Sashe 40
Furen Juji Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Yàu ta kasance ranan litani,itace ranan da ko bature na tsoran ta,
Cikin sauri Maryam ke komai don gudun makara,
Sai,dai duk saurinta, yau din ta dan makara,
Tun,da ga bakin gate ta hango malam A,A shima kusan a lokacin, yake shigowa, school din,
Daurewa tayi kamar bata gan shi saboda yawan jama,a dake gurin,
Yana gama parking yai kokatin kiranta da waya sam maryam bataso haka ba,
Saboda bata son mutane sugane cewa akwai alakar, soyayya a tsakinin su dashi,
Daidai lokacin da yakaro inda take tsaue tana jiran isowar shi,
Da murmushi fam a fuskan shi ya karaso gurin ta,
Yadan dubi agogon hannun shi yace yau dai babu saurin shigewa ajivda guri don gadhi kusan tare muka iso yau din,
Maryam tai yar murmushi tana, dan kauda kanta gefe cikin kunyan shi da takeyi kamar kullun,
Ta ce aiko yau saboda nadan bata lokacine har na makara da bazaka gan ni ba sai tashi,
Yai yar mushin jin muryan ta cikin dadi, yace, tau yaudai karfe nawa zaki fito,
Tace mai sai biyar,
Yai murmushi yace to saboda zan zo in dauke ki muje gaida hajiya ta da tazo,
Gaban maryam ne yafadi don jin abin da malam din yace,
Duban shi tayi da mamaki tace a hankali haba malam kaga haka zai yi ace ban ko fada a,gida ba zan tafi gaida mama,
Maryam ke nan may ye aciki don kn tafi daga nan ko haka
Ina iyaka dai ku,gaisa da ira, kawai ko,
Gaskiya bazan je ba sai na fadawa Anty tukun duk abin da tace shike na,
Daga haka tajuya tai cikin makaranta abinta, shiko binta yayi da kalo cike da mamaki irin halin maryam,
Har suka tashi daga school bata kara jin motsin A,A ba
Abinda yasa ke nan tagane cewa yayi fushi ne da ita rashin yarda da maganar shi don zuwa gai,da mahaifiyar shi da tazo daga Abuja,,
Koda ta dawo bata boyewa Anty komai ba ta fada mata yadda sukayi da ,A,A din
Anty tace kin kyauta Maryam shi yasa har kullun nake alfahari da ke wallahi, na kasan cewa yarinya mai la,dabi da biyayya dakuma sanin ya kamata
Amma tunda har ya roka sai yazo ta nan gida yadauke ki ku tafi yafi mutunci,,
Don yafi ace kin bishi daga can sam babu mutunci a hakan ,
Kiranshi tayi cikin lalashi tai,maganar kamar haka,
Malam munyuni lafiya, sai kawai naji shiru ina ta jiranka tun da zu,
Uhummm kawai yace kin gama jamin aji ko maryam,
Don kinga banda yadda zanyi da kaina ko amma babu komai
Anty ta yarda ki tafi ko tadan marairaice muryanta tace eh ta yarda,
Ok yace sai ki shirya kafin inzo, don muje mudawo da guri,
Zani da riga tadaura sai hijab da tasa wanda yai dan shige da kayan jikin ta,
Turaren ta shafe jikinta dashi na black oud, na mata, takalmin ta flat shoes tadan sa,
Ba bata lokaci A,A din ya iso saidai ya ganta da Issalam yai yar murmushi don yasan hakan wani hikima ne na manya,
Gidan gaskiya yakai gida don dagani kasan cewa, akwai wadata a gidan,
Wani katon falo ne suka dosa, maryam tana rike da hannun Issalam,
A,A ne gaba suna bin,shi baya da sallamar shi ya shiga gidan,
Wasu matane zaune su biyu saman wasu laulausar kujeru ga carpet amalala akasan irin ta masarautar nan,
Hira matan biyu keyi, alokacin amma una sallama sai an,nurin dayar wace itace fara, yadushe,
Nan da n ta bata rai kamar batai farin ciki da ganin su ba,
Maryam gabanta yafadi duk bawai sanin ta tqyi ba
Amma bataga farin ciki ba ga fuskokin su,
Kasa maryam ta zube tana mai gaishe su cikin ladabi,
Kanta na kasa tana rike da hannun Issalam tankar za,a kwace mata ita,
Shima dai gaishesu yayi a cikin ladabi, ,yakuma ji dadin yadda maryam din tai wa mahaiyar tashi,
Dayar matan mai fari da kiban jiki, wace da ka ganta kasan yar Royal family ce,
Tace ka kaita gurin su ,Assy, su gaisai sai kadawo,
Dakin ya nuna mata saboda shi baya shiga,dakin kan,nennashi
Saidai maryam dn nadhiga sai taga dakin babu kowa don haka sai tayo baya daniyar komawa falon ,
Muryam matar taji cikin fada tana cewa
May kake nufi da kawo min wqnan bakauyar yarinyar Dan mama,
Cikin murya mai taushi yace ita nake son in aura mama,
Abinda maryam taji yakusa sata sakin fitsari alokacin
Amma sai ta daure ta fara,addua daga bakinta,har cikin ranta,
Kafita idona wallahi na fada maka nariga nama mata ba yau ba
Da akwai abinda nake jira shiyasa ban ta da zancen ba shi ne don baka da kunyazakaje kadauko min wanan yariyar wai matar da zaka aura,
To tun wuri ka ba kanka shawara tun ba,a jimu ba,in ba hakaba zan bata maka rai sosai wanan karon,
Daga haka maryam tafito daga inda take tsaye tun farin maganar su,
Firgit ya waiga don yaga ko taji zancen mahaifitar tashi,
Amma sai yaga fuskan ta da yar fara,atana cewa zan koma mama sai anjimar ku nagode cikin halinta na alkun ya,
Hararan ta uwar tayi da wani irin yanayi na bayabo ba fallasa,
Sai dayar matace ma tace to ku gaida gida mun gode ko,
Ko a mota sam maryam bata nunawa A,A cewa taji zancen shi da mahaifiyar shi bba
Ba karamin kokari maryam tayi ba wuri control din mind din ta,don ko anty takasa fadawa wanan zancen,ba, aranta tabarshi,
Dasauri tagama abinda takeyi aranan tashiga daniyar ta kwanta ko zata danji sanyi aran,ta,
Sai taji yanzu maganar ta dawo mata sabo,
Batasan lokacin da hawaye masu zafi suka fara gan garo mata ba,
Jin hannu tayi an dafa mata kafadar ta, ko bata waigaba tasan ce wa Anty Dije ce,
Wani sabon kuka tasake cikin tashin hankali, ita ma antyn kukan takeyi,
Saida sukayi mai isar su suka bari don kan su,
Nan maryam ta kwashe abin da taji mahafiyar ,A,A nafadi tafada mata,
Shawaran da Anty Dije tabata shi ne tabari suga matakin da A,A, din zai dauka,,,,,,,
ZEEE MAKAWA
[2/21, 9:13 AM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣6⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,
Assalamu Alaikum yan uwa musulmai kutayani yiwa Anty na Anty NAFISA ALIYU HARZAMI,,Addu,an, samun sauki,,cikin dan lokaci,
Rayuwa yau da kullun batabar komai a sannu a hankali maryam ta fara walwale wa, daga damuwar da tashiga,
Saidai shawaran anty yai mata amfani, sosai don har yau A,A Masuga, bai nuna mata komai,
Sai kara nuna mata kulawa da ya,shiga yi fiye da, farko,,,,,
Wanan dalilin yasa ta manta zancen mahaifiyar shi a rayuwar ta ,
Don dai tasan cewa bada ita zata zauna ba da shi ne,
Shikuma bai nuna mata gazawan shi ba akanta kullun kara son ta yake ji saboda irin kyawawan halaiyar
Cikin sauri Maryam ke komai don gudun makara,
Sai,dai duk saurinta, yau din ta dan makara,
Tun,da ga bakin gate ta hango malam A,A shima kusan a lokacin, yake shigowa, school din,
Daurewa tayi kamar bata gan shi saboda yawan jama,a dake gurin,
Yana gama parking yai kokatin kiranta da waya sam maryam bataso haka ba,
Saboda bata son mutane sugane cewa akwai alakar, soyayya a tsakinin su dashi,
Daidai lokacin da yakaro inda take tsaue tana jiran isowar shi,
Da murmushi fam a fuskan shi ya karaso gurin ta,
Yadan dubi agogon hannun shi yace yau dai babu saurin shigewa ajivda guri don gadhi kusan tare muka iso yau din,
Maryam tai yar murmushi tana, dan kauda kanta gefe cikin kunyan shi da takeyi kamar kullun,
Ta ce aiko yau saboda nadan bata lokacine har na makara da bazaka gan ni ba sai tashi,
Yai yar mushin jin muryan ta cikin dadi, yace, tau yaudai karfe nawa zaki fito,
Tace mai sai biyar,
Yai murmushi yace to saboda zan zo in dauke ki muje gaida hajiya ta da tazo,
Gaban maryam ne yafadi don jin abin da malam din yace,
Duban shi tayi da mamaki tace a hankali haba malam kaga haka zai yi ace ban ko fada a,gida ba zan tafi gaida mama,
Maryam ke nan may ye aciki don kn tafi daga nan ko haka
Ina iyaka dai ku,gaisa da ira, kawai ko,
Gaskiya bazan je ba sai na fadawa Anty tukun duk abin da tace shike na,
Daga haka tajuya tai cikin makaranta abinta, shiko binta yayi da kalo cike da mamaki irin halin maryam,
Har suka tashi daga school bata kara jin motsin A,A ba
Abinda yasa ke nan tagane cewa yayi fushi ne da ita rashin yarda da maganar shi don zuwa gai,da mahaifiyar shi da tazo daga Abuja,,
Koda ta dawo bata boyewa Anty komai ba ta fada mata yadda sukayi da ,A,A din
Anty tace kin kyauta Maryam shi yasa har kullun nake alfahari da ke wallahi, na kasan cewa yarinya mai la,dabi da biyayya dakuma sanin ya kamata
Amma tunda har ya roka sai yazo ta nan gida yadauke ki ku tafi yafi mutunci,,
Don yafi ace kin bishi daga can sam babu mutunci a hakan ,
Kiranshi tayi cikin lalashi tai,maganar kamar haka,
Malam munyuni lafiya, sai kawai naji shiru ina ta jiranka tun da zu,
Uhummm kawai yace kin gama jamin aji ko maryam,
Don kinga banda yadda zanyi da kaina ko amma babu komai
Anty ta yarda ki tafi ko tadan marairaice muryanta tace eh ta yarda,
Ok yace sai ki shirya kafin inzo, don muje mudawo da guri,
Zani da riga tadaura sai hijab da tasa wanda yai dan shige da kayan jikin ta,
Turaren ta shafe jikinta dashi na black oud, na mata, takalmin ta flat shoes tadan sa,
Ba bata lokaci A,A din ya iso saidai ya ganta da Issalam yai yar murmushi don yasan hakan wani hikima ne na manya,
Gidan gaskiya yakai gida don dagani kasan cewa, akwai wadata a gidan,
Wani katon falo ne suka dosa, maryam tana rike da hannun Issalam,
A,A ne gaba suna bin,shi baya da sallamar shi ya shiga gidan,
Wasu matane zaune su biyu saman wasu laulausar kujeru ga carpet amalala akasan irin ta masarautar nan,
Hira matan biyu keyi, alokacin amma una sallama sai an,nurin dayar wace itace fara, yadushe,
Nan da n ta bata rai kamar batai farin ciki da ganin su ba,
Maryam gabanta yafadi duk bawai sanin ta tqyi ba
Amma bataga farin ciki ba ga fuskokin su,
Kasa maryam ta zube tana mai gaishe su cikin ladabi,
Kanta na kasa tana rike da hannun Issalam tankar za,a kwace mata ita,
Shima dai gaishesu yayi a cikin ladabi, ,yakuma ji dadin yadda maryam din tai wa mahaiyar tashi,
Dayar matan mai fari da kiban jiki, wace da ka ganta kasan yar Royal family ce,
Tace ka kaita gurin su ,Assy, su gaisai sai kadawo,
Dakin ya nuna mata saboda shi baya shiga,dakin kan,nennashi
Saidai maryam dn nadhiga sai taga dakin babu kowa don haka sai tayo baya daniyar komawa falon ,
Muryam matar taji cikin fada tana cewa
May kake nufi da kawo min wqnan bakauyar yarinyar Dan mama,
Cikin murya mai taushi yace ita nake son in aura mama,
Abinda maryam taji yakusa sata sakin fitsari alokacin
Amma sai ta daure ta fara,addua daga bakinta,har cikin ranta,
Kafita idona wallahi na fada maka nariga nama mata ba yau ba
Da akwai abinda nake jira shiyasa ban ta da zancen ba shi ne don baka da kunyazakaje kadauko min wanan yariyar wai matar da zaka aura,
To tun wuri ka ba kanka shawara tun ba,a jimu ba,in ba hakaba zan bata maka rai sosai wanan karon,
Daga haka maryam tafito daga inda take tsaye tun farin maganar su,
Firgit ya waiga don yaga ko taji zancen mahaifitar tashi,
Amma sai yaga fuskan ta da yar fara,atana cewa zan koma mama sai anjimar ku nagode cikin halinta na alkun ya,
Hararan ta uwar tayi da wani irin yanayi na bayabo ba fallasa,
Sai dayar matace ma tace to ku gaida gida mun gode ko,
Ko a mota sam maryam bata nunawa A,A cewa taji zancen shi da mahaifiyar shi bba
Ba karamin kokari maryam tayi ba wuri control din mind din ta,don ko anty takasa fadawa wanan zancen,ba, aranta tabarshi,
Dasauri tagama abinda takeyi aranan tashiga daniyar ta kwanta ko zata danji sanyi aran,ta,
Sai taji yanzu maganar ta dawo mata sabo,
Batasan lokacin da hawaye masu zafi suka fara gan garo mata ba,
Jin hannu tayi an dafa mata kafadar ta, ko bata waigaba tasan ce wa Anty Dije ce,
Wani sabon kuka tasake cikin tashin hankali, ita ma antyn kukan takeyi,
Saida sukayi mai isar su suka bari don kan su,
Nan maryam ta kwashe abin da taji mahafiyar ,A,A nafadi tafada mata,
Shawaran da Anty Dije tabata shi ne tabari suga matakin da A,A, din zai dauka,,,,,,,
ZEEE MAKAWA
[2/21, 9:13 AM] +234 806 595 8685: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺
FUREN JUJI
🌺🌺🌺🌺🌺🌺
2⃣6⃣
ZAINAB IDRIS MAKAWA,,
Assalamu Alaikum yan uwa musulmai kutayani yiwa Anty na Anty NAFISA ALIYU HARZAMI,,Addu,an, samun sauki,,cikin dan lokaci,
Rayuwa yau da kullun batabar komai a sannu a hankali maryam ta fara walwale wa, daga damuwar da tashiga,
Saidai shawaran anty yai mata amfani, sosai don har yau A,A Masuga, bai nuna mata komai,
Sai kara nuna mata kulawa da ya,shiga yi fiye da, farko,,,,,
Wanan dalilin yasa ta manta zancen mahaifiyar shi a rayuwar ta ,
Don dai tasan cewa bada ita zata zauna ba da shi ne,
Shikuma bai nuna mata gazawan shi ba akanta kullun kara son ta yake ji saboda irin kyawawan halaiyar