Sashe 83
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yau jumma,a acikin shigar farar shadda dikin tazarce, sai wata fular daya sa wa kan shi mai ruwan Assh colour,
Gidan Anty Dije ya nufa musalin sha biyun rana , ba komai ya sa shi ya nufi can ba sai dan ya dauki Assalam su tafi mosque tare,
Anty a gida ita daya sai Abubakar tai mamaki kwarai da fa ganshi a lokacin,
Baiko kai ga zama ba sai ga yaran sun shigo gida da gudun su don ganin motar uncle Yusuf a kofar gida,,
Bayan yagama rungumay yaran dake mai Oyo,yo yadan dago kai yana kallon Anty Dije,
Wace ta ke tsaye ta kura mai ido cikin mamaki take kallon shi,
Yaushe ka shigo garin nan Yusuf ?
Tambaya acikin mamaki take mashi ita shiko sai murmushi yakeyi yana kokarin cirewa Assalam bottiry din rigar shi,
Amsa yaba ta a takaice da cewa shigar dare nayi shiyasa, ban fada wakowa cewa zan shigo ba,
Dago kai yayi ya kalli Anty yace mata, Sallah Jumma,a nake son mutafi kada mu makara ,
Daga haka Anty tashiga shiriya Assalam din da,yake jirah,
Da sallamar ta tashigo gidan a gajiye don tafiyad ta kawai ya isa ya sanar da mai kallon ta cewa ta gaji,
Dakin ta, ta,fada tana kokarin cire, rolling din dake a kanta,
A hankali ta sabule abayan da ta aza saman kayan jikin ta, wanda yanzu haka nauyin shi yakai mata ko ina,
Cikin shigar da tayi tunda safe, ta,fito, tana sayen da wani shocking material, mai laushi,
Cikin kayan da yaya iliya yai mazu ne na sallah,yadin grey colour mai dan adon jan flower, cikin sa da kasan shi,
Direct gutin fridge ta nufa don ta dauki ruwan sha, kamshin da taji yasa ta dan dagowa da mamaki
Kamar tai magana ko tai tambaya saidai kuma ta shere kawai,
Sallah maryam ta gabatar tadan kai wani lokaci a zaune ta lazumi sai ta mike, inda suke aje abinci ta nufa,
Abinci ta debo a cikin plate sai kayan garnish din da ta zuba a sama,
Zaman ta yai daidai,da shigowar su gidan daga dawo,wa gurin sallah jumma,a
Gaban tane ya bada wani , sautin kara don dai gaskiya ,
A,lokaci guda suka hada ido inda yai sauri kawar da idon shi,
Amma zuciyar ta sai wani bugawa yake kamar wace taga abin tsoro, a,lokacin,
A hankali ta furta mai kalman sannu da zuwa, ta mai sune kanta kasa,batare da ta kara dagawa ba,
Cikin falo ya,shiga tare da Assalam a hannun shi sai carpet din sallah, da ya rika,
Sai bayan shigar shi ciki sanan tadan samu sukin fara cin abincin ta ,
A hankali take cin abinci amma karan plate din ta yana kaiwa a inda suke,
Anty Dije wace, ta fito tana kokarin hadawa Yusuf abinci, take,ce wa Maryam,
Nasan cewa Baba zai shigo yanzu tunda an sauko daga jumma,a
Maryam tace aikuwa tun fada nashigo nake son fada maki cewa, ashe,
Wai abokin ya din nan na kan wuri wai yasamu zakkah daga wani bawan Allah,
Wanda ba ,a san kowaye ba yai ta bi massalataiya yana bada sadaka saboda Allah da Annabi,
Anty Dije tace da, zun fa Almajirin nan ke min labari wai sun tsaya kallon wani mutum ne da ya bude gidan shi sai yaga kudi a kofa cikin ledar an rubuta Zakkah,
Yusuf wanda tunda suka fara hira yake sauraron su sai murmushi kawai yayi
A lokacin Antyn nashi ta shigo dauke da dan tiren da ta hado mai abinci aciki,
Annan take cewa muna can muna maganar wai wani ya tsunci zakkah a kofar shi ashe ma ba mutun guda bane,
Masha Allah yace alokacin da yake kokarin bude plate don zuba abinci,
Muryan Babane ke gaisawa da Maryam a kofa,
Maryam din ke cewa Baba Oyo,yo, cikin tsigar shagwaba,
Baba yace ja,ira yau ina diyan naki suke suka barki da taro,
But yaran suka fara fitowa da,gudu suna taron Baba wanda ya shigo masu da yar ledar tsaraba,
Suna karban ledar suka fara kokarin budewa maryam ce takarba don ta bude masu,
Tadan zauna saman gefen simintin su, zaman ta yai daidai da fitowar Yusuf,
Har kasa ya tsugun na kamar yadda yaga hausawa na gaida mahaifar su ya gaida Baba,
A,a to Bawan Allah ka shigo garin ne, ?
Sannu ka kaji ya aiki ya jama,a da kuma ko kari yau da kullun,
Allah yai maku albarka kaji, Allah ya taimaka ya rufa Asiri,
Ameen Ameen Yusuf ke ta fada kawai, kanshi a duke
Ita,ko Maryam sai kokatin bude ledar tsarabar baba takeyi wa yaran daje tsa, tsaye a kanta,
Dankali ne soyayye da Awara mai yaji da salad ya sayo masu, kanta aduke tace su dauko plate a sa masu,
Alokacin taji muryan Yusuf yana cewa Baba za,a kaika ka dauki photo
Ina son bana kashiga cikin masu tafiya zuwa Makkah insha Allah,
Da sauri Maryam tadago kai tana kallon shi, sai dai kwarjin shi bai bari ta kai,wani lokaci tana kallon nashi,
Baba daje a zaune bai san lokacin da yakai zaune ba a saman dan simintin da Maryam ke zaune gefe,
Yaro may kace ? inji Baba, ,,
Anty Dije tafito da goro manya farare a cikin leda tana kokarin mikawa baba,
Maryam tace, yau baba bazaici goro ba Anty don kin ga ya kasa magana,
Da kuwa ya sakar mata yana maicewa karbi nan yan nema,
Abinda Yusuf wanda ke kokarin komawa cikin falon ya fada maryam da su Assalam ke fadawa Antyn,
Da sauri ta kalli Yusuf tace O, O ni Hadiza, Yusuf ban san may zan saka maka dashi ba wallahi, aduniyar nan,
Kafin suyi magana sai muryan baba sukaji kawai yasa kuka wi,wi,
Yanata zabga addu,a acikin kukan,
Bai iya kara cewa komai ba ya mike kawai yabar gidan,
YUSUF yabi bayan shi da sauri tare da jarban goro. A hannun Anty yabishi da shi,
Nan yabar su Anty da maryam suna ta famar sadudar maganan,
Bai,wani dadewa ba yadawo tare da Assalam wanda ya,bishi da baya,
Sai a lokacin Yusuf ya dawo yadan tsaya ta waje yace tare nake son su tafi da, Baba Abdullsamad,
Insha Allah, da Ibrahim wanda zai raka su,
Ita dai Anty dije sai mamaki zancen kawai takeyi,
Ta kalli, yusuf din tace mai wallahi ban san may zance ma ba, gaskiya,
Saikuma takama hawaye kawai da dan karfi Yusuf, yace Subbahanallah,
Ganin maryam yayi tana goge fuskan ta wanda hakan yasa hankalin shi ya kada tashi,
Falo ya koma inda Anty take zaune tana faman share kwallan dake ta faman silalowa daga idon ta,
Guri ya samu yana cewa anty haba, haba dai Anty pls ki daina don girman, Allah
Yi,wa irin su Baba irin haka tankar taki ne a rayuwar mutum,saboda neman albarka duniya da lahir,
ZEEE. MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣3⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Masoya Novel din furen juji tare da sauran yan uwa musulmi na duniya,
Ina maku fatan alheri ga wanan safiyar jumma,an da muke a ciki,
Ya ubangiji Allah ka sada mu da alherin dake cikkn wanan ranan,
Sherin dake cikin ta ya Allah ka kare mu kaimuna tsari daga gare shi,
Allah ya karawa Annabi daraja Allah ka kara daukaka musulunci,,,,,
👏👏👏👏👏👏👏
Gaba daya jikin Anty Dije har Baba da maryam yai sanyi saboda jin wanan albishir da Yusuf yai masu na bazata,
Anty Dije ta daga kai zuwa kallon inda Yusuf yake zaune tare da Assalam don su ci abinci,
Ta, lankwasar da murya tace Yusuf yau na rasa kalar muryan da zanyi ma godiya da shi,
Saboda ban san may zan iya furta ma akai ba, al,amarin ka na daban ne Yusuf
Shigowar ka cikin mu wani babban alheri ne atare da mu,
Gaba daya shigar ka musulunci ta zama ma duk wanda ke rabe dakai alheri,
Duk da zamanka Furen kan Juji da farko ban hango wani sheri atare da kai ba sam har izuwa yanzu da kazama wani haske a cikin al,umma,
Kafin tai magana sai ya rigata farawa da cewa, batare da ya kalle ta ba,.
Narasa albarkan mahaifina na cikina Anty may zai sa bazan bida ga bayin Alkah da suka nuna min kauna ba,
Abinda duk nakewa iyayyen mu ina masu ne saboda neman albarka acikin rayuwa,
A kullun ina rokon Alkah yasa yan uwana su gane gaskiya su,dawo cikin hanya ma,daidaiciya su ma,
Maganar shi taba kowan su tausay da yake fada inda ya ci gaba da cewa,
Abinda ke sa ako,da yaushe nake yawan zuwa nan gurin badon komai bane don in cika wani gibi dana rasa nadaga yan uwana,
Ànty Dije baki kyamace ni ba tun ina Joseph dina har zuwa yanzu,
May zai hana in maki duk wani abinda nasan zai iya saki a farin ciki,
A koda yaushe jinku nakeyi tankar yan uwana na ciki daya, saboda irin yadda kike min.
Yar kwalar dake shiri silalowa a idon ta tashare, da gefen hannunta,
Gidan Anty Dije ya nufa musalin sha biyun rana , ba komai ya sa shi ya nufi can ba sai dan ya dauki Assalam su tafi mosque tare,
Anty a gida ita daya sai Abubakar tai mamaki kwarai da fa ganshi a lokacin,
Baiko kai ga zama ba sai ga yaran sun shigo gida da gudun su don ganin motar uncle Yusuf a kofar gida,,
Bayan yagama rungumay yaran dake mai Oyo,yo yadan dago kai yana kallon Anty Dije,
Wace ta ke tsaye ta kura mai ido cikin mamaki take kallon shi,
Yaushe ka shigo garin nan Yusuf ?
Tambaya acikin mamaki take mashi ita shiko sai murmushi yakeyi yana kokarin cirewa Assalam bottiry din rigar shi,
Amsa yaba ta a takaice da cewa shigar dare nayi shiyasa, ban fada wakowa cewa zan shigo ba,
Dago kai yayi ya kalli Anty yace mata, Sallah Jumma,a nake son mutafi kada mu makara ,
Daga haka Anty tashiga shiriya Assalam din da,yake jirah,
Da sallamar ta tashigo gidan a gajiye don tafiyad ta kawai ya isa ya sanar da mai kallon ta cewa ta gaji,
Dakin ta, ta,fada tana kokarin cire, rolling din dake a kanta,
A hankali ta sabule abayan da ta aza saman kayan jikin ta, wanda yanzu haka nauyin shi yakai mata ko ina,
Cikin shigar da tayi tunda safe, ta,fito, tana sayen da wani shocking material, mai laushi,
Cikin kayan da yaya iliya yai mazu ne na sallah,yadin grey colour mai dan adon jan flower, cikin sa da kasan shi,
Direct gutin fridge ta nufa don ta dauki ruwan sha, kamshin da taji yasa ta dan dagowa da mamaki
Kamar tai magana ko tai tambaya saidai kuma ta shere kawai,
Sallah maryam ta gabatar tadan kai wani lokaci a zaune ta lazumi sai ta mike, inda suke aje abinci ta nufa,
Abinci ta debo a cikin plate sai kayan garnish din da ta zuba a sama,
Zaman ta yai daidai,da shigowar su gidan daga dawo,wa gurin sallah jumma,a
Gaban tane ya bada wani , sautin kara don dai gaskiya ,
A,lokaci guda suka hada ido inda yai sauri kawar da idon shi,
Amma zuciyar ta sai wani bugawa yake kamar wace taga abin tsoro, a,lokacin,
A hankali ta furta mai kalman sannu da zuwa, ta mai sune kanta kasa,batare da ta kara dagawa ba,
Cikin falo ya,shiga tare da Assalam a hannun shi sai carpet din sallah, da ya rika,
Sai bayan shigar shi ciki sanan tadan samu sukin fara cin abincin ta ,
A hankali take cin abinci amma karan plate din ta yana kaiwa a inda suke,
Anty Dije wace, ta fito tana kokarin hadawa Yusuf abinci, take,ce wa Maryam,
Nasan cewa Baba zai shigo yanzu tunda an sauko daga jumma,a
Maryam tace aikuwa tun fada nashigo nake son fada maki cewa, ashe,
Wai abokin ya din nan na kan wuri wai yasamu zakkah daga wani bawan Allah,
Wanda ba ,a san kowaye ba yai ta bi massalataiya yana bada sadaka saboda Allah da Annabi,
Anty Dije tace da, zun fa Almajirin nan ke min labari wai sun tsaya kallon wani mutum ne da ya bude gidan shi sai yaga kudi a kofa cikin ledar an rubuta Zakkah,
Yusuf wanda tunda suka fara hira yake sauraron su sai murmushi kawai yayi
A lokacin Antyn nashi ta shigo dauke da dan tiren da ta hado mai abinci aciki,
Annan take cewa muna can muna maganar wai wani ya tsunci zakkah a kofar shi ashe ma ba mutun guda bane,
Masha Allah yace alokacin da yake kokarin bude plate don zuba abinci,
Muryan Babane ke gaisawa da Maryam a kofa,
Maryam din ke cewa Baba Oyo,yo, cikin tsigar shagwaba,
Baba yace ja,ira yau ina diyan naki suke suka barki da taro,
But yaran suka fara fitowa da,gudu suna taron Baba wanda ya shigo masu da yar ledar tsaraba,
Suna karban ledar suka fara kokarin budewa maryam ce takarba don ta bude masu,
Tadan zauna saman gefen simintin su, zaman ta yai daidai da fitowar Yusuf,
Har kasa ya tsugun na kamar yadda yaga hausawa na gaida mahaifar su ya gaida Baba,
A,a to Bawan Allah ka shigo garin ne, ?
Sannu ka kaji ya aiki ya jama,a da kuma ko kari yau da kullun,
Allah yai maku albarka kaji, Allah ya taimaka ya rufa Asiri,
Ameen Ameen Yusuf ke ta fada kawai, kanshi a duke
Ita,ko Maryam sai kokatin bude ledar tsarabar baba takeyi wa yaran daje tsa, tsaye a kanta,
Dankali ne soyayye da Awara mai yaji da salad ya sayo masu, kanta aduke tace su dauko plate a sa masu,
Alokacin taji muryan Yusuf yana cewa Baba za,a kaika ka dauki photo
Ina son bana kashiga cikin masu tafiya zuwa Makkah insha Allah,
Da sauri Maryam tadago kai tana kallon shi, sai dai kwarjin shi bai bari ta kai,wani lokaci tana kallon nashi,
Baba daje a zaune bai san lokacin da yakai zaune ba a saman dan simintin da Maryam ke zaune gefe,
Yaro may kace ? inji Baba, ,,
Anty Dije tafito da goro manya farare a cikin leda tana kokarin mikawa baba,
Maryam tace, yau baba bazaici goro ba Anty don kin ga ya kasa magana,
Da kuwa ya sakar mata yana maicewa karbi nan yan nema,
Abinda Yusuf wanda ke kokarin komawa cikin falon ya fada maryam da su Assalam ke fadawa Antyn,
Da sauri ta kalli Yusuf tace O, O ni Hadiza, Yusuf ban san may zan saka maka dashi ba wallahi, aduniyar nan,
Kafin suyi magana sai muryan baba sukaji kawai yasa kuka wi,wi,
Yanata zabga addu,a acikin kukan,
Bai iya kara cewa komai ba ya mike kawai yabar gidan,
YUSUF yabi bayan shi da sauri tare da jarban goro. A hannun Anty yabishi da shi,
Nan yabar su Anty da maryam suna ta famar sadudar maganan,
Bai,wani dadewa ba yadawo tare da Assalam wanda ya,bishi da baya,
Sai a lokacin Yusuf ya dawo yadan tsaya ta waje yace tare nake son su tafi da, Baba Abdullsamad,
Insha Allah, da Ibrahim wanda zai raka su,
Ita dai Anty dije sai mamaki zancen kawai takeyi,
Ta kalli, yusuf din tace mai wallahi ban san may zance ma ba, gaskiya,
Saikuma takama hawaye kawai da dan karfi Yusuf, yace Subbahanallah,
Ganin maryam yayi tana goge fuskan ta wanda hakan yasa hankalin shi ya kada tashi,
Falo ya koma inda Anty take zaune tana faman share kwallan dake ta faman silalowa daga idon ta,
Guri ya samu yana cewa anty haba, haba dai Anty pls ki daina don girman, Allah
Yi,wa irin su Baba irin haka tankar taki ne a rayuwar mutum,saboda neman albarka duniya da lahir,
ZEEE. MAKAWA
[3/24, 2:21 PM] 0mmer Farouk: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
5⃣3⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Masoya Novel din furen juji tare da sauran yan uwa musulmi na duniya,
Ina maku fatan alheri ga wanan safiyar jumma,an da muke a ciki,
Ya ubangiji Allah ka sada mu da alherin dake cikkn wanan ranan,
Sherin dake cikin ta ya Allah ka kare mu kaimuna tsari daga gare shi,
Allah ya karawa Annabi daraja Allah ka kara daukaka musulunci,,,,,
👏👏👏👏👏👏👏
Gaba daya jikin Anty Dije har Baba da maryam yai sanyi saboda jin wanan albishir da Yusuf yai masu na bazata,
Anty Dije ta daga kai zuwa kallon inda Yusuf yake zaune tare da Assalam don su ci abinci,
Ta, lankwasar da murya tace Yusuf yau na rasa kalar muryan da zanyi ma godiya da shi,
Saboda ban san may zan iya furta ma akai ba, al,amarin ka na daban ne Yusuf
Shigowar ka cikin mu wani babban alheri ne atare da mu,
Gaba daya shigar ka musulunci ta zama ma duk wanda ke rabe dakai alheri,
Duk da zamanka Furen kan Juji da farko ban hango wani sheri atare da kai ba sam har izuwa yanzu da kazama wani haske a cikin al,umma,
Kafin tai magana sai ya rigata farawa da cewa, batare da ya kalle ta ba,.
Narasa albarkan mahaifina na cikina Anty may zai sa bazan bida ga bayin Alkah da suka nuna min kauna ba,
Abinda duk nakewa iyayyen mu ina masu ne saboda neman albarka acikin rayuwa,
A kullun ina rokon Alkah yasa yan uwana su gane gaskiya su,dawo cikin hanya ma,daidaiciya su ma,
Maganar shi taba kowan su tausay da yake fada inda ya ci gaba da cewa,
Abinda ke sa ako,da yaushe nake yawan zuwa nan gurin badon komai bane don in cika wani gibi dana rasa nadaga yan uwana,
Ànty Dije baki kyamace ni ba tun ina Joseph dina har zuwa yanzu,
May zai hana in maki duk wani abinda nasan zai iya saki a farin ciki,
A koda yaushe jinku nakeyi tankar yan uwana na ciki daya, saboda irin yadda kike min.
Yar kwalar dake shiri silalowa a idon ta tashare, da gefen hannunta,