Sashe 56
Ibtissam Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read
*****
********A Abuja kuwa uwar karuwai bata sanar dasu Aneesa abunda yasamu su Abla ba duk da yau haka kurin Aneesa ta tashi da kewarsu, tanaso ta bawa Abla hakuri akan abubuwan da suka faru dan rashin ganin su da batayi ba sai taji duk ba dadi, Husna na dukda ba shiri take da Abla ba rashin ganinta sai ya tsaya mata a rai amma bata jima ba ta share zancansu taji gaba da sabgarta, ilham kam daman ko a jikinta ji tayi duniya tayi mata sabuwa sabida rashin su Abla ba karamin dadin hakan taji ba.
ðŸƒðŸƒðŸƒðŸƒðŸƒðŸƒ
********A Abuja kuwa uwar karuwai bata sanar dasu Aneesa abunda yasamu su Abla ba duk da yau haka kurin Aneesa ta tashi da kewarsu, tanaso ta bawa Abla hakuri akan abubuwan da suka faru dan rashin ganin su da batayi ba sai taji duk ba dadi, Husna na dukda ba shiri take da Abla ba rashin ganinta sai ya tsaya mata a rai amma bata jima ba ta share zancansu taji gaba da sabgarta, ilham kam daman ko a jikinta ji tayi duniya tayi mata sabuwa sabida rashin su Abla ba karamin dadin hakan taji ba.
ðŸƒðŸƒðŸƒðŸƒðŸƒðŸƒ