Sashe 18
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ejoma ce zaune a saman wani dutse dake ta, bayan dakunar kwanan su zaune,
Duk abin duniya yakai mata ko ina sai tunane take yi lokacin da Amina ke mata kalamai masu ratsa jiki
Har yake mata tayin shiga cikin addinin su yana cewa zai aure ta zai zamay mata tamkar uwa ko uba,
Dan siririn hawaye ne ya silalo mata daga cikin idon ta ya biyo ta kumatun ta,
Muryan Aminu ke mata yawo a kwakwalwal ta inda yake cewa bai taba ganin wata mace mai irin surar jikin ta da yaji yana so ba aduniyar nan in har zata amince mai shi yayi alkawarin aurenta,
Wa yan nan kalaman ne sukayisukayi tasiri a zuciyar Ejoma har ta yarda da maganganun Amina yai galaba akanta,
Don Alokacin tana ganin kamar cewa tafi ko wata mace dace, da masoyi,
Kamshin turaren shi na THE wanda ya hade dana JOJOBA,
Shiya dawo da ita daga tunanen nadamar da takeyi a lokacin,
Kamar ya wuce inda zai tafi amma kuma sai yanan yarinyar da irin yadda yaganta zaune a takure yasa shi jin wani irin tausayin ta alokaci,guda ya tsargu mai a zuciya,
Cikin yaren su na IBO yake mata magana, a cin taushin harshe,
Yake mai ce mata may ke faruwa da itane har hakan yafaru da ita,
Wani sabon hawaye tafara shirin sakowa saida ya dakar ta da ita,
Cikin daga mata hannu yace
Hy ,I don't want dis your cry, cry pls,,,
Just tell me what happen with u,
Nan takoro mai da duk abinda yafaru tunda ga farko, tana fadi cikin sheshekar kuka,
Yana tsaye hannu cikin Aljihu yana saye da farar suit, sai bakin wando,
Wata yar jar ,T-shirt ke ta cikin rigar suit din nashi,
Ya kafa farin glass a idon shi wando ,zaka iya ganin fararen idon shi kar daga cikin glass din,
Yakai wani dan lokaci a tsaye yana nazarin yarin wace duk taba shi tausayi,
Don yasan cewa wanan abin yana daga cikin destiny' din ta ne dama,
Bayan dan tunanen daya yi na yan dakikoki, sai ya dan nisa kadan wanda ko ita ba lalai ne in har taji ba,
Nobar wayan Aminu yabukata daga gurin ta, ba, bata lokaci ta bashi dama nobar na a kanta ta haddace shi tsab,
Tana mika mai bai tsaya ba ya juya kawai ya wuce abin shi, batare da yace ma mata komai ba,
Tuki yakeyi amma zuciyar shi jin ta yakeyi kamar zata fito daga cikin jikin shi,
Why some people are not trusted,
Why men's are cheating girls nowadays,
Some say girls are to blem too,
Amma shi a gurin shi ai mace abin tausayi ne sosai,,
Amma wasu maza sun dauki mace abin wulakantawar su duk lokacin da suka gama da ita,
Sosai maganar Ejoma ya tsaya mai a rai gashi ta bijirewa iyayen ta,
Shikuma saurayin yayi rejecting din ta at last, su kuma yan uwan ta mai makon suyi hakkuri da ita,sun ki sun dauko ta sun kawo ta nan ,,
Unguwar su jibrin ya nufa don KB baya,gari yana Abuja,
A wayar shi yakira,jibrin din yana maisheda mai cewa yana son su hadu,,
Inda yake yai mai kwatance gurin wani aikin hannu da yake koyo,
Joseph saida suka,sha kwana sundan yi tafiya kadan batare da ya waigo inda,jibrin yake ba ya ce,
Ko kasan Aminu Aliyu masuga,
Jibrin wanda tun shigar shi motar baiyi magana ba ya sai yanzu,
Yace dangida namasuga, ke nan ko don naji kace namasuga wanda ke uguwar jankidi,, ko ?
Joseph wanda yakai iyakar kaduwa yace ban san ko a ina yake ba,
Yana mai karya kwanar filin kwallo yake ce ma jibrin ina son ganin shi ne,
Ok kawai jibrin ya ce mai da yace hakana,
Nokia shi ya ciro cikin aljihun shi ya kira wani kanin shi Abdullahi,
Yake tambayar shi ko yasan inda Abdullahi yake zama,
Gurin da Abdullahi yai masu kwatance suka tafi,
Aminu yana zaune saman mashin din shi lipan wani abokin shi yana tsaye suna magana ya ji ana mai horn da mota abayan shi,,,
Abokin ne ke ce mai ga wata hadadiyar mota fa kamar suna magana nake ga,,
Aminu wanda ya juya bayan shi sai gefen shi kawai mutum zai iya hangowa,,
Jibrin ne ya isa inda su Aminu suke yai masu, sallama, nan yake sheda ma Aminu cewa,, suna son ganin shi pls,
Bayan Aminu ya saurari duk abinda jibrin ya tambaye shi ne,
Ba musu ya ce masu lalai yana tare da Ejoma sai dai ai ba wai lalai dole bane ace shi kadai ke taraiyya da ita,
Maganar shi taba Joseph mamaki, duk bayanin da suke yi bai yi magana ba sai kallon su kawai yake yi,
Daga karshe Aminu ya dan bugi kafadar jibrin yana cewa,,
Haba jibrin may zanyi da kafira ina zan kaita, kai min adalci mana kaima,.
Kasan cewa ba abinda zanyi da arniya kamar Ejoma a gidan mu,
Jibrin Joseph yace cikin wata irin murya mai nuna gajiya da sauraron magana,
Muje kawai dan Allah, is ok hakana,
Ido yabi su dashi har suka bace mai dagani,
Inda abokin shi yake ya koma yana tsuki yace ji mun wa yan nan fa wai akan zancen Ejoma Ebere ne suka zo suna bata min lokaci,
Ina ni ina KAFIRA ,,, ARNIYAR banza, wace ko kama ruwa batayi,
Dariya mai karfi abokin shi ya shiga yi don jin kalaman Aminu,
May kake ma dariya haka ne wai
Nuna shi da yatsa yayi cikin dariyar yace bata kama ruwa kai sai yanzu ka san da haka bata kama ruwa,
Lokacin da kake holewa da ita duk wanan baizo ma arai ba sai yanzu,
Malam kawai kayi JAHADI mukan mu je Onitsha musha bukin gaban dodon tsafi,
Kai dan Allah shere kawai da banzaye kaji ni duk in rasa wace zan aura sai ARNIYA
Kaifa mutumi dafa cewa kayi zaka musuluntar da ita ka aure ta to yanzu ina zancen musuluntar ya tafi,
Kai jafar ka ga alamar musulunta a,wanan yarin balle har kai zancen yinta,
Jafar yace gaskiya tunda tana,son ka musuluntar ta ba wani abubane mai wuya,
Kai malam kaga idar har kana ra,ayi zaka iya,don wanan ai taimako ne,,,
Ka jin tsoron Allah Aminu,
Kamar yadda baka so a diyar ka ko wata yar uwanka wallahi su ma haka ne wanan abin yake da zafi a gurin su,
Kamar ace kaunar ka ko diyar ka ta hada connection da Dan ,Ahalkitabi, ya zakaji a zuciyar ka,
Har kuma ace ya bata ma yar uwar ka, ko diyan ka,, shin zaka ji zafin abin da yai ma ko kuwa,???
Duk wanda yan dake, gurin su kace gaskiya da ciyo wanan abin hakan bai kamata ba,
Zafin maganar su ya ji don haka ya hau mashin din shi, ya,buga ya bar gurin cikin fushi,,,,
Duk abin duniya yakai mata ko ina sai tunane take yi lokacin da Amina ke mata kalamai masu ratsa jiki
Har yake mata tayin shiga cikin addinin su yana cewa zai aure ta zai zamay mata tamkar uwa ko uba,
Dan siririn hawaye ne ya silalo mata daga cikin idon ta ya biyo ta kumatun ta,
Muryan Aminu ke mata yawo a kwakwalwal ta inda yake cewa bai taba ganin wata mace mai irin surar jikin ta da yaji yana so ba aduniyar nan in har zata amince mai shi yayi alkawarin aurenta,
Wa yan nan kalaman ne sukayisukayi tasiri a zuciyar Ejoma har ta yarda da maganganun Amina yai galaba akanta,
Don Alokacin tana ganin kamar cewa tafi ko wata mace dace, da masoyi,
Kamshin turaren shi na THE wanda ya hade dana JOJOBA,
Shiya dawo da ita daga tunanen nadamar da takeyi a lokacin,
Kamar ya wuce inda zai tafi amma kuma sai yanan yarinyar da irin yadda yaganta zaune a takure yasa shi jin wani irin tausayin ta alokaci,guda ya tsargu mai a zuciya,
Cikin yaren su na IBO yake mata magana, a cin taushin harshe,
Yake mai ce mata may ke faruwa da itane har hakan yafaru da ita,
Wani sabon hawaye tafara shirin sakowa saida ya dakar ta da ita,
Cikin daga mata hannu yace
Hy ,I don't want dis your cry, cry pls,,,
Just tell me what happen with u,
Nan takoro mai da duk abinda yafaru tunda ga farko, tana fadi cikin sheshekar kuka,
Yana tsaye hannu cikin Aljihu yana saye da farar suit, sai bakin wando,
Wata yar jar ,T-shirt ke ta cikin rigar suit din nashi,
Ya kafa farin glass a idon shi wando ,zaka iya ganin fararen idon shi kar daga cikin glass din,
Yakai wani dan lokaci a tsaye yana nazarin yarin wace duk taba shi tausayi,
Don yasan cewa wanan abin yana daga cikin destiny' din ta ne dama,
Bayan dan tunanen daya yi na yan dakikoki, sai ya dan nisa kadan wanda ko ita ba lalai ne in har taji ba,
Nobar wayan Aminu yabukata daga gurin ta, ba, bata lokaci ta bashi dama nobar na a kanta ta haddace shi tsab,
Tana mika mai bai tsaya ba ya juya kawai ya wuce abin shi, batare da yace ma mata komai ba,
Tuki yakeyi amma zuciyar shi jin ta yakeyi kamar zata fito daga cikin jikin shi,
Why some people are not trusted,
Why men's are cheating girls nowadays,
Some say girls are to blem too,
Amma shi a gurin shi ai mace abin tausayi ne sosai,,
Amma wasu maza sun dauki mace abin wulakantawar su duk lokacin da suka gama da ita,
Sosai maganar Ejoma ya tsaya mai a rai gashi ta bijirewa iyayen ta,
Shikuma saurayin yayi rejecting din ta at last, su kuma yan uwan ta mai makon suyi hakkuri da ita,sun ki sun dauko ta sun kawo ta nan ,,
Unguwar su jibrin ya nufa don KB baya,gari yana Abuja,
A wayar shi yakira,jibrin din yana maisheda mai cewa yana son su hadu,,
Inda yake yai mai kwatance gurin wani aikin hannu da yake koyo,
Joseph saida suka,sha kwana sundan yi tafiya kadan batare da ya waigo inda,jibrin yake ba ya ce,
Ko kasan Aminu Aliyu masuga,
Jibrin wanda tun shigar shi motar baiyi magana ba ya sai yanzu,
Yace dangida namasuga, ke nan ko don naji kace namasuga wanda ke uguwar jankidi,, ko ?
Joseph wanda yakai iyakar kaduwa yace ban san ko a ina yake ba,
Yana mai karya kwanar filin kwallo yake ce ma jibrin ina son ganin shi ne,
Ok kawai jibrin ya ce mai da yace hakana,
Nokia shi ya ciro cikin aljihun shi ya kira wani kanin shi Abdullahi,
Yake tambayar shi ko yasan inda Abdullahi yake zama,
Gurin da Abdullahi yai masu kwatance suka tafi,
Aminu yana zaune saman mashin din shi lipan wani abokin shi yana tsaye suna magana ya ji ana mai horn da mota abayan shi,,,
Abokin ne ke ce mai ga wata hadadiyar mota fa kamar suna magana nake ga,,
Aminu wanda ya juya bayan shi sai gefen shi kawai mutum zai iya hangowa,,
Jibrin ne ya isa inda su Aminu suke yai masu, sallama, nan yake sheda ma Aminu cewa,, suna son ganin shi pls,
Bayan Aminu ya saurari duk abinda jibrin ya tambaye shi ne,
Ba musu ya ce masu lalai yana tare da Ejoma sai dai ai ba wai lalai dole bane ace shi kadai ke taraiyya da ita,
Maganar shi taba Joseph mamaki, duk bayanin da suke yi bai yi magana ba sai kallon su kawai yake yi,
Daga karshe Aminu ya dan bugi kafadar jibrin yana cewa,,
Haba jibrin may zanyi da kafira ina zan kaita, kai min adalci mana kaima,.
Kasan cewa ba abinda zanyi da arniya kamar Ejoma a gidan mu,
Jibrin Joseph yace cikin wata irin murya mai nuna gajiya da sauraron magana,
Muje kawai dan Allah, is ok hakana,
Ido yabi su dashi har suka bace mai dagani,
Inda abokin shi yake ya koma yana tsuki yace ji mun wa yan nan fa wai akan zancen Ejoma Ebere ne suka zo suna bata min lokaci,
Ina ni ina KAFIRA ,,, ARNIYAR banza, wace ko kama ruwa batayi,
Dariya mai karfi abokin shi ya shiga yi don jin kalaman Aminu,
May kake ma dariya haka ne wai
Nuna shi da yatsa yayi cikin dariyar yace bata kama ruwa kai sai yanzu ka san da haka bata kama ruwa,
Lokacin da kake holewa da ita duk wanan baizo ma arai ba sai yanzu,
Malam kawai kayi JAHADI mukan mu je Onitsha musha bukin gaban dodon tsafi,
Kai dan Allah shere kawai da banzaye kaji ni duk in rasa wace zan aura sai ARNIYA
Kaifa mutumi dafa cewa kayi zaka musuluntar da ita ka aure ta to yanzu ina zancen musuluntar ya tafi,
Kai jafar ka ga alamar musulunta a,wanan yarin balle har kai zancen yinta,
Jafar yace gaskiya tunda tana,son ka musuluntar ta ba wani abubane mai wuya,
Kai malam kaga idar har kana ra,ayi zaka iya,don wanan ai taimako ne,,,
Ka jin tsoron Allah Aminu,
Kamar yadda baka so a diyar ka ko wata yar uwanka wallahi su ma haka ne wanan abin yake da zafi a gurin su,
Kamar ace kaunar ka ko diyar ka ta hada connection da Dan ,Ahalkitabi, ya zakaji a zuciyar ka,
Har kuma ace ya bata ma yar uwar ka, ko diyan ka,, shin zaka ji zafin abin da yai ma ko kuwa,???
Duk wanda yan dake, gurin su kace gaskiya da ciyo wanan abin hakan bai kamata ba,
Zafin maganar su ya ji don haka ya hau mashin din shi, ya,buga ya bar gurin cikin fushi,,,,