duk da bawai sun bada fuska ba a gun mutanen,
Bayan ma,aikatar sunzo sun diba engine din sai suka tabbatar da cewa dan gyaran da za,ai mai kadan ne don komai nashi lafiya lau yae
Kuma na,da ne mai kyau yanzu ba,a samun irin, shi so sai,
Tausayin wanan bawan Allah Joseph yaji sosai sai yaga yakamata yai mai hanya,
Shikuma Alhaji Sabo kamar yasan cewa Joseph na wani planing akan shi,
Sai gashi ya gaiyaci Joseph har gidan shi gurin iyalin shi,
Gidan ba, laifi baba ne amma, dai da alamar porvaty, aciki,
Amma akwai addini, ga ladabi da sanin ya kamata atare da su,
Wani dan karamin yaro a gidan yazo da sauri yadinga fito da butoci yana direwa agaban mutane,
A, gaban Joseph yadire wani butan silver mai ruwan gold,
Har zai wuce sai Joseph yajawo shi zuwa jikin shi yana tambayar shi sunan shi,
Amma sai ya ce wa Joseph, barin muyi sallah kada mu makara sai in fada ma,
Joseph yasake yaron yana mamaki yadda yara kanana suke iya akidar addini tun suna yara,
Shin wai duk haka musullumai sukewa yaran sune tun suna kanana ko kuwa,,
Murayan dan yaron ya katse Joseph din yana cewa uncle kayi alawala, kada mu makara mu tsaya baya kaji, ba kyau,,
Joseph yai murmushi yace kayi kawai zan biyo ka a baya ina jiran wani ne,
Sai yaji wani irin nauyi da kunyar hakan
Tunda yake baitaba jin nauyi ba sai yau, dan karamin yaro na sa shi ahanya,
Kafin su fito daga sallah Joseph yabar gidan, cikin yar damuwa,
A can masaukin shi yana isa ya jefar da top din shi a saman kujerar dake dakin
Gurin fridge yanufa yadauko goran ruwa ya ballemarfi ya kafa a abakin, shi sai roban duk ya kwakwade ruwan, cikin roba,
Ya wurgat da roban can gefe guda saman gado yafada jagab,
Sai kuma yakai kwance tabayan shi yana mai lunshe idon shi kamar mai barci,
Ringing din wayar shi tasa shi bude idon shi, dake lunshe kusan yan mintina,
A, cikin sauri yajawo wayar don kada kiran ya katse
Nobar anty Dije ce ke kiranshi,bayan sun gaisa,dashine take sheda,mai cewa Asalam ne ke magana dashi,
Yana karban wayan sai ce mai yaron yayi, uncle wai bazakazo gurin walimar saular su little mummy ba,
Da farko baigane may yaron ke nufi ba, saidaga baya,
Ya,fahinta da abin dayaron ke nufi, Anty Dije ce takarbi wayan take mai baya yadda akayi,
Wai cewa yai Joseph din zaizo sai kace i, bazai zo ba,
Tana fadin hakan kawai sai yagane cewa akwai abin da akace wa yaron agamay dashi,,,,,
ZEEE MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,
Duk, abinda ya kamata Joseph yayi ya aiwatar a kano, Don haka sai yai shirin komawa gida,
A cikin dare, Sonny ya bugo mai waya cewa ya fi bukatar su aje wanan engine din a garin Abuja,
Aboda haka yanzu dole Abuja Joseph zai ratse don neman gurin da zasu yi wanan aikin,
Dashi da Jibrin ne ke ta faman yawon neman guri, inda ya kamata,
Wani sabon side ne suka samu a NYanya, acan zasu yi wanan masana,antar,
Tun da aja fara wanan aikin sau guda Joseph ya dan zo Lagos yaga su mama,
Sam yafita duk wani zancen zuwa kwantagora yanzu saboda baida lokacin hakan bukatar shi kawai ya ga wanan masa,nantar yasamu kafuwa kamar yadda suke so,
A taimaki almajara sadaka saboda Allah,
A,wani gidan mai daidai shiga garin kano, wasu almajirai ne suka baibaiye wata mota, da wani matashi acikin wani yaddi mai ruwa toka,
Da sauri saurin ya ja glass din motar,shi sama saboda gudun kada su damay shi,
A daidai lokacin Joseph ya parker tashi motar kusa da ta saurayin,
Daga cikin motar shi yakewa saurayin kallon mamaki,
Wata yar jagora wani tsohon makaho da, ta kurawa Joseph ido tun lokacin da ya tsayar da motar shi,
Da kai yai mata alamar tazo ba bata lokaci tasake sandan dan tsohon makahon da take ja zuwa inda Joseph din yake,
Dan Allah ki karbi wanan duk almajirin dake gurin nan ki bashi sadaka,
Kafin yakara sa mika mata sai gawani dan dukaken mutum mai yar wani doro abaya ya iso gurin cikin sauri,
Ataimaka ma almajiri da sadaka Alhaji,
Malam haru, gashi yabamu yace duk wanda ke gurin abashi saboda Allah,
Kafin minti biyu duk sun baibaye motar Joseph Alhaji yadda kai muna Allah yai maka
Allah yasa agama da duniya lafiya,
Wata yar tsohuwa da aka jawo duke a nanade cikin wani keken, turawa,
Tace, Allah ya tsare Allah yabada sa,a Allah Allah yasa afi,haka arayuwa,
Daidai lokacin mai zuba mai a motar ya gama zuba mai man da ake zubawa,
Yaciro kudin shi ya mika mai, ji yayi ana gardama bada yaran almanirai masu bara ba,
Yakara yafutu yaron dake tsaye cikin yagagun kaya gaban rigar a bude, robar baran shi duk tayi dauda
Ya,mika mai kudi, sukai dubu biyar yace su raba aikuwa nan guri kaure da suratai,
Shika har ya harba motar shi zuwa cikin gari don yasamu ya isa inda akai mai masaukin kwana,
Kafin gobe, su tafi tsohuwar maikatar su diba abinda suke so aciki, su saya,
Alhaji sabo, wani tsohon mai kudine wanda yasamu kariyar arziki
Yanzu baida komai sai sayar da yan kaddarorin dake gare shi, yake akai kai don ya samu dan abinda, suka ci shi da iyalin shi,
Yakira abokan sanar ashi sukai mutun biyar don su sai waban injin din amma sai suyi mai tayin tsiya ta yadda zai fadi warwas,
Shine wani yaron shi na da dake lagos yai ma su Joseph talla ko za,su saye, suyi amfani da shi,
Tun,cikin dare, da ya shigo Alhaji sabo ya zo har masaukin shi don su gana saboda in har yakai gobe
Mahassadan shi na ita bata zancen su soke al,amari don ganin cewa bai farfado ba ko kadan,
Bayan sun gaisa Alhaji Sabo yafadawa Joseph irin halin da yake ciki da kuma yadda makiyan shi suka sashi agaba don kada ya farfado,
Joseph yai nazarin wanan bawan Allah sosai har yaji yana son ya tallafa mai,
Dama da Sonny ne zasu sai wanan kayan suyi masana,an ta dashi can,Lagos din,
Don haka sai yaba Alhaji sabo shawaran cewa, may zai hana ya canza sana,a yagani,
Amma yabashi shawara ya tafi yai nazari akai, duk abin da ya gani yafada mai
Kamar masu jira aiko tunda suka ga su Joseph tare da jibrin da KB dasuka iso kano aranan suka samay shi
Sai aka fara zuwa gaisawa da su tamkar an san inda suka fito,
Daganan aka fara tambayar ko daga wani gari suke,
Wata irin masanan ta zasu yi ai ko yakamata sukira wa, yanda suka san kan injin su diba masu don gaskiya injin din ya dade, da, lalace,
Tun nan Joseph yagane cewa agent, din mahassadan Alhaji Sabone,
Ganin irin body guard din dake biye da Joseph da mutanen shi gashi kuma suna ta son yin suka amma ba fuska,
Bayan sun gama dibawa Joseph yasa adibo mai enginers masu aikin kwarai daga lagos zasu biyu jirgi, su zo
Su di mai kyau engine din idan baiyi mugun baci ba,
Bayan Joseph yakoma masaukin shine yake ba su jibrin labarin hiran shi da Alhaji sabo,
Gashi kuma sunga zahiri duk da bawai sun bada fuska ba a gun mutanen,
Bayan ma,aikatar sunzo sun diba engine din sai suka tabbatar da cewa dan gyaran da za,ai mai kadan ne don komai nashi lafiya lau yae
Kuma na,da ne mai kyau yanzu ba,a samun irin, shi so sai,
Tausayin wanan bawan Allah Joseph yaji sosai sai yaga yakamata yai mai hanya,
Shikuma Alhaji Sabo kamar yasan cewa Joseph na wani planing akan shi,
Sai gashi ya gaiyaci Joseph har gidan shi gurin iyalin shi,
Gidan ba, laifi baba ne amma, dai da alamar porvaty, aciki,
Amma akwai addini, ga ladabi da sanin ya kamata atare da su,
Wani dan karamin yaro a gidan yazo da sauri yadinga fito da butoci yana direwa agaban mutane,
A, gaban Joseph yadire wani butan silver mai ruwan gold,
Har zai wuce sai Joseph yajawo shi zuwa jikin shi yana tambayar shi sunan shi,
Amma sai ya ce wa Joseph, barin muyi sallah kada mu makara sai in fada ma,
Joseph yasake yaron yana mamaki yadda yara kanana suke iya akidar addini tun suna yara,
Shin wai duk haka musullumai sukewa yaran sune tun suna kanana ko kuwa,,
Murayan dan yaron ya katse Joseph din yana cewa uncle kayi alawala, kada mu makara mu tsaya baya kaji, ba kyau,,
Joseph yai murmushi yace kayi kawai zan biyo ka a baya ina jiran wani ne,
Sai yaji wani irin nauyi da kunyar hakan
Tunda yake baitaba jin nauyi ba sai yau, dan karamin yaro na sa shi ahanya,
Kafin su fito daga sallah Joseph yabar gidan, cikin yar damuwa,
A can masaukin shi yana isa ya jefar da top din shi a saman kujerar dake dakin
Gurin fridge yanufa yadauko goran ruwa ya ballemarfi ya kafa a abakin, shi sai roban duk ya kwakwade ruwan, cikin roba,
Ya wurgat da roban can gefe guda saman gado yafada jagab,
Sai kuma yakai kwance tabayan shi yana mai lunshe idon shi kamar mai barci,
Ringing din wayar shi tasa shi bude idon shi, dake lunshe kusan yan mintina,
A, cikin sauri yajawo wayar don kada kiran ya katse
Nobar anty Dije ce ke kiranshi,bayan sun gaisa,dashine take sheda,mai cewa Asalam ne ke magana dashi,
Yana karban wayan sai ce mai yaron yayi, uncle wai bazakazo gurin walimar saular su little mummy ba,
Da farko baigane may yaron ke nufi ba, saidaga baya,
Ya,fahinta da abin dayaron ke nufi, Anty Dije ce takarbi wayan take mai baya yadda akayi,
Wai cewa yai Joseph din zaizo sai kace i, bazai zo ba,
Tana fadin hakan kawai sai yagane cewa akwai abin da akace wa yaron agamay dashi,,,,,
ZEEE MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣0⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,
Duk, abinda ya kamata Joseph yayi ya aiwatar a kano, Don haka sai yai shirin komawa gida,
A cikin dare, Sonny ya bugo mai waya cewa ya fi bukatar su aje wanan engine din a garin Abuja,
Aboda haka yanzu dole Abuja Joseph zai ratse don neman gurin da zasu yi wanan aikin,
Dashi da Jibrin ne ke ta faman yawon neman guri, inda ya kamata,
Wani sabon side ne suka samu a NYanya, acan zasu yi wanan masana,antar,
Tun da aja fara wanan aikin sau guda Joseph ya dan zo Lagos yaga su mama,
Sam yafita duk wani zancen zuwa kwantagora yanzu saboda baida lokacin hakan bukatar shi kawai ya ga wanan masa,nantar yasamu kafuwa kamar yadda suke so,