Sashe 48
Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Wajen karfe uku safwan né zaune, idanuwanshi kaman ba nashi ba, he look so terrible, ba komai yake tunawa ba sai khairat, he so angry and mad, mikewa yayi ya shiga dakin da ya loda kudi daga na jiya ya debo masu uban yawa ya saka cikin aljihunshi ya bar gidan, unguwar su ya koma, Yanzu Rabon shi da gida kwana hudu kenan, tun daga nesa ake kallon Wanda ya taho cikin mota dake walkiya kaman rana, kallo gabanshi yake hai damu da wayand ke cewa
"Wancan kaman safwan ba..." Duk Wanda ya kalli motar sai ya sake kallonta for the second time, daidai Kofar gidan alhaji Ibrahim yayi parking duk matasa suka taru suna kallon safwan dake fitowa daga cikin mota,
"Ikon Allah...Ashe dai da gaske safwan né..." Inji daya daga cikin su, banza yayi dasu ya maida motar ya kulle tare da saka mata alarm, ya wucesu duk bai mance dasu ba, most of them ya nemi taimako daga garesu when he needed them most babu Wanda ya bashi komai sai excuses, yanda ya kure parking din babu Wanda zai iya shiga da mota ko fita daita cikin gidan alhaji Ibrahim, daf da gate din yayi parking. Ahankali ya taka ya gangara cikin unguwar zuwa hanyar gidansu kasancewan mota bata shiga wurin, hannunshi cikin aljihunshi yana tafiya cikin kasaita kaman he's not born and brought up here, yana zuwa gidan su Habib ya tsaya yana kallon gidan, he felt something amma it's just for a second, wucewa yayi kaman he feels nothing, asiyace ta hangeshi daga nesa, tsayawa tayi Tana kallon shi sai taga kaman bashi ba, he's face its somehow, hakan nan he scares her, yana daf da zuwa inda take tayi saurin shigewa ciki, daddaure fuska yayi ya shiga gidan ko sallama babu balle ya gaida Inna dake kitchen
"Asiya..." Yafada da karfi, da gudu ta fito daga cikin daki jikinta na rawa
"Baki ganni ba?.." Ya tambayeta kaman bai taba dariya ba, Inna mikewa tayi Tana kallon ikon Allah Don tamkar bata wajen,
"Yaya...ban..." Aikam Bata karasa ba ya dauketa damari, idanuwa Inna tazaro Tana cewa
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...safwan..." Tfada Tana rike asiya, afusace ya juya gareta yana cewa
"Wai Dan uwarta Tana ganina amma sai ta wani wuce kaman bata San ni ba?.. Tana hauka?.. Ko ni mate dinta né?.."
"Inna banganeshi bane..." Asiya Ta fada cikin kuka, Bata karasa ba ya sake dauke ta da Mari yana cewa
"Ki kara cewa tak kiga abinda zanyi maki..." Yafada yana nunata da yatsa, afusace Inna ta daga hannu zata mareshi, afusace ya juyo ya kalleta, irin kallon tabani ki gani, abinda ta gani ya bata tsoro, idanuwanshi ta gani kaman ba nashi ba for just a second Sai kuma ya dawo normal,
"Safwan..." Tafada zufa na keto mata..
"Inna Yanzu dukana zakiyi saboda na mareta?..Lallai ma..." Yafada sounding so tensed, Inna kasa magana tayi saboda she don't know if her eyes are deceiving her ko kuma abinda tagani it's real, wuri ya samu ya zauna Sannan yace
"Next week zanzo daukar ku zuwa Sabon gida...doc haka ku shirya...bana bukatar ko,Ai daga nan gidan..." Yafada atakaice, Inna sai kallon idanuwanshi take ko zata sake ganin wannan Abu data gani dazun amma nothing, mikewa yayi da hannunshi cikin aljihu yace
"Da akwai Abunda kuke bukata?.." Yafada sounding calm, for the first time Inna tace
"Aa..." Kallon mamaki yayi mata yace
"Inna ban gane aa ba... Kudi nakeson baki...baki taba cewa no ga kudi ba..Don haka Yanzu ba zaki ce baki bukata ba..." Yafada yana fiddo kudi da yawa dashi, mika mata yayi yace
"gashi...ki rike..ki sayi duk abinda kikeso...in mun koma Sabon gida zan baki da yawa kinji innata..." Yafada cikin zolaya, ahankali Inna ta mika hannunta karba, this is the first time data lura da changes a kan danta, ficewa yayi daga gidan,asiya ta fashe da kuka da karfi Tana cewa
"Inna wannan kaman ba yaya ba..Inna ya Chanza da yawa..." Tafada cikin matsanacin kuka, ahankali Inna ta samu wuri ta zauna rike da wannan uban kudin hannunta, asiya dawowa tayi kusa da Inna Tana kallon kudin hannunta
"Inna ki tambayi yaya aikin da yake da ya samu kudi cikin kankanin lokaci...ni Wallahi Inna tsoronshi nake ji..." Tafada cikin kuka,
"Ke dalla rufemin baki...ki barni Inji da Abunda ke damuna...ko ranan baki ji yace alhaji Mai saa ya bashi aiki ba.."
"Amma Inna wane irin aiki né haka?.. Inna ko sati baiyi da fara aiki ba amma har ya sayi gida...Kodai yayi ya fara..." Sai kuma tayi shuru Tana kuka,
"Ya fara me..." Ta tambayeta sounding angry, bata sake cewa komai ba har sai da ta Kai bakin kofa tace
"Gaskiya ni Inna ban zuwa wani sabon gida..kawai muyi zaman mu nan..." Tafada Tana komawa ciki abinta,
Safwan bai tsaya koina ba sai Kofar gidan su khairat, wani yaro ya tura a kirawo ta, few seconds yaron ya fito yace
"Inji wa?.."
"Inji safwan..." Ya amsawa yaron yana jinginawa da bango, bayan kaman minti goma wata yar yarinya da bazata wuce shekara 19 ba tafito sanye da doguwar hijab har kasa, murmushi ya sakar mata itama ta Dan saki murmushi tare dayi mashi sallama, amsawa yayi yana kallon ta,
"Nayi kewar ki khairat...Yanzu ko nawa mahaifin ki keso zan bashi ya amince in aureki...Wallahi khairat inason ki sosai..." , Yafada mata Kai tsaye,
"Ai an yansa bikin..kawai muyi hakuri haka Allah yaso..." Tafada mashi calmly,
"Aa ni bazan yi hakuri ba..khairat shekara nawa muna tare...kawai sai wani ya daukeki? ...gaskiya ba zanyi hakuri ba...da danayi hakuri Don bani dashi né..Yanzu kam daidai nake da uban kowa...Don haka shiga ciki ki Kira mahaifin ki muyi magana..." Yafada sounding so commanding, Kai ta daga ta kalleshi Tana mamakin in Wanda yayi magana safwan dinta né, he sound so different and rude,
"Nidai kayi hakuri...komai sai in Allah ya amince...kawai Allah bai yarda muyi aure ba..." Bata karasa ba yace
"Khairat Yanzu baki sona kenan..." Ya tambayeta feeling like strangling her, ahankali ta girgiza mashi Kai tace
"Bazan taba kinka ba...kawai dai Ina bin umarnin mahaifin nane..kayi hakuri..."
"Nace ba zanyi hakuri ba...Allah kar ki Kira ce min inyi hakuri...kawai shiga ciki ki Kira shi..." Yafada ranshi bace,
"Bai nan..." Ta amsa mashi Sannan tace
"Zan koma ciki..sai anjuma..." Batajira taji abinda zaice ba ta juya ya shige ciki saboda yanda yake bata tsoro da kalaman bakinshi, tsoki yaja ya juya yana cewa
"I will come back in three days..." Yafada yana barin wajen, ta Kofar gidansu ya bi ya wuce bai Kara shiga ciki ba, yana fitowa zuwa inda motarshi take yaga yanmatan gidan Alhaji Ibrahim suna waje da alaman unguwa zasu amma babu hanyar da zaa fito da motar, face dinsu daddaure, yana zuwa ya kalli each and everyone faces har da driver,
"Haba malam...ya zaayi ka tare hanyar Kofar gidan mutum...ka kyauta kenan...munfi minti talatin nan muna jiran ka dauke motar ka..." Inji babban babe din wacce zata Kai 19, tunda ta fara magana safwan ya kura mata Ido bai ko kaftawa, sai da ta gama magana yace
"Dan Allah kiyi hakuri...banson na batawa Angel kaman ki rai ba...let me move away..." Yafada yana shiga cikn motar, cikin ranshi fal cike da farin ciki, yarinyar murmushi ta saki looking at the hurt dude, bata San he has been living in the area all he's life ba she has never notice him sai yau that he has classy car parked at the front of their home, yana cikin motar yana kallon dukkan yanmata,
"I will definitely have you all..." Yafada yana moving motar daga Kofar gidan,16💙💛💚❤️💜
Sirrin wasu gayun
💜💚💛💙❤️
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣6️⃣
Don't read if you didn't pay, if you do you owe me
Dedicated to my anty...
"Wancan kaman safwan ba..." Duk Wanda ya kalli motar sai ya sake kallonta for the second time, daidai Kofar gidan alhaji Ibrahim yayi parking duk matasa suka taru suna kallon safwan dake fitowa daga cikin mota,
"Ikon Allah...Ashe dai da gaske safwan né..." Inji daya daga cikin su, banza yayi dasu ya maida motar ya kulle tare da saka mata alarm, ya wucesu duk bai mance dasu ba, most of them ya nemi taimako daga garesu when he needed them most babu Wanda ya bashi komai sai excuses, yanda ya kure parking din babu Wanda zai iya shiga da mota ko fita daita cikin gidan alhaji Ibrahim, daf da gate din yayi parking. Ahankali ya taka ya gangara cikin unguwar zuwa hanyar gidansu kasancewan mota bata shiga wurin, hannunshi cikin aljihunshi yana tafiya cikin kasaita kaman he's not born and brought up here, yana zuwa gidan su Habib ya tsaya yana kallon gidan, he felt something amma it's just for a second, wucewa yayi kaman he feels nothing, asiyace ta hangeshi daga nesa, tsayawa tayi Tana kallon shi sai taga kaman bashi ba, he's face its somehow, hakan nan he scares her, yana daf da zuwa inda take tayi saurin shigewa ciki, daddaure fuska yayi ya shiga gidan ko sallama babu balle ya gaida Inna dake kitchen
"Asiya..." Yafada da karfi, da gudu ta fito daga cikin daki jikinta na rawa
"Baki ganni ba?.." Ya tambayeta kaman bai taba dariya ba, Inna mikewa tayi Tana kallon ikon Allah Don tamkar bata wajen,
"Yaya...ban..." Aikam Bata karasa ba ya dauketa damari, idanuwa Inna tazaro Tana cewa
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...safwan..." Tfada Tana rike asiya, afusace ya juya gareta yana cewa
"Wai Dan uwarta Tana ganina amma sai ta wani wuce kaman bata San ni ba?.. Tana hauka?.. Ko ni mate dinta né?.."
"Inna banganeshi bane..." Asiya Ta fada cikin kuka, Bata karasa ba ya sake dauke ta da Mari yana cewa
"Ki kara cewa tak kiga abinda zanyi maki..." Yafada yana nunata da yatsa, afusace Inna ta daga hannu zata mareshi, afusace ya juyo ya kalleta, irin kallon tabani ki gani, abinda ta gani ya bata tsoro, idanuwanshi ta gani kaman ba nashi ba for just a second Sai kuma ya dawo normal,
"Safwan..." Tafada zufa na keto mata..
"Inna Yanzu dukana zakiyi saboda na mareta?..Lallai ma..." Yafada sounding so tensed, Inna kasa magana tayi saboda she don't know if her eyes are deceiving her ko kuma abinda tagani it's real, wuri ya samu ya zauna Sannan yace
"Next week zanzo daukar ku zuwa Sabon gida...doc haka ku shirya...bana bukatar ko,Ai daga nan gidan..." Yafada atakaice, Inna sai kallon idanuwanshi take ko zata sake ganin wannan Abu data gani dazun amma nothing, mikewa yayi da hannunshi cikin aljihu yace
"Da akwai Abunda kuke bukata?.." Yafada sounding calm, for the first time Inna tace
"Aa..." Kallon mamaki yayi mata yace
"Inna ban gane aa ba... Kudi nakeson baki...baki taba cewa no ga kudi ba..Don haka Yanzu ba zaki ce baki bukata ba..." Yafada yana fiddo kudi da yawa dashi, mika mata yayi yace
"gashi...ki rike..ki sayi duk abinda kikeso...in mun koma Sabon gida zan baki da yawa kinji innata..." Yafada cikin zolaya, ahankali Inna ta mika hannunta karba, this is the first time data lura da changes a kan danta, ficewa yayi daga gidan,asiya ta fashe da kuka da karfi Tana cewa
"Inna wannan kaman ba yaya ba..Inna ya Chanza da yawa..." Tafada cikin matsanacin kuka, ahankali Inna ta samu wuri ta zauna rike da wannan uban kudin hannunta, asiya dawowa tayi kusa da Inna Tana kallon kudin hannunta
"Inna ki tambayi yaya aikin da yake da ya samu kudi cikin kankanin lokaci...ni Wallahi Inna tsoronshi nake ji..." Tafada cikin kuka,
"Ke dalla rufemin baki...ki barni Inji da Abunda ke damuna...ko ranan baki ji yace alhaji Mai saa ya bashi aiki ba.."
"Amma Inna wane irin aiki né haka?.. Inna ko sati baiyi da fara aiki ba amma har ya sayi gida...Kodai yayi ya fara..." Sai kuma tayi shuru Tana kuka,
"Ya fara me..." Ta tambayeta sounding angry, bata sake cewa komai ba har sai da ta Kai bakin kofa tace
"Gaskiya ni Inna ban zuwa wani sabon gida..kawai muyi zaman mu nan..." Tafada Tana komawa ciki abinta,
Safwan bai tsaya koina ba sai Kofar gidan su khairat, wani yaro ya tura a kirawo ta, few seconds yaron ya fito yace
"Inji wa?.."
"Inji safwan..." Ya amsawa yaron yana jinginawa da bango, bayan kaman minti goma wata yar yarinya da bazata wuce shekara 19 ba tafito sanye da doguwar hijab har kasa, murmushi ya sakar mata itama ta Dan saki murmushi tare dayi mashi sallama, amsawa yayi yana kallon ta,
"Nayi kewar ki khairat...Yanzu ko nawa mahaifin ki keso zan bashi ya amince in aureki...Wallahi khairat inason ki sosai..." , Yafada mata Kai tsaye,
"Ai an yansa bikin..kawai muyi hakuri haka Allah yaso..." Tafada mashi calmly,
"Aa ni bazan yi hakuri ba..khairat shekara nawa muna tare...kawai sai wani ya daukeki? ...gaskiya ba zanyi hakuri ba...da danayi hakuri Don bani dashi né..Yanzu kam daidai nake da uban kowa...Don haka shiga ciki ki Kira mahaifin ki muyi magana..." Yafada sounding so commanding, Kai ta daga ta kalleshi Tana mamakin in Wanda yayi magana safwan dinta né, he sound so different and rude,
"Nidai kayi hakuri...komai sai in Allah ya amince...kawai Allah bai yarda muyi aure ba..." Bata karasa ba yace
"Khairat Yanzu baki sona kenan..." Ya tambayeta feeling like strangling her, ahankali ta girgiza mashi Kai tace
"Bazan taba kinka ba...kawai dai Ina bin umarnin mahaifin nane..kayi hakuri..."
"Nace ba zanyi hakuri ba...Allah kar ki Kira ce min inyi hakuri...kawai shiga ciki ki Kira shi..." Yafada ranshi bace,
"Bai nan..." Ta amsa mashi Sannan tace
"Zan koma ciki..sai anjuma..." Batajira taji abinda zaice ba ta juya ya shige ciki saboda yanda yake bata tsoro da kalaman bakinshi, tsoki yaja ya juya yana cewa
"I will come back in three days..." Yafada yana barin wajen, ta Kofar gidansu ya bi ya wuce bai Kara shiga ciki ba, yana fitowa zuwa inda motarshi take yaga yanmatan gidan Alhaji Ibrahim suna waje da alaman unguwa zasu amma babu hanyar da zaa fito da motar, face dinsu daddaure, yana zuwa ya kalli each and everyone faces har da driver,
"Haba malam...ya zaayi ka tare hanyar Kofar gidan mutum...ka kyauta kenan...munfi minti talatin nan muna jiran ka dauke motar ka..." Inji babban babe din wacce zata Kai 19, tunda ta fara magana safwan ya kura mata Ido bai ko kaftawa, sai da ta gama magana yace
"Dan Allah kiyi hakuri...banson na batawa Angel kaman ki rai ba...let me move away..." Yafada yana shiga cikn motar, cikin ranshi fal cike da farin ciki, yarinyar murmushi ta saki looking at the hurt dude, bata San he has been living in the area all he's life ba she has never notice him sai yau that he has classy car parked at the front of their home, yana cikin motar yana kallon dukkan yanmata,
"I will definitely have you all..." Yafada yana moving motar daga Kofar gidan,16💙💛💚❤️💜
Sirrin wasu gayun
💜💚💛💙❤️
® zuwairat (ummumaryam)
1️⃣6️⃣
Don't read if you didn't pay, if you do you owe me
Dedicated to my anty...