Sashe 121
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Duk da ga hasken street light's da ya haske ko ina a titin da kuma hasken abin wuta da ke gittawa jefi jefi a lokacin,
Baisa idon maryan ganin haske ba alokacin, magana Yusuf ke mata amma sam bata ji may yake cewa ba ,
Sai ji tayi yana cewa idan kun shiga kada ku dade zan dan je in dawo pls,
Hakan ne yasa ta gane cewa sun iso gidan su Naimat din ke nan,
A hankali ta sauka motar batare da ta dauki ledar sakon da Anty ta bata takawo ma Naimat ba,
Yusuf din ne bayan ta sauka ya miko mata ledae yabata takar ba a darare, tawuce zuwa cikin gidan,
A lokacin yaran da suke a tare har sun isa ciki ko sun ririke Naimat din,
Sun sami Ibrahim a gida don haka bawai wani sake jikin ta tayi ba,
Saboda dama hankalin ta baya tare da ita a lokacin,
Ganin yanayi da maryam ke cikine yasa Na,imat dan maida hankalinta gare ta,
Saidai maryam din tayi kokarin yin dariya irin ta yake din nan,
Fira sukeyi amma zuciyar ta ya,gurin abinda idon ta ya hasko mata, dazun nan,
Sakon da,aka basu ne sukawo wa Naimat maryam ta bata tai mata bayanin akan ko wanin su sai wani mugun kamshi ke ta shi,,,
Nan Naimat din ta dinga jin dadi saboda wanan sakon da akai aiko mata,
Sun kai kamar minti talatin Yusuf yadawo inda yakira ta layin wayar maryam din,
Tare suka fito da Naimat don ta gaisa da Yusuf din wanda har zuwa yau bai taba shiga gidan Naimat din ba,
Itakan maryam karfin hali kawai takeyi a lokacin saboda abinda tagani yau karara cin amanar da kusan ko da yaushe safiya ke fada mata cewa A, A cin amanarta kawai din ya keyi,
Amma ita sam so ya hana taga gaskiyan hakan da ake fada mata
Magana sukeyi amma acikin yaren su na IBO ne don haka maryam takoma jikin mota ta dan jingina jikinta a kai,
Saboda irin yadda take jin kafafunta baza su iya daukanta ba,
Kallo guda zakai mata zaka ne cewa babu kwanciyar hankali a tare da ita alokacin,
Shigar su mota ba,wanda ya kara yiwa wani zancen komai kowa da abinda yake sakawa a zuciyar shi,
Sun shiga gida tana tsaye tanawa anty bayani sakon Naimat amna sam Anty ta kula da cewa bata a cikin hankalin ta ,
Ledojin da Yusuf ya sayo masu kaji gassasu da kuma drinks masu sanyi da tsada,
Sai wasu kayan tarkace su sweet da sauran su biscuits, kala, kala har leda biyu,
Gudan ledan dagani tarka cen maryam ce a ciki amna lokacin da anty Dije ke ce mata tazo ta dauki nata sai cewa tayi anty tabarshi a gurin ta,
Tasa kai kawai daniyar shigewa dakin su, batare da ko ta juyo ba,
Anty Dije cikin haushi take cewa maryam wai ke wata irin yarinya ce mai taurin kai,
Dan Allah ki duba wanan yaron bai fasan ko mu suwaye ba Allah ya hada mu dashi har yake muna irin wanan biyayyan tankar wasu yan uwanshi na Jini,
Ke ko duk kin bi kin takurawa wa rayuwar ki,
Kin hana rayuwar ki farin ciki, kullun a cikin tsangwamar kan ki da tashin hankali,
Maryam kan tana daki zaune saman gadon ta sai hawaye takeyi na takaici,
A haka ranan ta kwanta ko kayan jikin ta ta kasa cirewa kafin ta kwanta,,
Zaune yake inda ya idar da sallah walha kamar yadda ya saba yi,
Jikin shi saye da wata bakar jallabiya mara hannuwa,
Zaune yake a takure yana jan casbi da hannu guda a hankali,
Wayan shine Jibrin din ya kira shi yana,cewa ga,shi ya taso zuwa KG din shima,
Nan dai sukayi sauran bayanin irin abinda zai zo mai da su na bukata wanda bai samu sayowa ba,
Suna sallama da juna sai abinda yafaru jiya da dare ya fado mai arai,
Ashe bayan ya aje su maryam gurin da A,A yake tare da wanan yariyar yar makarantar su ya koma ya samay shi,
A hankali yafito daga cikin motar shi daya dan Parker nesa kadan daga inda suke,
Tafiyan shi irin na gogagun matasa yan bariki da yake ko yaushe har yazama mai jiki, shi yakeyi ya tun,karo inda suke,
Da farko bai gane ko waye ba sai da Yusuf din ya zo gab da su yagane cewa shine,
Hannu ya mika mai don su gaisa amna sai Yusuf din yaki sai dai ce mai da yayi sallamu Alaikum,
May yasa baku zantar da gaskiya a cijin rayuwa mai karya zai haifar ma arayuwa,
Yaudarar diyan mutane tankar wani taki ne da mutun ke zuwa bawa acikin gonar shi,
Don duk abinda ka shuka sai ka girbi abinka ga hannun ka,
Yauda gobe dama masu karin magana sunce sai Allah,
Yariya ta dauki amana da gaskiya tabaka amma kai ashe yaudar ta kakeyi,
Ko da yake itace dai dama bata san da haka ba amma ai duk wani wanda ke tare da kai yasan da hakan,
Don ruwa ba saa,n kwando ba ne ,
Dakata malam inji A, A yake cewa ina ruwanka da rayuwata da har zaka zo kana min irin wanan nasihar haka kamar wani malami,
Tubabbe irinka da bai ko iya karanta fatiha ba har zaka zo kace ni zakaiwa wa,azi,
Tun,da kai kagane cewa ina cin amanar tane ai in ka isa sai ka hana ta kulani,
Ko kafada mata cewa ga irin yadda nake ko ya kare yana wani shu,umin dariya, a karshe,
Azaton shi ya kashewa Yusuf baki ba zai iya cigaba da maganar shi ba,
Yusuf yai mai wani irin kallon na baka da mutumci yace ai ba sai na fada mata ba,
Don tagani da idon ta kuma tai kokarin confirming ko da gaske yaudarar ta kayi sai katabba tar mata,da hakan din,
So Wait and see what Will happen,
Ya juya kawai yabar gurin cikin kunar rai irin yadda musulmi dan uwar ka zai ma gorin addini ku,
Lumshe idon shi yayi yana mai jin kunar irin tozarcin da ake yawan yi mai akan zaman shi cikin musulmai hausawa,
Murmushi ya yi gami da,wani irin shu,umin murshi daya biyo bayan na farko,
Daga haka yamike zuwa bathroom don yai wanka yafita zuwa gidan Dad,
Anty Dije taimamaki acikin zuciyar ta jin maryam na cewa zata gidan su safiya tunda farar safiyan nan,
Murmushi tayi don tasan cewa, akwai dai saboda Safiya ce indan tazo kullun korafin ta shine maryam bata da zumunci,
Zaune take a dakin da aka warewa safiya da kannen ta acikin dangidan nasu mai gina irin na local people,
Hawaye wasu na bin wasu, ita ko,safiya wace ke zaune gefe acikin tashin hankali sai hakkuri take ba,
Duk da maryam din ta kasa magana balle ta fada mata abinda yafaru yasa ta wanan irin kukan haka,
Sai da ta,samu ta dan tsa,kaita kukan ne tafara tambayar ta ko may ke faruwa,
Sannu a hankali ta zayyanawa safiya yadda sukayi da A A din daren jiya,
Har saida takai karshe safiya tana sauraren ta bata ce komai ba alokacin,
Murmushi safiya din tayi da tagama jin may tace,
Ta ce gwada da Allah ya gwada maki kika gani da idon ki,
Ai yanzu zakiyar da da cewa dan iska ne macuci mayaudari,
Fuska a,daure maryam ke kallon ta tace ke nan ma ke kin dade dasanin kowaye shi ko,
Safiya tace tun yaushe maryam ai shima yasan nasani saboda acikin office din shi na kama,shi, red,handed,
Ido waje Maryam ke kallon Safiya don jin abin da tace, nan dai safiya ta bata labarin cewa taje gurin shi don tai mai magana akan takardun ta,
Shi ne ta samay shi tare da wata yarinyar yar IBO suna kiss,
Na shiga uku maryam tace tasake wani sabon kuka alokacin,
Safiya tace rokona yai tayi dan Allah in rufa mai asiri kada in bari ki sani ki, ki shi,
Harda alkawarin kudi yai mun nace mai ban so yadai daina abinda yakeyi,
Ni a lokacin maryam ke ce ke bani tausayi ina gudun kuyi aure ya dauko maki cutar kanjamau, a karshe,
Rinanun idanun ta da suka sha kuka sukayi jawur,da su, tadaga tana mai kallon safiya da su,
Tace cikin wani irin muryan kuka mai ban tausayi Safiya malam ya cuce ni wallahi,
Sai dai nagode ma Allah da daidai da rana daya bai taba nuna min true colour din shi ba,
Safiya tace ai kin san cewa yai min aike matar aure ce su ko wa yan nan na rayuwar waje ne kawai,
Safiya tadan dafa ta tace ki godewa Allah da bai sa yakai ga cuta maki rayuwa ba,
Kawai ki fita batun shi kiyi fatan Allah ya baki wanda yafi shi nan gaba,
Wani sabon kuka tasa ta shige jikin safiya saida tayi mai isar ta,
Ruwa safiya takawo mata ta wanke idon ta dashi sai faman ajiyar zuciya takeyi akai akai,
Duk yadda safiya taso su karya a tare maryam din taki don haka ta kyale ta kwanta sai barci mai nauyi ya kwashe ta abinka ga wanda baiyi barci ba adaren jiya,
Wayan ta yai kara safiya tadauka azaton ta ko A, A din ne tai mai tas sai taga ashe Anty ce,
Waje tafita don ta sheda mata tana barci hankali anty ya kwanta don jin lafiya maryam din take,,,,
Baisa idon maryan ganin haske ba alokacin, magana Yusuf ke mata amma sam bata ji may yake cewa ba ,
Sai ji tayi yana cewa idan kun shiga kada ku dade zan dan je in dawo pls,
Hakan ne yasa ta gane cewa sun iso gidan su Naimat din ke nan,
A hankali ta sauka motar batare da ta dauki ledar sakon da Anty ta bata takawo ma Naimat ba,
Yusuf din ne bayan ta sauka ya miko mata ledae yabata takar ba a darare, tawuce zuwa cikin gidan,
A lokacin yaran da suke a tare har sun isa ciki ko sun ririke Naimat din,
Sun sami Ibrahim a gida don haka bawai wani sake jikin ta tayi ba,
Saboda dama hankalin ta baya tare da ita a lokacin,
Ganin yanayi da maryam ke cikine yasa Na,imat dan maida hankalinta gare ta,
Saidai maryam din tayi kokarin yin dariya irin ta yake din nan,
Fira sukeyi amma zuciyar ta ya,gurin abinda idon ta ya hasko mata, dazun nan,
Sakon da,aka basu ne sukawo wa Naimat maryam ta bata tai mata bayanin akan ko wanin su sai wani mugun kamshi ke ta shi,,,
Nan Naimat din ta dinga jin dadi saboda wanan sakon da akai aiko mata,
Sun kai kamar minti talatin Yusuf yadawo inda yakira ta layin wayar maryam din,
Tare suka fito da Naimat don ta gaisa da Yusuf din wanda har zuwa yau bai taba shiga gidan Naimat din ba,
Itakan maryam karfin hali kawai takeyi a lokacin saboda abinda tagani yau karara cin amanar da kusan ko da yaushe safiya ke fada mata cewa A, A cin amanarta kawai din ya keyi,
Amma ita sam so ya hana taga gaskiyan hakan da ake fada mata
Magana sukeyi amma acikin yaren su na IBO ne don haka maryam takoma jikin mota ta dan jingina jikinta a kai,
Saboda irin yadda take jin kafafunta baza su iya daukanta ba,
Kallo guda zakai mata zaka ne cewa babu kwanciyar hankali a tare da ita alokacin,
Shigar su mota ba,wanda ya kara yiwa wani zancen komai kowa da abinda yake sakawa a zuciyar shi,
Sun shiga gida tana tsaye tanawa anty bayani sakon Naimat amna sam Anty ta kula da cewa bata a cikin hankalin ta ,
Ledojin da Yusuf ya sayo masu kaji gassasu da kuma drinks masu sanyi da tsada,
Sai wasu kayan tarkace su sweet da sauran su biscuits, kala, kala har leda biyu,
Gudan ledan dagani tarka cen maryam ce a ciki amna lokacin da anty Dije ke ce mata tazo ta dauki nata sai cewa tayi anty tabarshi a gurin ta,
Tasa kai kawai daniyar shigewa dakin su, batare da ko ta juyo ba,
Anty Dije cikin haushi take cewa maryam wai ke wata irin yarinya ce mai taurin kai,
Dan Allah ki duba wanan yaron bai fasan ko mu suwaye ba Allah ya hada mu dashi har yake muna irin wanan biyayyan tankar wasu yan uwanshi na Jini,
Ke ko duk kin bi kin takurawa wa rayuwar ki,
Kin hana rayuwar ki farin ciki, kullun a cikin tsangwamar kan ki da tashin hankali,
Maryam kan tana daki zaune saman gadon ta sai hawaye takeyi na takaici,
A haka ranan ta kwanta ko kayan jikin ta ta kasa cirewa kafin ta kwanta,,
Zaune yake inda ya idar da sallah walha kamar yadda ya saba yi,
Jikin shi saye da wata bakar jallabiya mara hannuwa,
Zaune yake a takure yana jan casbi da hannu guda a hankali,
Wayan shine Jibrin din ya kira shi yana,cewa ga,shi ya taso zuwa KG din shima,
Nan dai sukayi sauran bayanin irin abinda zai zo mai da su na bukata wanda bai samu sayowa ba,
Suna sallama da juna sai abinda yafaru jiya da dare ya fado mai arai,
Ashe bayan ya aje su maryam gurin da A,A yake tare da wanan yariyar yar makarantar su ya koma ya samay shi,
A hankali yafito daga cikin motar shi daya dan Parker nesa kadan daga inda suke,
Tafiyan shi irin na gogagun matasa yan bariki da yake ko yaushe har yazama mai jiki, shi yakeyi ya tun,karo inda suke,
Da farko bai gane ko waye ba sai da Yusuf din ya zo gab da su yagane cewa shine,
Hannu ya mika mai don su gaisa amna sai Yusuf din yaki sai dai ce mai da yayi sallamu Alaikum,
May yasa baku zantar da gaskiya a cijin rayuwa mai karya zai haifar ma arayuwa,
Yaudarar diyan mutane tankar wani taki ne da mutun ke zuwa bawa acikin gonar shi,
Don duk abinda ka shuka sai ka girbi abinka ga hannun ka,
Yauda gobe dama masu karin magana sunce sai Allah,
Yariya ta dauki amana da gaskiya tabaka amma kai ashe yaudar ta kakeyi,
Ko da yake itace dai dama bata san da haka ba amma ai duk wani wanda ke tare da kai yasan da hakan,
Don ruwa ba saa,n kwando ba ne ,
Dakata malam inji A, A yake cewa ina ruwanka da rayuwata da har zaka zo kana min irin wanan nasihar haka kamar wani malami,
Tubabbe irinka da bai ko iya karanta fatiha ba har zaka zo kace ni zakaiwa wa,azi,
Tun,da kai kagane cewa ina cin amanar tane ai in ka isa sai ka hana ta kulani,
Ko kafada mata cewa ga irin yadda nake ko ya kare yana wani shu,umin dariya, a karshe,
Azaton shi ya kashewa Yusuf baki ba zai iya cigaba da maganar shi ba,
Yusuf yai mai wani irin kallon na baka da mutumci yace ai ba sai na fada mata ba,
Don tagani da idon ta kuma tai kokarin confirming ko da gaske yaudarar ta kayi sai katabba tar mata,da hakan din,
So Wait and see what Will happen,
Ya juya kawai yabar gurin cikin kunar rai irin yadda musulmi dan uwar ka zai ma gorin addini ku,
Lumshe idon shi yayi yana mai jin kunar irin tozarcin da ake yawan yi mai akan zaman shi cikin musulmai hausawa,
Murmushi ya yi gami da,wani irin shu,umin murshi daya biyo bayan na farko,
Daga haka yamike zuwa bathroom don yai wanka yafita zuwa gidan Dad,
Anty Dije taimamaki acikin zuciyar ta jin maryam na cewa zata gidan su safiya tunda farar safiyan nan,
Murmushi tayi don tasan cewa, akwai dai saboda Safiya ce indan tazo kullun korafin ta shine maryam bata da zumunci,
Zaune take a dakin da aka warewa safiya da kannen ta acikin dangidan nasu mai gina irin na local people,
Hawaye wasu na bin wasu, ita ko,safiya wace ke zaune gefe acikin tashin hankali sai hakkuri take ba,
Duk da maryam din ta kasa magana balle ta fada mata abinda yafaru yasa ta wanan irin kukan haka,
Sai da ta,samu ta dan tsa,kaita kukan ne tafara tambayar ta ko may ke faruwa,
Sannu a hankali ta zayyanawa safiya yadda sukayi da A A din daren jiya,
Har saida takai karshe safiya tana sauraren ta bata ce komai ba alokacin,
Murmushi safiya din tayi da tagama jin may tace,
Ta ce gwada da Allah ya gwada maki kika gani da idon ki,
Ai yanzu zakiyar da da cewa dan iska ne macuci mayaudari,
Fuska a,daure maryam ke kallon ta tace ke nan ma ke kin dade dasanin kowaye shi ko,
Safiya tace tun yaushe maryam ai shima yasan nasani saboda acikin office din shi na kama,shi, red,handed,
Ido waje Maryam ke kallon Safiya don jin abin da tace, nan dai safiya ta bata labarin cewa taje gurin shi don tai mai magana akan takardun ta,
Shi ne ta samay shi tare da wata yarinyar yar IBO suna kiss,
Na shiga uku maryam tace tasake wani sabon kuka alokacin,
Safiya tace rokona yai tayi dan Allah in rufa mai asiri kada in bari ki sani ki, ki shi,
Harda alkawarin kudi yai mun nace mai ban so yadai daina abinda yakeyi,
Ni a lokacin maryam ke ce ke bani tausayi ina gudun kuyi aure ya dauko maki cutar kanjamau, a karshe,
Rinanun idanun ta da suka sha kuka sukayi jawur,da su, tadaga tana mai kallon safiya da su,
Tace cikin wani irin muryan kuka mai ban tausayi Safiya malam ya cuce ni wallahi,
Sai dai nagode ma Allah da daidai da rana daya bai taba nuna min true colour din shi ba,
Safiya tace ai kin san cewa yai min aike matar aure ce su ko wa yan nan na rayuwar waje ne kawai,
Safiya tadan dafa ta tace ki godewa Allah da bai sa yakai ga cuta maki rayuwa ba,
Kawai ki fita batun shi kiyi fatan Allah ya baki wanda yafi shi nan gaba,
Wani sabon kuka tasa ta shige jikin safiya saida tayi mai isar ta,
Ruwa safiya takawo mata ta wanke idon ta dashi sai faman ajiyar zuciya takeyi akai akai,
Duk yadda safiya taso su karya a tare maryam din taki don haka ta kyale ta kwanta sai barci mai nauyi ya kwashe ta abinka ga wanda baiyi barci ba adaren jiya,
Wayan ta yai kara safiya tadauka azaton ta ko A, A din ne tai mai tas sai taga ashe Anty ce,
Waje tafita don ta sheda mata tana barci hankali anty ya kwanta don jin lafiya maryam din take,,,,