← Book details Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 132 OF 171

Sashe 132

Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Yusuf ne ya dan sulale zuwa gidan Anty nashi don ya sanar masu da zuwan Sonny,
Ya iso kofan gidan su Anty Dije din inda yaga samarin dake fira kamar kullun
Sun mike sukayo kan shi cikin murna danuna jin dafin zuwan shi,,
Wanda hakan ba karamin dadi yaiwa Yusuf din ba, a cikin ran shi,
Don ko ba komai sun nana mai kulawan su gare shi,
Nan suka,shiga jiddan kayan tsaraba zuwa cikk cikin jin dadi,
Anty Dije ce ya riske a kofan kitchen tana kokarin dauko plate a mazaunin shi,
Tana ganin Yusuf da jin sallamar shi ta mike da fara,an ta tana mai sannu da zuwa da bakin da babu sanarwa,
Ya yai dariya duk da yau kawai sai ya tsinci kan shi da jin kunya da nauyin anty din,
Yakaraso gaban ta yadan rusunna, yace Anty barka da gida,
Cikin dan hararan wasa tace gaskiya Yusuf kana son muyi fada yanzu,
Dariya yakara yace tuba nake Anty na tafiyan bazata yazo min,
Shiru Anty tayi cike da mamaki, jin abinda yace batare da taga wani alamar waaa a fuskan shi ba,
Sai kuma batayi magana ba tace to sannun ku da zuwa,
Ya amsa da cewa yauwa Anty mun samay ku lafiya,
Sai dan satan kallon ko ina yakeyi ko zai hango maryam da idon shi,
Ya dan fuskan ci anty din yace wanan karon fa sa bako nazo anty,
Gaba daya hankalinta ta mayar gareshi don jin abinda yace,
Falin suka shiga a lokacin,sanan yakara cewa wa qn a bokin nawa dake South Korea shine mukazo dashi don yaga gari,
Zama yayi yana mata bayanin makasudin zuwan Sonny kwantagora,
Maryam wace kamshin Yusuf kawai ya isar mata isowar shi gidan daga gurin da ta idar da,sallah ta kwanta,
Zubur tamike daga saman abin sallah da take kwance tafito daga dan wajen window inda zata ita hango Yusuf din,
Daga inda take tadan daga labule tana hangen shi,
Yana saye cikin wasu kanan kaya da suka kara mai kyau suka fitar mai da kurciyar shi da,wayewar shi fili,
Hannayen shi suna zube a cikin aljihun wandon, shi,
Wani irin lumshe idon ta tayi lokacin da hancin ta ya shakan mata kamshin shi,
Jikin shi ne yabashi cewa ana kallon shi don haka yadaga ifon shi, zuwa kallon gurin da take,
Daidai lokacin da ta bude lumsasun idanun ta suka hada ido da Yusuf din,
Cikin sauri maryam din ta sake labulen tayo baya tana mai dafe kirjin ta tankar wace taji tsoro ko taga abin tsoro,
Wani irin lalausar Murmushi ya sake a lokaci guda,
Son Maryam din ne yaji yakara shigan shi a lokaci guda,, bai taba jin yana son mace haka ba sai wanan karon,
Muryan Ànty ce ya katse show din itace ke kiran maryam din,
Sai da ta sa wani dan karamin hijabin ta baki a saman kayan dake a jikin ta sannan tafito cikin tako guda guda,
Kanta a kasa ta karaso gaban su saboda kunya, duk ya rufe ta,
A hankali tace mai sannu da zuwa uncle ya hanya,?
Tafadi a hankali kamar wace bakin ta ke ciwon magana cikin wani irin taushin murya,
Daga Yusuf har anty yanayin maryam ya basu tausayi , sai dai duk suka share,
Ta juya zata wuce ne anty tace cikin murya maikama da rauni,
Tsaya mana maryan ku gasi zan dan shiga gidan lami in samo kankara ne,
Bayan wucewan anty ne makwabta Yusuf wanda ke zaune dan nesa kadan daga gurin da take tsaye kamar kwance saman bayan kujera,
Kanshi yadago yadan kalle ta cikin wani irin yanayi mai rikitar wa,
Da sauri maryam takara dukar da kanta kasa tana wasa da yan yatsun ta,
Batayi aune ba sai ganin mutum tayi a gaban ta tsaye yana mata wani shu,umin murmushi,
Murya kasa kasa yace baki yi murna da gani na ba ke nan ko ?
Jin hakan yadan sata saurin dago kai suka kara yin ido biyu karo na biyu da shigowan shi,
Ido ya kashe mata wanda hakan yasa maryam din duk ta wani rude a lokaci guda, ta dago idon ta cikin rudewa da razanar
Nan da nan gangan jikinta yadauki rawa don jin numfashin Yusuf din gab da ita,
Ganin irin yadda maryam din ta rude a lokaci guda yasa shi tsayawa yana mata wani irin kallo cikj. So da kauna,
Ji yake a lokacin tamkar ya rungumay maryam din da gagawa,
Amma yin hakan haramun hakan bazai yiyu a garesu ba,
Dole ya tillasta kan shi da dan ja da baya daga kusan tan junan da sukayi suna fuskan tar junan su,
Maryam yakira sunan ta cikin wani kasalalen murya tankar wanda ya tashi daga barci,
Yace may yasa kika ki bugo min waya tun daga wancan ranan da kika kirani,?
Idan kuma nakira baki picking, Why maryam,? why ?,
Yafada tankar wanda zaiyi kuka alokacin don wani irin abu da yaji yana fusgan shi,
Tabbas komai yana iya faruwa a irin yadda yake ji akan ta
Da gagawa ya juya zuwa gurin da yatashi da farko ya zauna,
Lemon da Anty Dije ta aje mai saman table ya tsiya a cup,
Sai lokacin maryam tadan saita kanta daga ruduwar da Yusuf yasakata a ciki cikin yan dakikoki,
Muryan shi taji yana cew ina da bako maryam,
Ina son ki shirya muje ki gaida shi,
Da sauri tadago kan ta takaima gurin da yake kallo,
Kai ya gyda mata yace yes zuwa gobe zan zo in dauke ku keda,su Assalam mutafi,
Sai alokacin maryam tai wani irin ajiyar zuciya har Yusuf din yaji ta daga inda yake,
Kallon ta yakara yi kawai cikin wani shu,umin murmushi sai kuma ya mike tsaye batare da yakara kallon ta ba saboda ba zai iya jurewa ba a irin yadda yake ji,
Don maryam din yaga takara mai wani kyau da girma ga kuma haske da tadan kara, akan bakin tada ke shining,
Daidai zaifitane yace sai ki shirya zuwa gobe din zan kiraki in fada maki time,,,,,,,,

ZEEE MAKAWA YALWA
[4/28, 5:38 PM] ‪+234 902 951 1701‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
7⃣9⃣

ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI

Anty Saffena, Anty Nafessa harzami, Anty Hafsat Yusuf, Maman Farida, Anty Bintu katsina, Maman Walid, lovely Daughter na Jamila Safiyanu,
Tare da duk wacce ban samu ambatar sunan ta ba aciki da fatan zaku yafe min rashin sa sunan ku a jerin sunayen da nazano,,
Allah ubangiji yakara dauka da bude da rahamansa agare mu baki daya, nagode kwarai yan uwa da irin kulawar da kuke bani a kullun tare da fatan zaku dinga hakkuri dani a koda yaushe,
👏👏👏👏👏👏👏

Saye take cikin,wani dogon riga, mai ruwan Jan colour,,, duwatsun jikin rigar ,farare, ne,
Dinkin dogon hannu ke a jikin rigar ,
Sai gyalen rigar tadan yi roling din kanta dashi,
Sai yar karaman, jaka fara da ta rika a hannun ta, shima yana da wasu stones farare,
Assalam da Issalam suna sanye cikin shigar English wear, masu kyau da daukan ido,
Safiya ma tana saye cikin wani dogon riga light, green, mai kyau dinki shi kamar ta banga, rigar ya karbe ta,
Wanan karon Jibrin ne ya zo da su, daga gidan Anty Dije zuwa gidan Yusuf inda su kaiwa Sonny masauki,
Abincin lunching ne suka dauko daga gurin big Anty din nasu,
Chapter 132 · 0% Book details