Sashe 110
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Bayan ta gama komai tana kokarin kwantawa barci ne taji wayan tana kara,
A sanin ta dai sunyi waya dazun sosai da A, A din ta sai kuma dan bankin ta da ya kirata around four na marance,
Hannu ta mika ta jawo wayan ta, zuwa fuskanta don ganin kowa ke kiran ta a wanan lokacin,
Uncle Yusuf, tagani a rubuce saman screen din wayar nata,
Sunan ta kara nanatawa a fili don mamakin da ya mamaye zuciyar ta
Da sauri ta dauka don bata san ko may ya sa ya,kirata ba, a daidai wanan lokacin
Assalamu Alaikum tace a lokacin da ta dauki wayar,
Shima a nashi bangaren wani iri yaji a kunnen shi a lokacin da tai wanan salaman,
Shirun da maryam taji yayi ne a lokacin yadan kara sa ta cewa 'Hello"
Ajiyan zuciya taji yayi a lokacin inda ta ji shi yana cewa hello,
Uncle naga kiran kane shine na dauka, murmushi taji yayi yana mai cewa sorry bake ce ,naje kira ba,
Cikin yar muryan nan nata mai kama da sarewa tace ok,
Wallahi har gaba na yafadi ina ce ko nai wani laifin ne akakirani ai min fada,
Fuskan shi kum she da murmushi ya ce, au ke kuma ba kyason kiyi laifi ko,
Tana yar dariya tace to ai kaine uncle ba wai sai mutum yai ma wani lafi ba zaka haushi da fada,
Murmushi mai yar sauti ya sake yace ke maryam bana son sheri yaushe nake maki fada ni,
A hankali tace ai kai baka sani uncle sai dai kabar mutun yana ji a zuciyar shi,
Muryan shi cike da amon dariya yace nagode da wanan kazafin maryam,
Lah tace wallahi ba kazafi bane nai ma sai gaskiya kawai,
Ni ba ruwana ban ce nai ma kazafi ba ai
A hankali yace gaskiya kin min don dai ni na san cewa fada na dake shine a kan hawa mashin ne kawai,
Sai kuma taji ya kwantar da muryan shi a hankali yana magana yana cewa,
Maganar gaskiya maryam bana son in ga mace wace na sani a kan mashi, wallahi duk nakan ji rai,na ya baci so sai,
Balle ke da kike ta daban a guri na maryam don may bazan maki fadar hawan mashin ba,
Inda za,a yarda min in saya maki mota batare da an tunhumi komai ba da wallahi na dade da saya maki,
Wani irin nauyi da kunya ne ya kamata tankar yana kusa da ita alokacin,
Kanta na kasa tana mai kurawa ties din dakin su ido tace ,
Haba dai uncle kamar wata mai wani matsayi a gurin ka ni a su wa da har za,a sai min mota,
Bai yi magana ba amma murmushi yaiwa zancen nata kawai,
Ok wait and see yace, mata a hankali,
Dariya ta yi mai sauti ta cikin ciki ,kaman ya na mai, ganin, ta,inda take kokari ta shigar da maganar, da cewa ai sai dai Anty Sadiyar ka ko Anty Aisha ko,
Sune manyan mata da suka dace da shiga mota a garin nan don a,san suna tare da kai,
Duk da ya fahinci irin maganar da tai mai amma sai ya dake da cewa,
To sai gashi kuma wace bata kai su ba tana kokarin ta riga su shiga ba,
Murya cike da maganar serious yace mata maryam,
A gaskiya bana son kina hawan mashin din nan pls,
Ya na,nata tambayar shi don jin shirun da yayi ta na bangaren,
Yace mata acikin murya mai taushi da Kin ji ?
A hankali ta ansa mai da cewa ,"To" uncle,
Cikin wata murya yace, mata kin yarda bazaki kara hawa bake nan kin amince, ko ?
A hankali takara ansa mai da cewa Eh uncle,
Nagode nagode nagode maryam insha Allah zan yi kokarin ganin kin daina kwata,kwata,
Kamin wanin su ya kara wani magana, maryam ce tai saurin cewa uncle nagode sai anjima kada na damay ka,
Sai ji tayi yace ai idan kece bazan ji damuwa ba maryam
Saboda may uncle maryam ta tambaya a kage,
Saboda kawai kina kaunata, kina sani natsuwa aduk lokacin da nake waya dake,
Baki ta dan tabe, alamar kaji dashi tace ashe kuwa A,A nada gaskiya ako yaushe yake a cikin fushi yace idan ba ya kirani ba baya kan samu relief,
A she ko zai daina jin relief idan yai wasa don dai kwanan nan zanwa kaunata aure
Don shi naga bada gaskiya yakeyi ba ,
Dariya maryam tayi wanda bai masan cewa ta iya irin wanan dariyar ba,
Tace uncle har ka sani babban dariya ka ma dai yi min miji ke nan ko ?
Kanshi ya hirgiza tankar tana ganin shi a gurin yace No but zan dai yi maki soon,
Duk a cikin gwarigwarin hausar shi da yar muryan shi mai daukan hankalin mai sauraro suke zan cen,
Da haka yana jan ta da hira har dare yadan yi basu ankara ba,
Inda duk kan su suka sake suna ta surutu da junar su,
Daga karshe maryam ce tace mai ya kwanta hakanan don yasan gobe yana da baki yan daurin aure,
Bai musa mata ba sukaui sallama da junar su kowa yana mai farin ciki na rashin sanin dalilin haka,
A haka maryam ta kwata da, yar murmushi makale a fuskan ta,,,
Washe gari aka daura auren Naimat da Ibrahim akan kudin sadaki naira dubu hamsin
Jama,a sun karba gaiyyatar da Yusuf tare da Abdullsamad suka kai masu inda suka sheda wanan daurin auren da akayi,
A kofar gidan su Jibbrin wanda mahaifin jibrin din ya zama waliyin amarya Naimat,
Bai wani bidia,a ba sai walimar da maza sukayi a kofar garkan gidan Abdulsamad, din,
Don haka duk yinin ranan Yusuf bai samu shigowa gidan anty dije ba.
Saboda sanin da yayi cewa akwai mata da yawa yan zuwa yinin buki shiko a rayuwar shi baya son yana shiga gurin da taron mata yake,,,,
SEENABU ZEE MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣7⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAR YAURI,
Alhamdullahi Rabbil,Alamin
A sanin ta dai sunyi waya dazun sosai da A, A din ta sai kuma dan bankin ta da ya kirata around four na marance,
Hannu ta mika ta jawo wayan ta, zuwa fuskanta don ganin kowa ke kiran ta a wanan lokacin,
Uncle Yusuf, tagani a rubuce saman screen din wayar nata,
Sunan ta kara nanatawa a fili don mamakin da ya mamaye zuciyar ta
Da sauri ta dauka don bata san ko may ya sa ya,kirata ba, a daidai wanan lokacin
Assalamu Alaikum tace a lokacin da ta dauki wayar,
Shima a nashi bangaren wani iri yaji a kunnen shi a lokacin da tai wanan salaman,
Shirun da maryam taji yayi ne a lokacin yadan kara sa ta cewa 'Hello"
Ajiyan zuciya taji yayi a lokacin inda ta ji shi yana cewa hello,
Uncle naga kiran kane shine na dauka, murmushi taji yayi yana mai cewa sorry bake ce ,naje kira ba,
Cikin yar muryan nan nata mai kama da sarewa tace ok,
Wallahi har gaba na yafadi ina ce ko nai wani laifin ne akakirani ai min fada,
Fuskan shi kum she da murmushi ya ce, au ke kuma ba kyason kiyi laifi ko,
Tana yar dariya tace to ai kaine uncle ba wai sai mutum yai ma wani lafi ba zaka haushi da fada,
Murmushi mai yar sauti ya sake yace ke maryam bana son sheri yaushe nake maki fada ni,
A hankali tace ai kai baka sani uncle sai dai kabar mutun yana ji a zuciyar shi,
Muryan shi cike da amon dariya yace nagode da wanan kazafin maryam,
Lah tace wallahi ba kazafi bane nai ma sai gaskiya kawai,
Ni ba ruwana ban ce nai ma kazafi ba ai
A hankali yace gaskiya kin min don dai ni na san cewa fada na dake shine a kan hawa mashin ne kawai,
Sai kuma taji ya kwantar da muryan shi a hankali yana magana yana cewa,
Maganar gaskiya maryam bana son in ga mace wace na sani a kan mashi, wallahi duk nakan ji rai,na ya baci so sai,
Balle ke da kike ta daban a guri na maryam don may bazan maki fadar hawan mashin ba,
Inda za,a yarda min in saya maki mota batare da an tunhumi komai ba da wallahi na dade da saya maki,
Wani irin nauyi da kunya ne ya kamata tankar yana kusa da ita alokacin,
Kanta na kasa tana mai kurawa ties din dakin su ido tace ,
Haba dai uncle kamar wata mai wani matsayi a gurin ka ni a su wa da har za,a sai min mota,
Bai yi magana ba amma murmushi yaiwa zancen nata kawai,
Ok wait and see yace, mata a hankali,
Dariya ta yi mai sauti ta cikin ciki ,kaman ya na mai, ganin, ta,inda take kokari ta shigar da maganar, da cewa ai sai dai Anty Sadiyar ka ko Anty Aisha ko,
Sune manyan mata da suka dace da shiga mota a garin nan don a,san suna tare da kai,
Duk da ya fahinci irin maganar da tai mai amma sai ya dake da cewa,
To sai gashi kuma wace bata kai su ba tana kokarin ta riga su shiga ba,
Murya cike da maganar serious yace mata maryam,
A gaskiya bana son kina hawan mashin din nan pls,
Ya na,nata tambayar shi don jin shirun da yayi ta na bangaren,
Yace mata acikin murya mai taushi da Kin ji ?
A hankali ta ansa mai da cewa ,"To" uncle,
Cikin wata murya yace, mata kin yarda bazaki kara hawa bake nan kin amince, ko ?
A hankali takara ansa mai da cewa Eh uncle,
Nagode nagode nagode maryam insha Allah zan yi kokarin ganin kin daina kwata,kwata,
Kamin wanin su ya kara wani magana, maryam ce tai saurin cewa uncle nagode sai anjima kada na damay ka,
Sai ji tayi yace ai idan kece bazan ji damuwa ba maryam
Saboda may uncle maryam ta tambaya a kage,
Saboda kawai kina kaunata, kina sani natsuwa aduk lokacin da nake waya dake,
Baki ta dan tabe, alamar kaji dashi tace ashe kuwa A,A nada gaskiya ako yaushe yake a cikin fushi yace idan ba ya kirani ba baya kan samu relief,
A she ko zai daina jin relief idan yai wasa don dai kwanan nan zanwa kaunata aure
Don shi naga bada gaskiya yakeyi ba ,
Dariya maryam tayi wanda bai masan cewa ta iya irin wanan dariyar ba,
Tace uncle har ka sani babban dariya ka ma dai yi min miji ke nan ko ?
Kanshi ya hirgiza tankar tana ganin shi a gurin yace No but zan dai yi maki soon,
Duk a cikin gwarigwarin hausar shi da yar muryan shi mai daukan hankalin mai sauraro suke zan cen,
Da haka yana jan ta da hira har dare yadan yi basu ankara ba,
Inda duk kan su suka sake suna ta surutu da junar su,
Daga karshe maryam ce tace mai ya kwanta hakanan don yasan gobe yana da baki yan daurin aure,
Bai musa mata ba sukaui sallama da junar su kowa yana mai farin ciki na rashin sanin dalilin haka,
A haka maryam ta kwata da, yar murmushi makale a fuskan ta,,,
Washe gari aka daura auren Naimat da Ibrahim akan kudin sadaki naira dubu hamsin
Jama,a sun karba gaiyyatar da Yusuf tare da Abdullsamad suka kai masu inda suka sheda wanan daurin auren da akayi,
A kofar gidan su Jibbrin wanda mahaifin jibrin din ya zama waliyin amarya Naimat,
Bai wani bidia,a ba sai walimar da maza sukayi a kofar garkan gidan Abdulsamad, din,
Don haka duk yinin ranan Yusuf bai samu shigowa gidan anty dije ba.
Saboda sanin da yayi cewa akwai mata da yawa yan zuwa yinin buki shiko a rayuwar shi baya son yana shiga gurin da taron mata yake,,,,
SEENABU ZEE MAKAWA
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
6⃣7⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAR YAURI,
Alhamdullahi Rabbil,Alamin