Sashe 59
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
A gajiye yau maryam tadawo daga makaran ta duk da tasan cewa akwai aiki agaban ta na girkin dare,
Amma bai hata wurgat da jakarta gefen kujera ba tafa saman gadon Anty Dije
Tana mai cewa wash Allah na Anty tun safe banci komai ba wallahi
Ga abinci can ki dauko ki ci mana,
Wayyo ni Allah anty abincin baya wuce wa saboda dadewar danayi banci komai ba,
Saidai dan abu maidan ruwa ruwa pls,?
Takarashe fadi tana mai kashe ma Anty ido guda alamar zo laya,
Tana wani lankwashe kai kamar zatai kuka,
Anty Dije tace, cikin murmushi,, to,gashi maryam banda wani abu mai ruwa bayan tea,
Sai ko drinks din da Yusuf yasiya muna kafin yatafi,
Nako san baki sha, abinda yafito daga gare shi, ke
Tunda Anty ta fara zancen ta maryam wace ke kwance,wai tana exercise din bayan ta,,
Tamike zubar dan jin inda maganar Anty Dije ya dosa,
Anty Dije tana yin shiru,,maryam ta dan langabe kai ce, hai Anty wanan dane fa yana kafiri,
Cikin kwarewa da iya iya shagwaba ta furta zancen kamar wace zatai kukan gaske,
Dallah ja cen kunya bai isheki ba wallahi Maryam, inbashiba wai yau kece da cewa hakan,
Maryam kan mikewa tayi alokacin ayadda takejin son shan drink's komai zata iya,daurewa, akai,,,,
ZEEE. MAKAWA
[3/7, 1:14 PM] +234 803 381 3188: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,
Yusuf yadan samu natsuwa sosai a zaman shi tare da Sonny saboda shi Sonny ba mutum bane mai son shiga har kan wani,
Wanan damar da yusuf yasamu yasa,shi samun sakin jikin shi har ya manta daduk wani tashin hankali dayaje ciki,
Ganin yau jumma,a ce juma,a biyu kenan bai samu yin sallah jam,i ba
Don haka yasa a ranshi cewa yau zai shiga gari yadan zagaya don yadiba ko zai samu wani guri da musulman garin ke yin sallah jumma, din,
Tun ranan Thursday ya shirya cikin shigar wasu kanan kaya kamar yadda yake yi kulun,
A daida, fita ta wajen gidan, suka hade da Sonny wanda ke shirin shigowa,
Kallon mamaki yaiwa Yusuf din yana mai tambayar shi ko ina zai tafi haka,
Ba boyo ya sheda mai cewa ga inda zashi searching din gurin bautar su na ranan Friday ne,
Haba joe in ji Sonny yakamata ka fada min sai mu fita tare in taya ka dibawa, ai hakan zaifi katafi kai kadai,
Zuciyar yusuf tayi fes jin abinda Sonny yace yasan kuma har cikin ranshi yafada,
Basu sha wani dogon wahala ba sosai don wani abokin hurda Sonny musulimi suka kira shi yai madu kwatancen gurin suka tafi,
A zahiri idan kaga gurin zaka dauka wani, ma,aikatace sai dai in kashi ga,
Sundawo gida Yusuf na cike da farin ciki har bai iya boyewa,
Sonny ya fahinci haka sosai inda ya yake tunanen irin yadda wanan addinin yai tasiri aran Yusuf cikin lokaci guda,
Saboda yasan Yusuf din sosai lokacin da dukkan su suke bearing din Christianity
Baibada wani munhin manci akai ba kamar wanan yadda ya ga time din sallah su five times a day baya wuce joe din,
Shin wai su muslim din nan wasu irin mutane ne masu karfin zuciya haka da taurin rai, akan abinda suka yarda dashi,
Basu dawo gida ba saida suka biya gurare da dama aranan, inda Yusuf yai yan sayayan yan abubuwan bukatun shi indan zai dawo Nigeria,
Washe gari tunda safe,Yusuf ke ta shirin shi na zuwa massalaci batare da bata lokaci ba yafito cikin shiga mai daukar hankali, sai kamshi ke tashi ga carpet din sallah shi da yar karamar tasbaha a hannun shi yarika,
Da mamaki Sonny ke kallon shi don shi har ya manta zancen zuwa mosque yau, da Yusuf zai yi,
Amma sai yaga ashe cewa shi Yusuf din bai manta ba abin na zuciyar shi,
Tausayi sosai abokin nashi yabashi sanin cewa yayi nisa sosai ga wanan akidar,
Al,amarin sai ya burge Sonny kawai, don ya yarda da mutane ke cewa wai islam is a teitorim religion,
Sai ya fahince cewa rayuwa ce ta saukake, aciki babu takurawa juna ko sa ido ga harkan wani,
Don haka shi da,kan shi ya bukaci kai Yusuf din, mosque, aranan,
Motar shi maikyau mafi tsada suka shiga inda tun a kusan haraban gurin zakaga irin yadda maza da mata da yaran su ke ta dandazon zuwa gurin bautar nasu,
Kowa kagani cikin shiga ce ta alfarma ko ina lif a rufe daga mazan har matan su,
Gwanin ban sha,awa gaduk wanda yagan su, kowa kula dan uwa tankar yan ciki daya,
Sai zuwa wani lokaci mai tsawo suka dawo daga, massalacin daka kalli Yusuf kasan cewa yana cikin annuri, aranan,
Saboda yadda yake ji tankar andauke mashi wani nauyi ne arayuwar shi,
Sai yanzu yake tabbatar wakanshi da cewa ba karamin sa,a yayi ba nafitowa daga cikin kafirci cikin duhun kai,
Indan har su wa yanda sukayi zamani da Annabi Isah yan uwanshi da yan yaren shi da akasa su yarda dashi da sakon shi,
Suka kan su sun tabbatar dacewa akwai wani wanda zaizo bayan ahi Isah din kamar yadda yake da magabata agaban shi (watau, annabawan da sukazo kafin shi)
To su yanzu da suke bin akidar Christianity don wa sukeyi tunda an fada masu a littafin su cewa zai zo,
Hannun shi yadaga yashafi sajen shi dake kwance a fuskan shi lif,
Yana mai hamdalah acikin zuciyar ashe afili har da hannuwar shi yadaga sama yashafa,
Sonny wanda ke kallon shi mamaki yakara kamashi sosai sai ti yake yi yana dan satan kallon Yusuf din,
Wanda ahalin yanzu yaga yadda yaimai wani irin kwarjini
Washegari da safe, bayan ya idar da sallah yazauna yayi irin addu,oin da yasaba yi,
Gurin yin exercise yadan fita har zuwa lokacin da gari ya washe sosai,
Sanan ya,shiga wanka yafito ya hau tebur don yin break fast,
Sonny yafito cikin shigar zuwa office yadan zauna tare, Yusuf suka karya nadan wani lokaci,
Yusuf din ne ke fadawa Sonny yana son ya koma gida don ci gaba da harkokin shi don gudun kada su tsaya mai duk da yasan ba abinda zai faru insha Allah,
Sonny mamaki ne yakama shi sosai yace yadawo ya zauna kusa da Yusuf din yana mai ce mai,
May zai sa bazakai zaman ka anan ba, kawai ka share kowa,
Don har na fara maka planing din din abin yi don ka kauda zaman banza,
Amma ni naga kawai gara kabar zancen komawar ka yanxu har zuwa wani lokaci zai fi,
Yadan dafashi yana mai cewa ya daure yaba su, dan time tukun kafin ya koma,
Wanan zance na Sonny abin dibawa ne sosai don hakan zai sa su dan fita zancen shi,
Amma kuma baya son yabar harkokin shi na can gida, sam
Don haka yakira KB da Jibrin tare da,wani babban amin nin shi amanar kulawa da harkokin shi in secret,
Bayan wata guda daga can ya wuce saudiya ya gabatar da aikin umurah,
Yaji dafin wanan tafiyar tashi so sai don yakara yin hamdallah da rayuwar shi,
Sosai suke business kamar a gida Nigeria suke, don Sonny mutum ne wanda bai ma natare da shi keta sam,
Ba karamin riba yasamu ba daga wanan zaman da yayi acan
Gashi ya murje yayi kyau yayi dan jikin jin dadi ba mai muni ba saboda yawan exercises,
Amma bai hata wurgat da jakarta gefen kujera ba tafa saman gadon Anty Dije
Tana mai cewa wash Allah na Anty tun safe banci komai ba wallahi
Ga abinci can ki dauko ki ci mana,
Wayyo ni Allah anty abincin baya wuce wa saboda dadewar danayi banci komai ba,
Saidai dan abu maidan ruwa ruwa pls,?
Takarashe fadi tana mai kashe ma Anty ido guda alamar zo laya,
Tana wani lankwashe kai kamar zatai kuka,
Anty Dije tace, cikin murmushi,, to,gashi maryam banda wani abu mai ruwa bayan tea,
Sai ko drinks din da Yusuf yasiya muna kafin yatafi,
Nako san baki sha, abinda yafito daga gare shi, ke
Tunda Anty ta fara zancen ta maryam wace ke kwance,wai tana exercise din bayan ta,,
Tamike zubar dan jin inda maganar Anty Dije ya dosa,
Anty Dije tana yin shiru,,maryam ta dan langabe kai ce, hai Anty wanan dane fa yana kafiri,
Cikin kwarewa da iya iya shagwaba ta furta zancen kamar wace zatai kukan gaske,
Dallah ja cen kunya bai isheki ba wallahi Maryam, inbashiba wai yau kece da cewa hakan,
Maryam kan mikewa tayi alokacin ayadda takejin son shan drink's komai zata iya,daurewa, akai,,,,
ZEEE. MAKAWA
[3/7, 1:14 PM] +234 803 381 3188: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
3⃣8⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,
Yusuf yadan samu natsuwa sosai a zaman shi tare da Sonny saboda shi Sonny ba mutum bane mai son shiga har kan wani,
Wanan damar da yusuf yasamu yasa,shi samun sakin jikin shi har ya manta daduk wani tashin hankali dayaje ciki,
Ganin yau jumma,a ce juma,a biyu kenan bai samu yin sallah jam,i ba
Don haka yasa a ranshi cewa yau zai shiga gari yadan zagaya don yadiba ko zai samu wani guri da musulman garin ke yin sallah jumma, din,
Tun ranan Thursday ya shirya cikin shigar wasu kanan kaya kamar yadda yake yi kulun,
A daida, fita ta wajen gidan, suka hade da Sonny wanda ke shirin shigowa,
Kallon mamaki yaiwa Yusuf din yana mai tambayar shi ko ina zai tafi haka,
Ba boyo ya sheda mai cewa ga inda zashi searching din gurin bautar su na ranan Friday ne,
Haba joe in ji Sonny yakamata ka fada min sai mu fita tare in taya ka dibawa, ai hakan zaifi katafi kai kadai,
Zuciyar yusuf tayi fes jin abinda Sonny yace yasan kuma har cikin ranshi yafada,
Basu sha wani dogon wahala ba sosai don wani abokin hurda Sonny musulimi suka kira shi yai madu kwatancen gurin suka tafi,
A zahiri idan kaga gurin zaka dauka wani, ma,aikatace sai dai in kashi ga,
Sundawo gida Yusuf na cike da farin ciki har bai iya boyewa,
Sonny ya fahinci haka sosai inda ya yake tunanen irin yadda wanan addinin yai tasiri aran Yusuf cikin lokaci guda,
Saboda yasan Yusuf din sosai lokacin da dukkan su suke bearing din Christianity
Baibada wani munhin manci akai ba kamar wanan yadda ya ga time din sallah su five times a day baya wuce joe din,
Shin wai su muslim din nan wasu irin mutane ne masu karfin zuciya haka da taurin rai, akan abinda suka yarda dashi,
Basu dawo gida ba saida suka biya gurare da dama aranan, inda Yusuf yai yan sayayan yan abubuwan bukatun shi indan zai dawo Nigeria,
Washe gari tunda safe,Yusuf ke ta shirin shi na zuwa massalaci batare da bata lokaci ba yafito cikin shiga mai daukar hankali, sai kamshi ke tashi ga carpet din sallah shi da yar karamar tasbaha a hannun shi yarika,
Da mamaki Sonny ke kallon shi don shi har ya manta zancen zuwa mosque yau, da Yusuf zai yi,
Amma sai yaga ashe cewa shi Yusuf din bai manta ba abin na zuciyar shi,
Tausayi sosai abokin nashi yabashi sanin cewa yayi nisa sosai ga wanan akidar,
Al,amarin sai ya burge Sonny kawai, don ya yarda da mutane ke cewa wai islam is a teitorim religion,
Sai ya fahince cewa rayuwa ce ta saukake, aciki babu takurawa juna ko sa ido ga harkan wani,
Don haka shi da,kan shi ya bukaci kai Yusuf din, mosque, aranan,
Motar shi maikyau mafi tsada suka shiga inda tun a kusan haraban gurin zakaga irin yadda maza da mata da yaran su ke ta dandazon zuwa gurin bautar nasu,
Kowa kagani cikin shiga ce ta alfarma ko ina lif a rufe daga mazan har matan su,
Gwanin ban sha,awa gaduk wanda yagan su, kowa kula dan uwa tankar yan ciki daya,
Sai zuwa wani lokaci mai tsawo suka dawo daga, massalacin daka kalli Yusuf kasan cewa yana cikin annuri, aranan,
Saboda yadda yake ji tankar andauke mashi wani nauyi ne arayuwar shi,
Sai yanzu yake tabbatar wakanshi da cewa ba karamin sa,a yayi ba nafitowa daga cikin kafirci cikin duhun kai,
Indan har su wa yanda sukayi zamani da Annabi Isah yan uwanshi da yan yaren shi da akasa su yarda dashi da sakon shi,
Suka kan su sun tabbatar dacewa akwai wani wanda zaizo bayan ahi Isah din kamar yadda yake da magabata agaban shi (watau, annabawan da sukazo kafin shi)
To su yanzu da suke bin akidar Christianity don wa sukeyi tunda an fada masu a littafin su cewa zai zo,
Hannun shi yadaga yashafi sajen shi dake kwance a fuskan shi lif,
Yana mai hamdalah acikin zuciyar ashe afili har da hannuwar shi yadaga sama yashafa,
Sonny wanda ke kallon shi mamaki yakara kamashi sosai sai ti yake yi yana dan satan kallon Yusuf din,
Wanda ahalin yanzu yaga yadda yaimai wani irin kwarjini
Washegari da safe, bayan ya idar da sallah yazauna yayi irin addu,oin da yasaba yi,
Gurin yin exercise yadan fita har zuwa lokacin da gari ya washe sosai,
Sanan ya,shiga wanka yafito ya hau tebur don yin break fast,
Sonny yafito cikin shigar zuwa office yadan zauna tare, Yusuf suka karya nadan wani lokaci,
Yusuf din ne ke fadawa Sonny yana son ya koma gida don ci gaba da harkokin shi don gudun kada su tsaya mai duk da yasan ba abinda zai faru insha Allah,
Sonny mamaki ne yakama shi sosai yace yadawo ya zauna kusa da Yusuf din yana mai ce mai,
May zai sa bazakai zaman ka anan ba, kawai ka share kowa,
Don har na fara maka planing din din abin yi don ka kauda zaman banza,
Amma ni naga kawai gara kabar zancen komawar ka yanxu har zuwa wani lokaci zai fi,
Yadan dafashi yana mai cewa ya daure yaba su, dan time tukun kafin ya koma,
Wanan zance na Sonny abin dibawa ne sosai don hakan zai sa su dan fita zancen shi,
Amma kuma baya son yabar harkokin shi na can gida, sam
Don haka yakira KB da Jibrin tare da,wani babban amin nin shi amanar kulawa da harkokin shi in secret,
Bayan wata guda daga can ya wuce saudiya ya gabatar da aikin umurah,
Yaji dafin wanan tafiyar tashi so sai don yakara yin hamdallah da rayuwar shi,
Sosai suke business kamar a gida Nigeria suke, don Sonny mutum ne wanda bai ma natare da shi keta sam,
Ba karamin riba yasamu ba daga wanan zaman da yayi acan
Gashi ya murje yayi kyau yayi dan jikin jin dadi ba mai muni ba saboda yawan exercises,