Sashe 57
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kiraye, kirayen, sallah asuba ya kaure ko ina da musulmi sukafi yawa acikin duniya baki daya,
Shima Yusuf wanan kiran,sallah na asuba ya tashe shi a lokacin,
Duk da karfe bakwai na safe jirgin su zai tashi suwa, South korea, inda sonny deon yake zaune,
Massalacin da ya saba zuwa, yin sallah jam,i can yanufa ,
Batare da jin wani shakar komai, ba ko tsoro,yafito kai tsaye,zuwa, yin jam,in,
Bayan ya idar da sallah yadade, zaune gurin yana lazimi har zuwa dan waye wan gari kadan,
Yana isa airport batare da bata lokaci ba jirgin su yadaga yabar kasan, don sai sun dan yi tsaye, tsaye, hanya kafin su isa,
Sun dan yi nisa kdan yadauko Alkur,anin shi da Jibrin yabashi mai fassara yafara karantawa, a nutse gwanin sha,awa, kamar yadda yaji anyi bayani adinga yi,
Daidai saitin kujerar shi akwai wani matashi bahaushe zaune yana ta faman dakilar wayar shi,
Saurayin na hankalce da Yusuf wanda har abincin da aka aje masu baiko kalla ba sai karatun shi yake a natse,
A, hankali matashi yataso saboda burge shi da yusuf yayi
Sallama yai mai tare da mika mai hannu, inda yake gabatar da kanshi gare shi
Yunus baba shola, daga Ibadan Nigeria amma shi ma,zauni Lagos,
A, hankali Yusuf ya mika mai hannun,shi guda da ya dan dago daga karatun da yakeyi,
Shimadai din fada mai sunan shi yayi cewa Yusuf Emanuel, daga, Abia, Umahia,
Da ya fadi hakan sai da Yunus yakara daga idon shi yakalli kamilin saurayi mai suna biyu,
Don sam natsuwar da kulawar shi ga addini baiyi kama da wanda ya fito ta wanan tsatson ba,, sam,
Murmushi Yusuf yai mashi mai nuna gamsuwa da abinda zuciyar shi take tunane , akai,,,
Such is life, yadan kara murmusawa,irinta gwanayen murmushi,
Yunus yaciro wani dan karamin kati daga aljihun wandon shi ya mikawa Yusuf,
A hankali yakarbi katin yadan karanta abinda ke jikin katin sai dan daga kai ya,kalli Yunus din,
Daidai tsakiyar inda yake ya sa katin, tare da kara kallon saurayin dake tsaye har yanzu akan shi,
Yace my Nice, to Meet You,
Sai a lokacin Yunus ya mayar mai da kalar murmushin da yake mai tun dazu,
A daidai lokacin wata yar matashiyar ma,aikaciyar aikin jirgin ta iso gurin, cikin shigar irin uniform din su,
Tambayar su tayi gaba dayan su, a lokaci guda tace The You need some help,?
Juyawa Yunus yayi cikin daga mata kafada yana mai cewa a,a,
Shima alokacin ya koma gurin zaman shi tunda yaga bawani cikkaken ansa zai samu daga Yusuf din
Sai alokacin yadan, dauki, goran ruwan da aka aje mashi agaban shi yabude ya kwankwade dukka alokaci guda,
Kara komawa yayi daci gaba da karatun shi batare da ya kara kallon kowa ba,
Saida jirgin su ya sauka a inda zasu fara yada zango ne , yadan fito don ya, samu dan abinda zai danci, don shi yanzu sam bai yarda da abincin jirgi na saboda bai san koda may aka hada ba,
Drinks din da ya tabbatar baida surki a ciki, ya saya tare da wani dan corn dake cikin leda,
Dakin da yakama acikin airport, guest house din a lokacin yadan dauko wayar shi ya kunna
Miss call yaga ni har kusan guda, uku, ajere daga Anty Dije
Baiji dadin hakan ba, ga shi kuma ba service anan balle yakira,
Ya kai wani lokaci yana hutawa adakin yana kuma yi yana kallon agogon hannun shi, don gudun makara,
A hankali ya mike da niyar tashi don shirin tafiya
Card din da Yunus yabashi ce, tafodo kasa, yaduka yadauka yana mai kara bin katin da kallo kamar mai son nazarin wani abu daga katin,
Can da sauri ya kara kallon katin yadan, kada kai ya furta da cewa,
Alh Yunus Sikiru Shola Akani, Computers plazas,
Yanzu yagane sune keda wanan katon plazas har guda biyu acikin Lagos,
Yana fita suka kara hadewa da wanan guy din dasuka hadu ajirgi shi yafawa Yusuf magana cewa,
Shima gaba yayi ke nan ba,a nan zai tsaya ba kenan,
Duk da yagane shi amma baiyi wani daukin nuna mai cewa yasan koshi waye ba yanzu. Saboda kariyar mutuncin shi,
Kusan atare suka shiga jirgi wanan katon duk da sin samu sauyin jirgi a wanan karon,
Bawani dogon hira sukayi ba sosai saidai shi Yusuf din yafahinci cewa, Yunus mutum ne mai saurin saboda, jama,a,
Don har yana mashi hiran cewa, tafiya zaiyi akan wasu wayoyin hannu da suke, so abugo masu irin shi,
Nan dai suka dan taba hira sai gab da zasu saukane Yusuf shima yabashi nashi card din,
Sosai, Yunus din ya nuna farin cikin shi akai tun ajirgi sukayi sallama tare da yuwa juna alkawarin kira idan sun dawo gida Nigeria,
Ya samu, Sonny ya aiko adauke shi, kusan minti goma da suka wuce,
Sunny yayi murna kwarai da ganin Aminin shi kuma abokin shi,
Saida yaci abinci yakoshi tukun sannan Sonny din ya,shigo gurin shi tare da wata fara budarwa yar kabilar Koreans,
Tufafin jikin ta kusan tsirara za,ace take don kusan komai nata afili yake,
Sau guda yadaga kai yakalle ta bai kara ba, suna rungumay da junar su har, zuwa inda Yusuf yake zaune saman, dogon kujera,
Sonny din ne ke,tayawa Yusuf fita zuwa club, din dare don more rayuwa,
Kai Yusuf yakada mai alamar a,a, bazai tafi ba Sonny wanda hannu sji ke ta faman shafar budurwan shi,
Yace mai akwai fa fine,fine bear, akwai kuma young bebies, agurin
Fadar haka kawai da Sonny yayi sai yaji wani irin haushi acikin zuciyar shi
Sonny zaicigaba da kwadaita mai fa,idar fitan,sai Yusuf cikin wani murya maikama da tsawa yace mai,
You can go pls all dis is forbidden in my religion, alcoholic, ladies games, etc,
Wani malalacin dariya sonny yasake yana mai cewa which religion forbids all dis things,
A gadarance Yusuf yace mai Islam,
Da yatsa yanuna yusuf yace you islam when,?
Sai kuma yakara bushewa da dariya har yana yar tabawa cikin dariyar tashi,
Hannun yariyar da suka shigo maikama da tana yawo tsirara,
Yaja yana mai cigaba da dariyar zolayar da Yusuf yai mai cewa wai shi muslim nne
Shiko Yusuf suna fita sai yaji kamar har yanzu dakin na warin yariyar dazu,
Window's din dakin yadan sake don iska ya shigo mai,
Dogayen benayen da suka cika garin masu mugun tsayi da kuma sha,awa yadan tsaya yana kallo ,
Bai dade gurin ba ya shiva bayi ya kara watso ruwa tare da dauro alwala don yin sallah raka,a biyu kamar yadda yagani cewa mutun yayi sallah raka,a biyu aduk lokacin da ya tafi wani bakin guri don neman sa,ar tafiya da kuma tsari,daga miyagun kaddarori,
Wani jallabiya yadauko mai laushi dakuma santsi daga cikin kayan shi yasa,
Yadan kai wani lokaci yana istigifar akan neman yagiyar ubangiji ga kurakuran da ya tab ka abaya,
Har zuwa lokacin da barci yadaukeshi batare da yasani ba xuciyar fam da kewan mama da Ejoma
Wanda mahaifin shi ya rike su can kwantagora, wai kada yaje dasu yafasu cikin irin harkan da ya shiga, watau islama,,,,,,
Maryam wace, ke zaune ita kadai a gidinnwata bishiyar lim dake cikin harabar makarantar tasu,
Idan ka ganta azaune zaka dauka cewa karatu takeyi a lokaci ashe sabanin hakan,
Bata komai sai tunanen yadda A,A ke mutuwar nuna mata kauna, akoda yaushe,
Amma sam fafir yaki yarda ko sau guda ya je su gaisa da mahaifin ta
Kamar yadda Anty Dije ta bukace ta da tafafa mai yaje su gaisa da baba ko hankalinshi zai dan kwanta a yadda koyaushe cikin tambaya yake ita Maryam har yanzu ba tasamu wanda ya tsaya mata bane, ?
Duk yadda taso yaje sai doje mata yake yi don kullun acikin uzuri yake na cewa, akwai abinda yake jira kafin yaje,
Dafarko tazaci ko dan irin abinda zaibawa babane idan yatafi baida sai taga ba haka bane
Yauma kamar baya anty Dije takara tunatar da ita akan zancen cewa yayan ta iliya zai zo yakamata yazo su gaisa da shi,
Amma sai take ganin ai baidace, takara mai magana ba don tana son taga iya gudun shi,
Firgigit ta zabura don jin antaba a baya. Ahankali ta sauke ajiyar zuciya don shiga yanayin da tayi,
Safiyace wace yanzu zama da jibrin yasa ta takarayin wani clean, tazama budurwan kwatance acikin kawaye,
Cikun murmushi tacewa aminiyar nata, A,A ko karatun,?
Maryam tadan nisa tace bako daya, tana kokarin boye damuwar ta,
Saida Safiya ta zauna tukun ta kalli maryam din wace ke nuna alamar ba komai dake damun ta,
Maryam inji Safiya wace takurawa maryam din ido kamar mai son fahintar wani abu daga gareta,
Kada ki sa zancen namijin da ba aure kukayi ba arai tun yanzu
A,A dai yana son ki amma yan uwan shi ne matsalar ku,
Saivs lokacin maryam tadan daga kanta takalli Safiya,
Safiya tace a yadda naji ance mahaifiyar shi tana son hada shi aure da diyar dan uwata,
Amma shi A,A baya son wanan hadin sam, ra,ayinshi na gare ki,
Saidai ya bukaci mahaifiyar nadhi da ta yarje ma,shi yaure ku daka biyun,
Maryam ta kwalalo idon ta waje tace biyu da wa, kam,
Hannu ta daga tace pls Safiya ki daina wanan zance dan Allah inma har wasa kike yi,
Tana kokarin mikewa Safiya ce, tadan jawo ta da style takoma ta zauna,
Indan harda so wanan bakomai bane maryam ni shawarana kawai ki bi, a hankali pls,
Kuyi min afuwan pls yau banda caji,
ZEEE MAKAWA
[3/11, 10:18 AM] +234 808 968 1079: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣7⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,
Shima Yusuf wanan kiran,sallah na asuba ya tashe shi a lokacin,
Duk da karfe bakwai na safe jirgin su zai tashi suwa, South korea, inda sonny deon yake zaune,
Massalacin da ya saba zuwa, yin sallah jam,i can yanufa ,
Batare da jin wani shakar komai, ba ko tsoro,yafito kai tsaye,zuwa, yin jam,in,
Bayan ya idar da sallah yadade, zaune gurin yana lazimi har zuwa dan waye wan gari kadan,
Yana isa airport batare da bata lokaci ba jirgin su yadaga yabar kasan, don sai sun dan yi tsaye, tsaye, hanya kafin su isa,
Sun dan yi nisa kdan yadauko Alkur,anin shi da Jibrin yabashi mai fassara yafara karantawa, a nutse gwanin sha,awa, kamar yadda yaji anyi bayani adinga yi,
Daidai saitin kujerar shi akwai wani matashi bahaushe zaune yana ta faman dakilar wayar shi,
Saurayin na hankalce da Yusuf wanda har abincin da aka aje masu baiko kalla ba sai karatun shi yake a natse,
A, hankali matashi yataso saboda burge shi da yusuf yayi
Sallama yai mai tare da mika mai hannu, inda yake gabatar da kanshi gare shi
Yunus baba shola, daga Ibadan Nigeria amma shi ma,zauni Lagos,
A, hankali Yusuf ya mika mai hannun,shi guda da ya dan dago daga karatun da yakeyi,
Shimadai din fada mai sunan shi yayi cewa Yusuf Emanuel, daga, Abia, Umahia,
Da ya fadi hakan sai da Yunus yakara daga idon shi yakalli kamilin saurayi mai suna biyu,
Don sam natsuwar da kulawar shi ga addini baiyi kama da wanda ya fito ta wanan tsatson ba,, sam,
Murmushi Yusuf yai mashi mai nuna gamsuwa da abinda zuciyar shi take tunane , akai,,,
Such is life, yadan kara murmusawa,irinta gwanayen murmushi,
Yunus yaciro wani dan karamin kati daga aljihun wandon shi ya mikawa Yusuf,
A hankali yakarbi katin yadan karanta abinda ke jikin katin sai dan daga kai ya,kalli Yunus din,
Daidai tsakiyar inda yake ya sa katin, tare da kara kallon saurayin dake tsaye har yanzu akan shi,
Yace my Nice, to Meet You,
Sai a lokacin Yunus ya mayar mai da kalar murmushin da yake mai tun dazu,
A daidai lokacin wata yar matashiyar ma,aikaciyar aikin jirgin ta iso gurin, cikin shigar irin uniform din su,
Tambayar su tayi gaba dayan su, a lokaci guda tace The You need some help,?
Juyawa Yunus yayi cikin daga mata kafada yana mai cewa a,a,
Shima alokacin ya koma gurin zaman shi tunda yaga bawani cikkaken ansa zai samu daga Yusuf din
Sai alokacin yadan, dauki, goran ruwan da aka aje mashi agaban shi yabude ya kwankwade dukka alokaci guda,
Kara komawa yayi daci gaba da karatun shi batare da ya kara kallon kowa ba,
Saida jirgin su ya sauka a inda zasu fara yada zango ne , yadan fito don ya, samu dan abinda zai danci, don shi yanzu sam bai yarda da abincin jirgi na saboda bai san koda may aka hada ba,
Drinks din da ya tabbatar baida surki a ciki, ya saya tare da wani dan corn dake cikin leda,
Dakin da yakama acikin airport, guest house din a lokacin yadan dauko wayar shi ya kunna
Miss call yaga ni har kusan guda, uku, ajere daga Anty Dije
Baiji dadin hakan ba, ga shi kuma ba service anan balle yakira,
Ya kai wani lokaci yana hutawa adakin yana kuma yi yana kallon agogon hannun shi, don gudun makara,
A hankali ya mike da niyar tashi don shirin tafiya
Card din da Yunus yabashi ce, tafodo kasa, yaduka yadauka yana mai kara bin katin da kallo kamar mai son nazarin wani abu daga katin,
Can da sauri ya kara kallon katin yadan, kada kai ya furta da cewa,
Alh Yunus Sikiru Shola Akani, Computers plazas,
Yanzu yagane sune keda wanan katon plazas har guda biyu acikin Lagos,
Yana fita suka kara hadewa da wanan guy din dasuka hadu ajirgi shi yafawa Yusuf magana cewa,
Shima gaba yayi ke nan ba,a nan zai tsaya ba kenan,
Duk da yagane shi amma baiyi wani daukin nuna mai cewa yasan koshi waye ba yanzu. Saboda kariyar mutuncin shi,
Kusan atare suka shiga jirgi wanan katon duk da sin samu sauyin jirgi a wanan karon,
Bawani dogon hira sukayi ba sosai saidai shi Yusuf din yafahinci cewa, Yunus mutum ne mai saurin saboda, jama,a,
Don har yana mashi hiran cewa, tafiya zaiyi akan wasu wayoyin hannu da suke, so abugo masu irin shi,
Nan dai suka dan taba hira sai gab da zasu saukane Yusuf shima yabashi nashi card din,
Sosai, Yunus din ya nuna farin cikin shi akai tun ajirgi sukayi sallama tare da yuwa juna alkawarin kira idan sun dawo gida Nigeria,
Ya samu, Sonny ya aiko adauke shi, kusan minti goma da suka wuce,
Sunny yayi murna kwarai da ganin Aminin shi kuma abokin shi,
Saida yaci abinci yakoshi tukun sannan Sonny din ya,shigo gurin shi tare da wata fara budarwa yar kabilar Koreans,
Tufafin jikin ta kusan tsirara za,ace take don kusan komai nata afili yake,
Sau guda yadaga kai yakalle ta bai kara ba, suna rungumay da junar su har, zuwa inda Yusuf yake zaune saman, dogon kujera,
Sonny din ne ke,tayawa Yusuf fita zuwa club, din dare don more rayuwa,
Kai Yusuf yakada mai alamar a,a, bazai tafi ba Sonny wanda hannu sji ke ta faman shafar budurwan shi,
Yace mai akwai fa fine,fine bear, akwai kuma young bebies, agurin
Fadar haka kawai da Sonny yayi sai yaji wani irin haushi acikin zuciyar shi
Sonny zaicigaba da kwadaita mai fa,idar fitan,sai Yusuf cikin wani murya maikama da tsawa yace mai,
You can go pls all dis is forbidden in my religion, alcoholic, ladies games, etc,
Wani malalacin dariya sonny yasake yana mai cewa which religion forbids all dis things,
A gadarance Yusuf yace mai Islam,
Da yatsa yanuna yusuf yace you islam when,?
Sai kuma yakara bushewa da dariya har yana yar tabawa cikin dariyar tashi,
Hannun yariyar da suka shigo maikama da tana yawo tsirara,
Yaja yana mai cigaba da dariyar zolayar da Yusuf yai mai cewa wai shi muslim nne
Shiko Yusuf suna fita sai yaji kamar har yanzu dakin na warin yariyar dazu,
Window's din dakin yadan sake don iska ya shigo mai,
Dogayen benayen da suka cika garin masu mugun tsayi da kuma sha,awa yadan tsaya yana kallo ,
Bai dade gurin ba ya shiva bayi ya kara watso ruwa tare da dauro alwala don yin sallah raka,a biyu kamar yadda yagani cewa mutun yayi sallah raka,a biyu aduk lokacin da ya tafi wani bakin guri don neman sa,ar tafiya da kuma tsari,daga miyagun kaddarori,
Wani jallabiya yadauko mai laushi dakuma santsi daga cikin kayan shi yasa,
Yadan kai wani lokaci yana istigifar akan neman yagiyar ubangiji ga kurakuran da ya tab ka abaya,
Har zuwa lokacin da barci yadaukeshi batare da yasani ba xuciyar fam da kewan mama da Ejoma
Wanda mahaifin shi ya rike su can kwantagora, wai kada yaje dasu yafasu cikin irin harkan da ya shiga, watau islama,,,,,,
Maryam wace, ke zaune ita kadai a gidinnwata bishiyar lim dake cikin harabar makarantar tasu,
Idan ka ganta azaune zaka dauka cewa karatu takeyi a lokaci ashe sabanin hakan,
Bata komai sai tunanen yadda A,A ke mutuwar nuna mata kauna, akoda yaushe,
Amma sam fafir yaki yarda ko sau guda ya je su gaisa da mahaifin ta
Kamar yadda Anty Dije ta bukace ta da tafafa mai yaje su gaisa da baba ko hankalinshi zai dan kwanta a yadda koyaushe cikin tambaya yake ita Maryam har yanzu ba tasamu wanda ya tsaya mata bane, ?
Duk yadda taso yaje sai doje mata yake yi don kullun acikin uzuri yake na cewa, akwai abinda yake jira kafin yaje,
Dafarko tazaci ko dan irin abinda zaibawa babane idan yatafi baida sai taga ba haka bane
Yauma kamar baya anty Dije takara tunatar da ita akan zancen cewa yayan ta iliya zai zo yakamata yazo su gaisa da shi,
Amma sai take ganin ai baidace, takara mai magana ba don tana son taga iya gudun shi,
Firgigit ta zabura don jin antaba a baya. Ahankali ta sauke ajiyar zuciya don shiga yanayin da tayi,
Safiyace wace yanzu zama da jibrin yasa ta takarayin wani clean, tazama budurwan kwatance acikin kawaye,
Cikun murmushi tacewa aminiyar nata, A,A ko karatun,?
Maryam tadan nisa tace bako daya, tana kokarin boye damuwar ta,
Saida Safiya ta zauna tukun ta kalli maryam din wace ke nuna alamar ba komai dake damun ta,
Maryam inji Safiya wace takurawa maryam din ido kamar mai son fahintar wani abu daga gareta,
Kada ki sa zancen namijin da ba aure kukayi ba arai tun yanzu
A,A dai yana son ki amma yan uwan shi ne matsalar ku,
Saivs lokacin maryam tadan daga kanta takalli Safiya,
Safiya tace a yadda naji ance mahaifiyar shi tana son hada shi aure da diyar dan uwata,
Amma shi A,A baya son wanan hadin sam, ra,ayinshi na gare ki,
Saidai ya bukaci mahaifiyar nadhi da ta yarje ma,shi yaure ku daka biyun,
Maryam ta kwalalo idon ta waje tace biyu da wa, kam,
Hannu ta daga tace pls Safiya ki daina wanan zance dan Allah inma har wasa kike yi,
Tana kokarin mikewa Safiya ce, tadan jawo ta da style takoma ta zauna,
Indan harda so wanan bakomai bane maryam ni shawarana kawai ki bi, a hankali pls,
Kuyi min afuwan pls yau banda caji,
ZEEE MAKAWA
[3/11, 10:18 AM] +234 808 968 1079: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣7⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,,