← Book details Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 61 OF 162

Sashe 61

Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Safwan dai ya samu nasara kan rabia saboda tun Tana kuka kan abinda yake mata har ya kaiga ta daina kuka, Don ko Tayi kukan baisashi ya saurara mata, kullum abinda yake fada mata is she should have fun, just the way he's having fun, in tace ita zafi take ji sai yace kawai tasa abun a ran ta she will enjoy it, haka dai har tazo ta fAra gane dadin kwanciya da namiji cikin sati guda, Sannan ko kadan bai daga mata kafa Don ko matar daya aura sau haka, he turns her into he's wife kawai dai batayin komai sai taci ta kwanta tayi bacci ta tashi, Don ko kadan Yanzu bata cewa sata tafi gida Don cewa yayi in har ta yi maganar gida she's adding more days to herself, so kawai tayi shuru when he's ready she's going back home, yau ne tayi n daya daidai gidan, da farkon zuwanta
Tana sallah amma Yanzu sai ta daina, gani take Ai she's already Don the worsted why would pray, safwan ne ya fito daga bathroom ya goge kanshi da towel sai kuma Dayan towel daure a waist dinshi, yana goge kanshi ya dawo bakin gado, rabia dake kwance babu komai jikinta sai Dan bedsheets da tarufe zuwa chest dinta, bending yayi ya sakar mata kiss a goshi, ahankali ta bude ido. Ta Dan kalleshi for about 3 seconds Sannan ta maidasu ta rufe, murmushi ya saki yana cew
"Baby tashi kiyi wanka..." Tafada sounding so Caring, sake budesu tayi tace
"Am tired..." Tafada idanuwanta lumshe,
"I know...but kiyi wanka..." Yafada mata yana mikewa, Kaya ya saka ya dawo bakin gadon Don har lokacin bata tashi ba, janta yayi ta Mike zaune naked body dinta ya bayyana especially upwards, janta ya dingayi har sai da ta Mike tsaye Sannan yace
"What are you having for breakfast?..' " ya tambayeta looking like couples,
"Anything..." Ta amsa mashi idanuwanta lumshe kasancewan babu komai jikinta, kiss ya yiwa chest dinta yace
"Ok..now kiyi wanka..." Yafada yana fita, hanyar waje ya Kama ya fita ya maida Kofar ya kulle da keys ya nufi inda motar shi take, daman kullum yake fita ya saya masu abinda zasu ci, tunda ya Kira alhaji Ibrahim bai Kara kunna wayar rabia ba balle yayi magana dasuba, ko kadan baiji tausayi balle yayi tunanin halin da suke ciki saboda rashin yarsu, kawai he's satisfy with what he's doing and e feels so happy about it, koda bai yi komai da sauran  he will make sure rabia becomes he's bitch that duk sanda ya kirata zata zo da gudu, mota ya shiga ya tada ya fita ya bar gidan, yana kan hanyar cikin gari ya latsa wayarta. Ya kunnata ya ajiye, bayan kaman minti biyu da kunnawa aka fara kira, banza yayi da wayar yaje inda yake sayan Abincin su ya saya ya dawo Sannan ya dauki wayar da har lokacin ba'a bar Kira ba. Number dad din ta ya Gani, tsoki yaja Sannan yayi piçking without wasting of time yace
"Ka samu kudin?.." Ya fada atakaice, maganar mutane yaji da yawa kaman kasuwa
"Dan Allah kuyi hakuri...Wallahi ko duk abinda na mallaka zan saida bani da million hamsin...ku rufamin asiri...."
"In ka shirya samun yarka sai kayi magana...daga yau bazan Kara magana da Kai ba sai nan da sati guda...Don haka ka tadani kudin kafin lokacin..." Yafada atakaice tare. Da katse wayar. Ajiyewa yayi cikin bag dinta ya Shiga ya koma gida,  ciki ya shiga ya tardata cikin shorts da singlet, ajiye Leda din Abincin yayi ya fada kanta yana shafa laps dinta upwards, kallon kawai take Tana mama kin what's sort of human being is this, tanajin zai cire wandon dake jikinta tayi saurin rike mashi hannu. Tana cewa
"Am hungry pls..." Tafada voice dinta na rawa, 
"Me too..." Yafada yana cire yar rigar dake jikinta,
"Nidai pls let me eat first..." Tafada Tana kokarin fashewa da kuka,
"Not until am done..." Yafada atakaice, kuka ta farayi kuma bai saurara mata ba Don muryar mahaifin ta daya ji makes Him angry and furious, he wish Alhaji Ibrahim na tsaye gefe. Guda. Yana kallon how he's using he's daughter, the kids he's cherish so much, bankareta yayi ya samu natsuwa daita Sannan ya koma gefe Ya kwanta without eating, yanda yayi mata yau sau da ta kusa kaiwa hour Tana kuka Sannan daga baya. Ta bawa kanta hakuri ta jawo delicious food daya sayo taci ta koma ta kwanta, matsawa yayi kusa daita ya jawota jikinshi tare da yi mata kiss a wuya.

Usman kam life is so good, kullum cikin Chanza yan mata yake, from this woman to another, banbancin shi da safwan is that shi safwan is he's out  to destroy does that destroyed him while shi kuma usman bai da wannan tuaninin, shi kawai ha fita da yamma ha dauko tsaleliyar babe ya kawota new home dinta ya aikata ta before morning ya biyata full ya sallameta, he never sleep with one girl twice, Don Yanzu Ana samun wayanda yayi amfani dasu suna dawo gidan saboda kudi sai ya nuna masu he's a one night man, nothing more nothing less,
A unguwar su safwan kam disappearing din rabia ya zama topic of discussion, kowa sai tofa albarkacin bakinshi yake, yawancin yan unguwar nobody is sympathizing with them yawancin su babu abinda ake ce masu sai Allah shi Kara, wani ma cewa yayi alla yasa silan tsayacewarshi kenan, wasu kuma suce duk Wanda baiyi sharar masallaci ba zaiyi ta titi, tunda aka sace rabia gidanshi cike take da mutane yan uwa da abokan arziki, 50 millions da safwan ya ambata suke nema ido rufe, alhaji Ibrahim ya saka duk abubuwan daya mallaka a garin Kano a kasuwa duk Wanda ya ganshi tamkar mahaukaci yake, duk ya shiga tashin hankalin bacewar rabia, mahaifiyar rabia ce abun tausayi Don kullum cikin suma take Tana farfadowa. A cikin yara da akwai wayanda suke da shiga rai, tou rabia is Alhaji Ibrahim's favorite, yana kaunarta sosai da sauran matan da yaransu are jealous, sai kuma akayi daidaito ita safwan ya dauka not because he knows but because alhaji Ibrahim is meant to suffer just the way he watch others suffers with out remorse,
Chapter 61 · 0% Book details