Sashe 55
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Garin duk yai mai zafi, gabadaya baya jin dadin rayuwar shi sam,
Don haka ya yanke shawarar ya koma gobe ,gobe tun bai dauki wani lokaci ba,a garin saboda bai ita jure ganin mahaifin shi a haka
A ranan bai kwana gidan su ba hotel ya kama,,
Da safe ya shigo gidan cikin shirin shi na tafiya, yaso yatafi batare da yayi sallama da Antysa ba,
Amma sai yaga cewa zai dade bai shigo ba don haka yakamata su,yi sallama, da Assalam din shi,
A bakin kofa sukayi kicibis da maryam wace ke kojaein fita siyo madu breads na break fasta,
Idon shi ya kade yayi ja, kamar mara lafiya,ya wani fada,
Dan Rabawa maryam tayi gefen shi ta wuce inda zata,
Saidai jikin ta ya,ba,ta, cewa yana kallon ta bayan ta wuce,
Maryam tashigo rungumay da breads har guda biyu, a gefen hannun ta,
Anty Dije tace kagani ai nace kabari,ta dawo ba nesa ta, tafi,ba,
Nan Maryam tagane cewa tafiya zai yi, acan cikin ziciyar ta sai taji tausayi shi yai dan mata yawa,
Don ta san cewa hakan nada nasaba ga maganar da taji yanayi jiya awaya
Bayan maryam tashiga a,gagauce ta hada mai ruwan shayi tafito dashi rike a cup, tanufo shi,
Idanu ya zaro don bai tsanmani hakan ba,daga wanan yariyar
May yasa yanzu take sasauta mai fiye da,da,?
Bakin,ta na dan rawa, tace, gashi na hada mai ai Anty,
Sai yau zata ce magana mai kama da ta mutunci tashiga tsakanin su,
Hararan ta ya yi ,yace, wanan ai yai min yawa, ga kuma zafi,
Kanta na kasa duke saboda bazata iya jure irin kallon hararan da yai, mata ba,
Muryan Anty ce ya katse su adaidai lokacin da yake shirin karban cup din tea din
Anty Dije wace je cewa gaskiya, Yusuf wanan tafiyar dai kamar ba shiri zakayi ta,
Nan da nan idon shi suka canza zuwa tsantar bacin rai,
Ba Anty Dije ba har maryam da ta dauko mai wani dan stol a falon su saida, taji wani iri,
Yace cikin dasasar murya, mahaifina ke son kawo min matsala Anty,
Yaki hakkuri da zancen musulunta na sai daga hankalishi yake yi,
Duk da nasan cewa zuga shi akeyi akaina, lokacin yadan fara kokari kurba shayin da maryam takawo mai,
Ammakin shi sai yaji baida mugun zafin da ya,zata zaiyi,
Idon shi yadago ya kalli inda maryam take tana kokarin aje mai wata yar kujera irin ta zaman mata, hannu ta na dauke da ruwan pure water leda,
Itama anty zaune takai saman farin kujerar roban da maryam ta aje mata dan nisa kadan da Yusuf din,
Nan yaci gaba da fadawa Anty Dije yadda duk suka kwashe da maihaifin shi tare da sauran yan kabilar su,
Yadago idon shi rinannu ya sauke su ga, maryam daniyar yace mata ta kwashe kayan tea din ya koshi, saboda bai faye cin abinci da safe ba haka,
Idon ta suna a rintse tana mai jin zafin labarin da yake fadawa Anty ta,
Muryan shi da taji yana cewa nagode zan tafi kada inyi rana ahanya, don gobe akwai inda zantafi indan Allah yakaini,lafiya yau,
Sai ji tayi bakin ta na furta,zancen da takeyi a zuciyar ta,
Kadaure da,duk wani, kalubalen da zaka samu daga gurin su saboda bara,zana ce kawai suke kokarin yima,
Ko zasu iya juya ka idan sunyi hakan don kawai suyi galaba akan ka,
Kawai ka bar su suyi tayi watarana zasu daina gaba daya don zasu saduda,dakan su,
A,cikin mamakin ya ware idon shi yana kallon ta, yau itace ke nuna concern din ta akan shi saboda yazama musullmi dan uwan ta,
Ashe dama saboda akidar addini take gwada mai wanan tsanar, tunda yaga suna dan hurda da Jibrin, sai KB ne ba su shiri har yanzu,
Saida takai aya tai shiru dan kanta daga haka tajuya da nufin tabar gurin,
Anty Dije ce tace mata maryam amma fa kinsan cewa mahaifin shi, ne taya zai yi mashi haka,
A ladabce tace to, anty baki ganin cewa suna iya jan ra,ayin shi yakoma masu,,
Murmushi yayi yana mikewa, tsaye yadan kalli inda take yace, kina ganin kamar zan iya komawa cikin su ko,?
Kanta ta sada kasa saboda kallon ido da idon da suke fuskanta a,tsakanin su,
Yace ai,ni na shiga ke nan insha Allah sai mutuwa kuma,
Ya juya gurin Anty Dije yana mai ce mata idan Assalam ya tashi sai ta, massa sallama,shi yatafi,
Kudi masu yawa yadebo daga cikin aljihun shi ya aje wa anty a gefen , yasa kai yafita,
Bayan fitar shi, wajen minti uku Anty takasa koda motsi balle magana, saboda yawan kudin da ya aje mata,
Maryam ce ta zo da zuciyar ta daya ta dauki kudin tafara kirgawa,
Abin a tagani, yasanyata saurin dago kai ta kalli yar nata, cikin mamaki tace dubu dari Anty,
Da sauri anty ta dago kai ido waje tace dari,fa Maryam,?
Dan tsuke fuska Maryam tayi, tana kokarin mikawa Antyn ta kudin,
Allah yakai idon yar uwar nata a fuskarta, cikin mamaki tace wa Maryam, may kuma akati,
Maryam wace dama ta cika fam, tace to shi ance masa kina kwadayin kudin shi ne kokuwa,
?
Cike da mamaki yar ta ke kallonta don maganar ya daure mata kai,
Ban fhince ki ba inji Anty Dije,
To may da,zai wani baki kudi haka, batare da wani, dalili, ba, ni wallahi ban son abinda mutum zai min gori akansa sam,
To ke Maryam may ye naki aciki da har zaki dinga wanan zance,
Dama tun jiya yake ce min, zai bar kudi wanda zan dinga mashi sadakar kosai da, sugar duk jumma,
Sai a lokacin Maryam ta danji dadi har cikin ranta don azaton ra yagan su mabukata ke nan, shi yasa yabasu kudi,
Don haka ya yanke shawarar ya koma gobe ,gobe tun bai dauki wani lokaci ba,a garin saboda bai ita jure ganin mahaifin shi a haka
A ranan bai kwana gidan su ba hotel ya kama,,
Da safe ya shigo gidan cikin shirin shi na tafiya, yaso yatafi batare da yayi sallama da Antysa ba,
Amma sai yaga cewa zai dade bai shigo ba don haka yakamata su,yi sallama, da Assalam din shi,
A bakin kofa sukayi kicibis da maryam wace ke kojaein fita siyo madu breads na break fasta,
Idon shi ya kade yayi ja, kamar mara lafiya,ya wani fada,
Dan Rabawa maryam tayi gefen shi ta wuce inda zata,
Saidai jikin ta ya,ba,ta, cewa yana kallon ta bayan ta wuce,
Maryam tashigo rungumay da breads har guda biyu, a gefen hannun ta,
Anty Dije tace kagani ai nace kabari,ta dawo ba nesa ta, tafi,ba,
Nan Maryam tagane cewa tafiya zai yi, acan cikin ziciyar ta sai taji tausayi shi yai dan mata yawa,
Don ta san cewa hakan nada nasaba ga maganar da taji yanayi jiya awaya
Bayan maryam tashiga a,gagauce ta hada mai ruwan shayi tafito dashi rike a cup, tanufo shi,
Idanu ya zaro don bai tsanmani hakan ba,daga wanan yariyar
May yasa yanzu take sasauta mai fiye da,da,?
Bakin,ta na dan rawa, tace, gashi na hada mai ai Anty,
Sai yau zata ce magana mai kama da ta mutunci tashiga tsakanin su,
Hararan ta ya yi ,yace, wanan ai yai min yawa, ga kuma zafi,
Kanta na kasa duke saboda bazata iya jure irin kallon hararan da yai, mata ba,
Muryan Anty ce ya katse su adaidai lokacin da yake shirin karban cup din tea din
Anty Dije wace je cewa gaskiya, Yusuf wanan tafiyar dai kamar ba shiri zakayi ta,
Nan da nan idon shi suka canza zuwa tsantar bacin rai,
Ba Anty Dije ba har maryam da ta dauko mai wani dan stol a falon su saida, taji wani iri,
Yace cikin dasasar murya, mahaifina ke son kawo min matsala Anty,
Yaki hakkuri da zancen musulunta na sai daga hankalishi yake yi,
Duk da nasan cewa zuga shi akeyi akaina, lokacin yadan fara kokari kurba shayin da maryam takawo mai,
Ammakin shi sai yaji baida mugun zafin da ya,zata zaiyi,
Idon shi yadago ya kalli inda maryam take tana kokarin aje mai wata yar kujera irin ta zaman mata, hannu ta na dauke da ruwan pure water leda,
Itama anty zaune takai saman farin kujerar roban da maryam ta aje mata dan nisa kadan da Yusuf din,
Nan yaci gaba da fadawa Anty Dije yadda duk suka kwashe da maihaifin shi tare da sauran yan kabilar su,
Yadago idon shi rinannu ya sauke su ga, maryam daniyar yace mata ta kwashe kayan tea din ya koshi, saboda bai faye cin abinci da safe ba haka,
Idon ta suna a rintse tana mai jin zafin labarin da yake fadawa Anty ta,
Muryan shi da taji yana cewa nagode zan tafi kada inyi rana ahanya, don gobe akwai inda zantafi indan Allah yakaini,lafiya yau,
Sai ji tayi bakin ta na furta,zancen da takeyi a zuciyar ta,
Kadaure da,duk wani, kalubalen da zaka samu daga gurin su saboda bara,zana ce kawai suke kokarin yima,
Ko zasu iya juya ka idan sunyi hakan don kawai suyi galaba akan ka,
Kawai ka bar su suyi tayi watarana zasu daina gaba daya don zasu saduda,dakan su,
A,cikin mamakin ya ware idon shi yana kallon ta, yau itace ke nuna concern din ta akan shi saboda yazama musullmi dan uwan ta,
Ashe dama saboda akidar addini take gwada mai wanan tsanar, tunda yaga suna dan hurda da Jibrin, sai KB ne ba su shiri har yanzu,
Saida takai aya tai shiru dan kanta daga haka tajuya da nufin tabar gurin,
Anty Dije ce tace mata maryam amma fa kinsan cewa mahaifin shi, ne taya zai yi mashi haka,
A ladabce tace to, anty baki ganin cewa suna iya jan ra,ayin shi yakoma masu,,
Murmushi yayi yana mikewa, tsaye yadan kalli inda take yace, kina ganin kamar zan iya komawa cikin su ko,?
Kanta ta sada kasa saboda kallon ido da idon da suke fuskanta a,tsakanin su,
Yace ai,ni na shiga ke nan insha Allah sai mutuwa kuma,
Ya juya gurin Anty Dije yana mai ce mata idan Assalam ya tashi sai ta, massa sallama,shi yatafi,
Kudi masu yawa yadebo daga cikin aljihun shi ya aje wa anty a gefen , yasa kai yafita,
Bayan fitar shi, wajen minti uku Anty takasa koda motsi balle magana, saboda yawan kudin da ya aje mata,
Maryam ce ta zo da zuciyar ta daya ta dauki kudin tafara kirgawa,
Abin a tagani, yasanyata saurin dago kai ta kalli yar nata, cikin mamaki tace dubu dari Anty,
Da sauri anty ta dago kai ido waje tace dari,fa Maryam,?
Dan tsuke fuska Maryam tayi, tana kokarin mikawa Antyn ta kudin,
Allah yakai idon yar uwar nata a fuskarta, cikin mamaki tace wa Maryam, may kuma akati,
Maryam wace dama ta cika fam, tace to shi ance masa kina kwadayin kudin shi ne kokuwa,
?
Cike da mamaki yar ta ke kallonta don maganar ya daure mata kai,
Ban fhince ki ba inji Anty Dije,
To may da,zai wani baki kudi haka, batare da wani, dalili, ba, ni wallahi ban son abinda mutum zai min gori akansa sam,
To ke Maryam may ye naki aciki da har zaki dinga wanan zance,
Dama tun jiya yake ce min, zai bar kudi wanda zan dinga mashi sadakar kosai da, sugar duk jumma,
Sai a lokacin Maryam ta danji dadi har cikin ranta don azaton ra yagan su mabukata ke nan, shi yasa yabasu kudi,