Sashe 136
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Bayan yakoma sauth korea ne Yusuf yai mai waya don yaji ko ya sauka lafiya,
Anan suka dinga hira sai kusan karshe ne Sonny yake cewa Yusuf ai tun da yadawo zancen da sukaui na cewa ya canza addini zuwa ta islama gaskiya yashiga zuciyar shi,
Yaji kuma zai koma din amma on one condition zai koma,
Yusuf cikin jin dadi dafarin cikin jin cewa Sonny zai shigo Islama yace ,
Yace cikin karagi ya fada mai ko manene wan condition din,
Sonny yace yana rokon shi alfarma da yabar mashi maryam ya aura, don ta taimaka mai gurin fadakar da addinin shi,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[4/28, 5:40 PM] +234 902 951 1701: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
8⃣1⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Ina, rokon Allah Ya saukar da Albarka, Alkhairi,Falala, Wadata, Ni'ima, Gafara, Rahama, Lafiya mai amfani, Kwanciyar Hankali a garemu da Zuri'armu, da Musulmai Baki dayan mu Masoya FUREN JUJI,,,
Yusuf wanda ya kai wani lokaci agurin da yake zaune ba tare da ya motsa ba
Saboda mamakin maganar da Sonny din yai mai yan mintituna kadan da suka wuce,
Hamdala yai ga Allah ubangiji subbahanahu, Wata,allah,
Da ya kaddarace shi da ansa kalman shahada yafitar dashi daga cikin kafirci,
Idan ba halin rashin imani a zuciya ba may zai sa Sonny ya tunkare shi da wanan zancen,,
Na jahilci watau badan Allah zai musulunta ba ke nan don biyan bukatar shi ce kawai,,
Wanan maganar yasa tunawa da wani Christian dan church din su wanda,
Yai ridda har sau uku saboda jahilci inda ya zama Christian sai ciwo ya wuce daga jikin shi,
Idan ya koma musulmin shi sai ciwon yadawo mai sosai fiye da farko,,
Sai in har ya koma Christian zai samu sauki acewan shi wai a church ne saukin nashi yake,
A haka har ya mutu cikin Christiatanci, batare da ya farga da cewa taimo yaje samu daga yan churches da kulawa fiye da zaman shi a cikin musulmi,
Wani irin ajiyar zuciya Sadiya tayi bayan tagama jin labarin da fauziya ke fada mata,
Akan irin alherin da Yusuf tare da abokin shi sukayiwa mutane a ziyaran da suka kawo,
May Yusuf ke nufi da ita ne yanzu, sam babu ita ke nan acikin tarihin rayuwar shi,
Wanan abin yai mata ciwo duk da tasan cewa kanin mahaifinta ne yai mata silar wanan sherin,
Tabas yazama dole tamike tsaye ta san abin yi kafin wankin hula ya kai ta dare,
Tamike tsaye tana gyara gyalen da ta sabalo a wuyar ta,
Tana cewa kwanan nan zai dawo gare ta don ba laifin ta bane ai da zai dauki tsana ya sa mata
Ita har gobe tana so shi don haka bazata iya hakkurewa da shi ba, a rayuwan ta,
Ta,dan ce a hankali tabbas sai ka dawo da kafan ka, nice dai matar taka, don ka sani,,
A hankali gudu yake shararawa saboda yana sauri kada rana tai mai bai isa da guri ba,
Ganin ya fara hangen garin Kano' din yasa shi dan rage gudun da yake yi,
Next kauyen da zai iya sada shi dagarin kano din yaga dan dan,dazon mutane a bakin titi ga wani mutun tallabe a jikin wasu matasa, su biyu,
Duk motocin dake gaban shi sun wuce batare da sun tsaya ba,
Tun daga nesa idon shi yahango mai abinda ke faruwa sai dai zuciyar shi tabashi ce inda muggan mutane ne baizaiga wanan taron ba acikin gari haka,
Yusuf, wanda ke cikin motar shi yana tafiya a hankali, yazo gab dasu ya tsaya,
Baka jin komai sai kiran da ke tashi a motar da kamshi da sanyin A,C,
Kafin ya sauke glass sai,ga wani dattijo mai farin gashi jefi,jefi akai yadan leko shi,
Yace dan Allah malam ka taimaka muna da wanan bawan Allah zuwa cikin gari asibiti za a kai shi,
Ba musu ya bude masu security din motar sai motar ta bude,
Har zasu shiga sai yaji muryan wani daga waje gurin mutanen yana cewa kai amma dai ku baku da hankali,
Kuga mutum haka cikin wanan irin motar shine har zaku tare shi batare da,kun san kowaye ba,
Kudibafa ku gani lafiyayen mutun yafito neman kai kamar makafi kun wani fadawa har kai uku,
Murmushi Yusuf din yayi kawai sai,da yaga alamar cewa sauran mutanen sun dan tsurata da zancen mutumin,
Saida ya lumshe idanun shi sanan yace masu , duk da ba,a gane macuci a fuska,
Ni saboda Allah da Annabi zan taimaka maku amma fa idan kun yarda,
Tsakanin su aka dan yi jimm sai wani daga cikin diyan mara lafiyan yace Allah ya tsare ku gyara mu shiga kawai,
Tafiya yake yi dasu a hankali yadan yi yana waigen tsohon dake ta Nishi sama, sama,
Tambayar su ya yi wani asibiti ne zaku kai shi, ?
Nan suka fara muhawaran asibitin da ya fi saukin ganin likita, da kuma saukin kudi,
Don haka, Yusuf yace may ke damun baba din ne. ?
Yaron nashi wanda alama ya nuna cewa shine babba daga cikin su yace,
Yau kwana biyu bai fitsari bai bahaya,
Subbahanallahi inji Yusuf din cikin dan rudewa,,
Yace akwai wani asibiti ne da kuke ganin ya na da kyau mu tafi can,?
Ganin cewa mutanen kauyawa ne yasa shi dauko wayan shi,
Noban Alhaji sambo ya kira yana bincikan shi ba bata lokaci yai mashi kwatance,
Basu wani shawuya ba ga kwatancen da akai masu,
Yusuf wanda yazo kano harkan business din shi sai gashi ya buge ga zirga,zirgan asibiti,
Dashi akai komai, har zuwa lokavin da likita ya zo yadiba tsohon dake ta kugin wahala saboda azaban da yake sha,
Dubu sittin da yan kai likita yace su fara bayarwa tukun ,
Zasu tsaya inda,inda Yusuf ya jawo yan dubu, dubu daga aljihun rigar shi ya mikawa likitan,
Ba a fi wasu yan mintoci ba aka jaye mai komai yasamu sa, ida,
Gado a,kabashi don haka Yusuf din ne yakara biyan sauran kudaden da ake bukata,
Tun safe sai zuwa bayan sallah azahar ya samu kan shi,
Sai, a lokavin yashigo dakin dakin bayan ya gaishe su a mutunce sanna ya gusa gurin tsohon da yaji suna kira da malam yai mai sannu ya jikin, ?
Malam din yadan dago kai, zuwa gurin da Yusuf yake tsaye daga gefen shi,
Hannun shi yadago a hannkali ganin may yake nufi ne yasa Yusuf din saurin mika mai nashi hannun,
Yarike hannun jimmmm har zuwa wani dan lokaci bakin shi kawai zaka ga yana motsi,
Sunan shi ya tambaya yace mai Yusuf yake, sai tsohon ya dan gyada kai alamar gamsuwa,,
Kokarin wucewa yayi bayan yai masu sallama, daya daga cikin su ne yai a,zancin karban nomba Yusuf din da sunan zasu kirashi suyi mai godiya daga haka yai masu sallama, ya nufi gurin da zai sauka,,,,,
Anan suka dinga hira sai kusan karshe ne Sonny yake cewa Yusuf ai tun da yadawo zancen da sukaui na cewa ya canza addini zuwa ta islama gaskiya yashiga zuciyar shi,
Yaji kuma zai koma din amma on one condition zai koma,
Yusuf cikin jin dadi dafarin cikin jin cewa Sonny zai shigo Islama yace ,
Yace cikin karagi ya fada mai ko manene wan condition din,
Sonny yace yana rokon shi alfarma da yabar mashi maryam ya aura, don ta taimaka mai gurin fadakar da addinin shi,,,,
ZEEE MAKAWA YELWA
[4/28, 5:40 PM] +234 902 951 1701: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
8⃣1⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAURI
Ina, rokon Allah Ya saukar da Albarka, Alkhairi,Falala, Wadata, Ni'ima, Gafara, Rahama, Lafiya mai amfani, Kwanciyar Hankali a garemu da Zuri'armu, da Musulmai Baki dayan mu Masoya FUREN JUJI,,,
Yusuf wanda ya kai wani lokaci agurin da yake zaune ba tare da ya motsa ba
Saboda mamakin maganar da Sonny din yai mai yan mintituna kadan da suka wuce,
Hamdala yai ga Allah ubangiji subbahanahu, Wata,allah,
Da ya kaddarace shi da ansa kalman shahada yafitar dashi daga cikin kafirci,
Idan ba halin rashin imani a zuciya ba may zai sa Sonny ya tunkare shi da wanan zancen,,
Na jahilci watau badan Allah zai musulunta ba ke nan don biyan bukatar shi ce kawai,,
Wanan maganar yasa tunawa da wani Christian dan church din su wanda,
Yai ridda har sau uku saboda jahilci inda ya zama Christian sai ciwo ya wuce daga jikin shi,
Idan ya koma musulmin shi sai ciwon yadawo mai sosai fiye da farko,,
Sai in har ya koma Christian zai samu sauki acewan shi wai a church ne saukin nashi yake,
A haka har ya mutu cikin Christiatanci, batare da ya farga da cewa taimo yaje samu daga yan churches da kulawa fiye da zaman shi a cikin musulmi,
Wani irin ajiyar zuciya Sadiya tayi bayan tagama jin labarin da fauziya ke fada mata,
Akan irin alherin da Yusuf tare da abokin shi sukayiwa mutane a ziyaran da suka kawo,
May Yusuf ke nufi da ita ne yanzu, sam babu ita ke nan acikin tarihin rayuwar shi,
Wanan abin yai mata ciwo duk da tasan cewa kanin mahaifinta ne yai mata silar wanan sherin,
Tabas yazama dole tamike tsaye ta san abin yi kafin wankin hula ya kai ta dare,
Tamike tsaye tana gyara gyalen da ta sabalo a wuyar ta,
Tana cewa kwanan nan zai dawo gare ta don ba laifin ta bane ai da zai dauki tsana ya sa mata
Ita har gobe tana so shi don haka bazata iya hakkurewa da shi ba, a rayuwan ta,
Ta,dan ce a hankali tabbas sai ka dawo da kafan ka, nice dai matar taka, don ka sani,,
A hankali gudu yake shararawa saboda yana sauri kada rana tai mai bai isa da guri ba,
Ganin ya fara hangen garin Kano' din yasa shi dan rage gudun da yake yi,
Next kauyen da zai iya sada shi dagarin kano din yaga dan dan,dazon mutane a bakin titi ga wani mutun tallabe a jikin wasu matasa, su biyu,
Duk motocin dake gaban shi sun wuce batare da sun tsaya ba,
Tun daga nesa idon shi yahango mai abinda ke faruwa sai dai zuciyar shi tabashi ce inda muggan mutane ne baizaiga wanan taron ba acikin gari haka,
Yusuf, wanda ke cikin motar shi yana tafiya a hankali, yazo gab dasu ya tsaya,
Baka jin komai sai kiran da ke tashi a motar da kamshi da sanyin A,C,
Kafin ya sauke glass sai,ga wani dattijo mai farin gashi jefi,jefi akai yadan leko shi,
Yace dan Allah malam ka taimaka muna da wanan bawan Allah zuwa cikin gari asibiti za a kai shi,
Ba musu ya bude masu security din motar sai motar ta bude,
Har zasu shiga sai yaji muryan wani daga waje gurin mutanen yana cewa kai amma dai ku baku da hankali,
Kuga mutum haka cikin wanan irin motar shine har zaku tare shi batare da,kun san kowaye ba,
Kudibafa ku gani lafiyayen mutun yafito neman kai kamar makafi kun wani fadawa har kai uku,
Murmushi Yusuf din yayi kawai sai,da yaga alamar cewa sauran mutanen sun dan tsurata da zancen mutumin,
Saida ya lumshe idanun shi sanan yace masu , duk da ba,a gane macuci a fuska,
Ni saboda Allah da Annabi zan taimaka maku amma fa idan kun yarda,
Tsakanin su aka dan yi jimm sai wani daga cikin diyan mara lafiyan yace Allah ya tsare ku gyara mu shiga kawai,
Tafiya yake yi dasu a hankali yadan yi yana waigen tsohon dake ta Nishi sama, sama,
Tambayar su ya yi wani asibiti ne zaku kai shi, ?
Nan suka fara muhawaran asibitin da ya fi saukin ganin likita, da kuma saukin kudi,
Don haka, Yusuf yace may ke damun baba din ne. ?
Yaron nashi wanda alama ya nuna cewa shine babba daga cikin su yace,
Yau kwana biyu bai fitsari bai bahaya,
Subbahanallahi inji Yusuf din cikin dan rudewa,,
Yace akwai wani asibiti ne da kuke ganin ya na da kyau mu tafi can,?
Ganin cewa mutanen kauyawa ne yasa shi dauko wayan shi,
Noban Alhaji sambo ya kira yana bincikan shi ba bata lokaci yai mashi kwatance,
Basu wani shawuya ba ga kwatancen da akai masu,
Yusuf wanda yazo kano harkan business din shi sai gashi ya buge ga zirga,zirgan asibiti,
Dashi akai komai, har zuwa lokavin da likita ya zo yadiba tsohon dake ta kugin wahala saboda azaban da yake sha,
Dubu sittin da yan kai likita yace su fara bayarwa tukun ,
Zasu tsaya inda,inda Yusuf ya jawo yan dubu, dubu daga aljihun rigar shi ya mikawa likitan,
Ba a fi wasu yan mintoci ba aka jaye mai komai yasamu sa, ida,
Gado a,kabashi don haka Yusuf din ne yakara biyan sauran kudaden da ake bukata,
Tun safe sai zuwa bayan sallah azahar ya samu kan shi,
Sai, a lokavin yashigo dakin dakin bayan ya gaishe su a mutunce sanna ya gusa gurin tsohon da yaji suna kira da malam yai mai sannu ya jikin, ?
Malam din yadan dago kai, zuwa gurin da Yusuf yake tsaye daga gefen shi,
Hannun shi yadago a hannkali ganin may yake nufi ne yasa Yusuf din saurin mika mai nashi hannun,
Yarike hannun jimmmm har zuwa wani dan lokaci bakin shi kawai zaka ga yana motsi,
Sunan shi ya tambaya yace mai Yusuf yake, sai tsohon ya dan gyada kai alamar gamsuwa,,
Kokarin wucewa yayi bayan yai masu sallama, daya daga cikin su ne yai a,zancin karban nomba Yusuf din da sunan zasu kirashi suyi mai godiya daga haka yai masu sallama, ya nufi gurin da zai sauka,,,,,