Sashe 103
Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel · about 10 min read
Dr salim na tuki yana tunanin what will happen today, tausayin rabia yake ji tamkar sister dinshi dukda he can't feel her pain he knows exactly what she's going through, yanda cikinta yayi tsaga da nauyi Don tafi wata biyu bata tsayuwa da kanta saidai nurses biyu dake kula daita su riketa, nauyin cikin ya kashe mata legs, kukanta da magiyarta ma abun tausayi né, dole ya zame mashi ya dinga zuwa ganinta kullum amma deep down ganinta scares him saboda yanda ta kumbura from head to toe, duk kammaninta ya sauya, in ba Wanda ya Santa ba ba sai ganeta ba, kullum babu abinda take kirawa kanta sai mutuwa because she's so feed up with life, in ya Kai karfe 12 bai zo ba zata kirashi Tana kuka Tana cewa yazo ya taimaka mata tunda shi yace ta ajiye cikin kar ta zubda, ajiyan zuciya ya saki hannunshi daya kan staring daya wajen saitin bakinshi sai sakin ajiyan zuciya kawai yake, har bincike yake kan pregnancy dinta abinda yasa bai ganin iyakan yaran dake cikinta, yana ganin uku clean clear amma da ganin ba hakan kadai bane saboda suna shifting positions at duk sanda yake aunata, he has never seen anything like that, wani lokacin she makes him feel as if he's not a doctor saboda yanda abubuwan ta ke confusing dinshi, he's a qualified Doctor from a qualify university of the world wato Cambridge Massachusetts. Amma her case is making him feels so useless, hospital din dr ayuba wato personal doctor din dad dinshi da kuma sauran family dinsu, direct ya wuce office dinshi ya fada mashi abinda ke tafe dashi, shima he was proud of him,
"Yanzu yau she zaayi aiki?.." Doctor ayuba ya tambayeshi,
"Gaskiya if kana da komai zanso ayi yau...she's so tired..." Agogon hannunshi Doctor ayuba ya kalla Sannan yace
"It's ten ...if kana iya kawota nan before eleven sai ayi kawai...ai you know it's not something serious..." Doctor ayuba ya fada mashi, ajiyan zuciya kawai ya saki baice komai ba,
"So get her here tear the quadruplet out..." Yafada mashi,
"We will need an ambulance...sai a biyoni da taka...amma pls Banda wannan ihun...I don't want her to be scared..." Ya fada yana mikewa, dariya kawai Doctor ayuba yayi shima ya Mike yabi bayan dr salim, driver din ambulance dr ayuba ya Kira yabi bayan dr salim quietly.
Rabia ce zaune in ba Don na San gidan ba da bazan iya ganewa she's the one ba, halittarta ya sauya completely saboda kumburin datayi, sai nishi kawai take sama sama Tana daure da zani iya chest dinta, da sauri kuma ta jawo zanin kasa swollen boobs dinta suka kumbura suka fito waje ko kunya bata ji saboda azaban da takeji na gajiya da rayuwa, still Kara jawo zanin tayi makeken cikin ta dake kyalli kaman zai fashe ya fito sai shafawa take, in cikinta yayi motsi sai ta saki ihu saboda yanda suke birkita mata ciki, abun kaman ka saka many things cikin container ka rufe su nemi fitowa babu hanya haka suka mata,
"Anty Aisha...." Ta Kira da karfi, wata old nurse ce ta shigo sanye sa Kayan gida, da sauri rabia tace
"Dan Allah bayana keyimin kaikaiyi...scratch it for me..." Tafada Tana kokarin kuka, da sauri matar ta dawo bayanta ta cire jerin pillow dakewajen tayi mata scratching har saida tace yayi Sannan ta maida pillow din ta Mike,
"Kasar marata na min zafi...fitsari...zanyi..." Tafada voice dinta na rawa saboda fargaban fitsari, at time in aka dauko mata potty da take fitsari ciki Tana iya minti goma cur dingon fitsari bai fito ba, sai tayi kokarin mikewa sai ta sake shi, daga baya data gane hakan sai ta daina saurin mikewa, sai tayi zaune har sai yaran sun bada hanya tayi fitsari,
"Bari in kirawo sauran..." Matar ta fada Tana kokarin mikewa, da sauri rabia tace
"Aa ki tsaya...Dan Allah Dan annabi ki fadamin.kin taba ganin Mai ciki irin wannan?.." Tafada hawaye na taruwa Idanuwanta, murmushi matar ta saki Tana cewa
"Eh mana..har Wanda yafi naki ma..." Bata karasa ba rabia tace
"Wallahi karya kike..." Tafada directly not caring about the age of the woman
" Wallahi matan ubana suna samun ciki...wasu ma bana gane suna da ciki saidai in sun haihu...amma dayake nawa na balai né...gashi zasu kasheni..." Tafada Tana fashewa da kuka, hannu sister Aisha ta Dora mata a baki rabia ta buge hannun da karfi kaman she's the one that send her into safwans arm in the first place, tasan halin da take ciki Don haka ko kadan bata fushi da duk abinda zatayi mata,
"Yanzu dai kiyi hakuri...kin kusa hutawa in Allah ya yarda.." Harara rabia ta watsa mata da wet face dinta Sannan tace
"Kinfi wata biyu kina cewa na kusa hutawa...sai na mutu kilan in huta kou?.."ta fada cike da Jin haushinta, mikewa sister Aisha tazo yi rabia ta sake cewa mata kar ta tafi, lokaci guda cikinta ya juya ta saki ihu, sister Aisha kam sun saba, dayan nurse dince ta shigo da gudu, sai ta tsaya Tana kallon yanda cikin rabia ke juyawa kaman Ana juya tuwo, da sauri ta karaso ta Kama hannunta da take yarfawa while Dayan Tana Shafa mata cikin ahankali,
"Wayyo .wayyo..wayyo..." Kawai take Maimaitawa, tafi minti goma Tana ihu Sannan ya lafa, idanuwanta cike da hawaye sukaji sallama salim a falo, da sauri sister Aisha ta maida zanin kan chest dinta, cikin zafin nama rabia ta ture zanin har mararta na fitowa,
"Dr né yazo..." Sister Aisha ta fada mata,
"Sai me?.." Rabia ta amsa mata atakaice kaman wata sabuwar mahaukaciya, sallama dr salim ya sakeyi a Kofar bedroom dinta sister Aisha ta sake kokarin maida wrapper din rabia ta buge mata hannu da karfi, da sauri ta dauke hannunta Tana yarfawa saboda zafi, dr né ya shigo yaga rabia dake zaune almost naked, this is not the first time tunda ta shiga watanta, at times sai ya tardata ba koma jikinta sai Dan zani da ake rufe waist dinta dashi, in ya yiwa su nurses complain a bar barinta haka sai suce it's her order Wai Tana Jin zafi, Tana ganin shi ta fashe da kuka sosai Tana mika mashi hannu, face dinta ya kurawa Ido bai kalli c neck dinta downward ba ya tako zuwa bakin gadon ya Kama mata hannu yana cewa
"Lil sis meye haka kuma?.." Ya fada mata looking into her wet eyes, hannunshi ta rike gam Tana biting lips kaman wani Abu ya cijeta tace
"Yaya salim...am tired....pls do something before in mutu". Tafada Tana nishi kaman tayi gudu, Dayan hannunshi ya Dora kan nata yana Jin tausayinta na kamashi, Shafa bayan hannunta yayi yace
"Sis ki kwantar da hankalinki...insha Allah yau zaki huta..." Idanuwa ta zaro cikin mamaki da kuma tsoro,
"Yay...yau zan huta?.." Ta tambayeshi voice dinta na rawa,
"Yes dear..Yanzu ki shirya sai mutafi...mota na jiranki waje..." Ya fada mata,
"Wai aiki zaayi min?.." Ta tambayeshi sounding so scared,
"Yes..ko baki so kuma?.."
"Aa...inaso..."
"Then tashi ki shirya..." Bai karasa ba tace
"Babu shirin da zanyi...kawai mu tafi..." Tafada kaman wata new shigar mahaukaciya, Dan dariya salim yayi yana cewa
"a haka?.." Ya tambayeshi yana kallon chest dinta for the first time tunda ya shiga dakin,
"Nidai kawai mu tafi...I want to be free from this....." Tafada Tana kokarin daga legs da da sukayi mugun kumburi, kasawatayi ta kalli salim tace
"Dan Allah yay salim ka dagani..." Ta fada sounding like a princess in distress, juyawa yayi ya kalli Kofar ya Kira sisters da tun shigarshi suka bar dakin, suna shigowa rabia tayi saurin cewa
"Yau zan huta...na kusa hutawa..." Tafada hawaye na cikowa eyes dinta again, kanta ya Shafa yana cewa
"Yes kin kusa hutawa..." Kallon sister din yayi yace
"Ku shiryata ambulance is waiting for her out side..." Yafada yana kokarin sakin hannunta dake cikin nata tunda ya shigo, da sauri tace
"Yaya ambulance kuma?.." Tafada idanuwanta duk waje saboda kalman ambulance,
"Yes mana..,hospital zamu...sister in dai baki so let's just forget about it kiyi labor ki haifeshi da kanki..." Yafada cikin zolaya kaman yanda yake mata magana cikin kwantar da murya, ajiyan zuciya ta saki without saying another word, katon baby bag suka shirya mata kaman yanda Doctor ya fada masu, daman dr ya sayi Kayan yara da yawa Mara adadi, kawai inshort tamkar shi yayi cikin, saboda yanda yake kula daita ba'a taba cewa he's not responsible for the pregnancy, kawai dai nurses dinshi sun San shi ba mutum banza bane amma at times yanda yake maida hankali kan rabia yana sa suna samun second thoughts, tun Tana Kira shi da sunan Doctor ya dawo ya fada mata she should stop calling him Doctor sai yaya, duk ranar da rabia ta tsinewa safwan sai tayiwa salim adua, yasan without him batasan how life would have been with such hell as pregnancy ba, ita bata cewa ciki gareta sai tace balai me gareta saboda yanda take Shan wahala, nata Kayan suka fara fiddowa ta kallesu Tana cewa
"Wallahi banason Kaya...damuna kawai yake..mu tafi a haka pls... " tafada har lokacin Tana rike da hannun Doctor,
"Haba rabia ki saka Kaya mana..." Sister Aisha Bata karasa ba Doctor yace
"Kawai ku bata hijab..." Ya umarcesu, wata katuwar hijab Wanda take sakawa in zata zauna compound aka dauko suka zumbula mata, har cikin bedroom din aka dauko wheelchair aka kamata har da dr ta zauna babu abinda take sai nishi, dr yasan she has suffered a lot, shi mutum né Mai saukin Kai amma duk sanda ya tuna da Wanda is responsible for her pregnancy sai yaji kaman ya tsine mashi, Sai kuma ya tuna what will be will always be nor matter what, yasan komai kaddara né as our life is on scrip and we're the actors and the creator the director, you can never do otherwise, sake Kama hannun Doctor tayi Tana kallon shi wearing a smile dake Kama da kuka, bayan an turata ciki ta kalli de tace
"Pls ka shigo nan mana..." Ta fada mashi,
"Then Bari in shiga da mota cikin gidan sai mu shiga na tare..." Yafada mata, da sauri ya juya ya shiga ya bude gate Sannan ya dawo ya shiga mota ya shiga daita ciki ta dawo ya shiga bayan ambulance din ta sake Kama mashi hannu, daga Kai yayi yana kallonta,
"Nagode..." Ta furta mashi ahankali, gira daya ya daga mata yace
"For what?.." Ya tambayeta kaman baisan abinda take cewa ba,
"For everything....I don't know what would have happened to me without your intervention...Dan Allah koda ban rayu." Da sauri ya Dora hannu a mouth dinta Jin zata kashe mashi jiki,
"Yanzu dai tell me wane suna kikeson bawa yaranki.." Ya fada yana murmushi kaman he's not so much sympathizing with her, , ajiyan zuciya ta saki tace
"In kana magana sai inyi tunanin yaran nan halal né...amma the fact is they're haram..they don't even deserve to be named..." Dariya yayi yana cewa
"Sister you're funny...ai the fact that yara ba'a samesu ta hanyar halal ba those not means yaran basu da right a kula dasu kaman wasu yaran...ai da na Allah ne...kuma duk Wanda ya zalunci yaro kanshi ya zalunta...zaki kula da yaranki a basu duk hakkin da yaran sunna suke dashi..." Yafada mata giving her hope,
"Hmmm even though basu da uba?." Bai Bari ta karasa ba yace
"Ai na dade da fada maki stop saying basu da uba...yaran nan can become the president of Nigeria..." Murmushi ta saki Tana girgiza mashi Kai,
"Even when ubansu is mean and heartless?.." Ta tambayeshi hawaye na taruwa idanuwanta,
"Yes sosai ma...it's just by the grace of Allah.." Dan Kara ta saki lokacin da ambulance din yayi stumbling upon bumps, sai yayi mata Sannu, ahaka aka shiga hospital daita, shi kanshi Doctor ayuba yaga kokarin dr salim dayayi keeping dinta to himself for all this months, babu wasting of time aka shiga da ita theater, har da doctor salim rabia sai kuka take Tana yiwa Doctor salim Godiya amma bai barin ta tayi magana sai ya kawo wata maganar, ahaka akayi mata allurar kashe zafi Doctors suka shiga aikinsu, kusa. Doctor hudu né bisa kanta sai magana kawai take Tana dariya.
"Yanzu yau she zaayi aiki?.." Doctor ayuba ya tambayeshi,
"Gaskiya if kana da komai zanso ayi yau...she's so tired..." Agogon hannunshi Doctor ayuba ya kalla Sannan yace
"It's ten ...if kana iya kawota nan before eleven sai ayi kawai...ai you know it's not something serious..." Doctor ayuba ya fada mashi, ajiyan zuciya kawai ya saki baice komai ba,
"So get her here tear the quadruplet out..." Yafada mashi,
"We will need an ambulance...sai a biyoni da taka...amma pls Banda wannan ihun...I don't want her to be scared..." Ya fada yana mikewa, dariya kawai Doctor ayuba yayi shima ya Mike yabi bayan dr salim, driver din ambulance dr ayuba ya Kira yabi bayan dr salim quietly.
Rabia ce zaune in ba Don na San gidan ba da bazan iya ganewa she's the one ba, halittarta ya sauya completely saboda kumburin datayi, sai nishi kawai take sama sama Tana daure da zani iya chest dinta, da sauri kuma ta jawo zanin kasa swollen boobs dinta suka kumbura suka fito waje ko kunya bata ji saboda azaban da takeji na gajiya da rayuwa, still Kara jawo zanin tayi makeken cikin ta dake kyalli kaman zai fashe ya fito sai shafawa take, in cikinta yayi motsi sai ta saki ihu saboda yanda suke birkita mata ciki, abun kaman ka saka many things cikin container ka rufe su nemi fitowa babu hanya haka suka mata,
"Anty Aisha...." Ta Kira da karfi, wata old nurse ce ta shigo sanye sa Kayan gida, da sauri rabia tace
"Dan Allah bayana keyimin kaikaiyi...scratch it for me..." Tafada Tana kokarin kuka, da sauri matar ta dawo bayanta ta cire jerin pillow dakewajen tayi mata scratching har saida tace yayi Sannan ta maida pillow din ta Mike,
"Kasar marata na min zafi...fitsari...zanyi..." Tafada voice dinta na rawa saboda fargaban fitsari, at time in aka dauko mata potty da take fitsari ciki Tana iya minti goma cur dingon fitsari bai fito ba, sai tayi kokarin mikewa sai ta sake shi, daga baya data gane hakan sai ta daina saurin mikewa, sai tayi zaune har sai yaran sun bada hanya tayi fitsari,
"Bari in kirawo sauran..." Matar ta fada Tana kokarin mikewa, da sauri rabia tace
"Aa ki tsaya...Dan Allah Dan annabi ki fadamin.kin taba ganin Mai ciki irin wannan?.." Tafada hawaye na taruwa Idanuwanta, murmushi matar ta saki Tana cewa
"Eh mana..har Wanda yafi naki ma..." Bata karasa ba rabia tace
"Wallahi karya kike..." Tafada directly not caring about the age of the woman
" Wallahi matan ubana suna samun ciki...wasu ma bana gane suna da ciki saidai in sun haihu...amma dayake nawa na balai né...gashi zasu kasheni..." Tafada Tana fashewa da kuka, hannu sister Aisha ta Dora mata a baki rabia ta buge hannun da karfi kaman she's the one that send her into safwans arm in the first place, tasan halin da take ciki Don haka ko kadan bata fushi da duk abinda zatayi mata,
"Yanzu dai kiyi hakuri...kin kusa hutawa in Allah ya yarda.." Harara rabia ta watsa mata da wet face dinta Sannan tace
"Kinfi wata biyu kina cewa na kusa hutawa...sai na mutu kilan in huta kou?.."ta fada cike da Jin haushinta, mikewa sister Aisha tazo yi rabia ta sake cewa mata kar ta tafi, lokaci guda cikinta ya juya ta saki ihu, sister Aisha kam sun saba, dayan nurse dince ta shigo da gudu, sai ta tsaya Tana kallon yanda cikin rabia ke juyawa kaman Ana juya tuwo, da sauri ta karaso ta Kama hannunta da take yarfawa while Dayan Tana Shafa mata cikin ahankali,
"Wayyo .wayyo..wayyo..." Kawai take Maimaitawa, tafi minti goma Tana ihu Sannan ya lafa, idanuwanta cike da hawaye sukaji sallama salim a falo, da sauri sister Aisha ta maida zanin kan chest dinta, cikin zafin nama rabia ta ture zanin har mararta na fitowa,
"Dr né yazo..." Sister Aisha ta fada mata,
"Sai me?.." Rabia ta amsa mata atakaice kaman wata sabuwar mahaukaciya, sallama dr salim ya sakeyi a Kofar bedroom dinta sister Aisha ta sake kokarin maida wrapper din rabia ta buge mata hannu da karfi, da sauri ta dauke hannunta Tana yarfawa saboda zafi, dr né ya shigo yaga rabia dake zaune almost naked, this is not the first time tunda ta shiga watanta, at times sai ya tardata ba koma jikinta sai Dan zani da ake rufe waist dinta dashi, in ya yiwa su nurses complain a bar barinta haka sai suce it's her order Wai Tana Jin zafi, Tana ganin shi ta fashe da kuka sosai Tana mika mashi hannu, face dinta ya kurawa Ido bai kalli c neck dinta downward ba ya tako zuwa bakin gadon ya Kama mata hannu yana cewa
"Lil sis meye haka kuma?.." Ya fada mata looking into her wet eyes, hannunshi ta rike gam Tana biting lips kaman wani Abu ya cijeta tace
"Yaya salim...am tired....pls do something before in mutu". Tafada Tana nishi kaman tayi gudu, Dayan hannunshi ya Dora kan nata yana Jin tausayinta na kamashi, Shafa bayan hannunta yayi yace
"Sis ki kwantar da hankalinki...insha Allah yau zaki huta..." Idanuwa ta zaro cikin mamaki da kuma tsoro,
"Yay...yau zan huta?.." Ta tambayeshi voice dinta na rawa,
"Yes dear..Yanzu ki shirya sai mutafi...mota na jiranki waje..." Ya fada mata,
"Wai aiki zaayi min?.." Ta tambayeshi sounding so scared,
"Yes..ko baki so kuma?.."
"Aa...inaso..."
"Then tashi ki shirya..." Bai karasa ba tace
"Babu shirin da zanyi...kawai mu tafi..." Tafada kaman wata new shigar mahaukaciya, Dan dariya salim yayi yana cewa
"a haka?.." Ya tambayeshi yana kallon chest dinta for the first time tunda ya shiga dakin,
"Nidai kawai mu tafi...I want to be free from this....." Tafada Tana kokarin daga legs da da sukayi mugun kumburi, kasawatayi ta kalli salim tace
"Dan Allah yay salim ka dagani..." Ta fada sounding like a princess in distress, juyawa yayi ya kalli Kofar ya Kira sisters da tun shigarshi suka bar dakin, suna shigowa rabia tayi saurin cewa
"Yau zan huta...na kusa hutawa..." Tafada hawaye na cikowa eyes dinta again, kanta ya Shafa yana cewa
"Yes kin kusa hutawa..." Kallon sister din yayi yace
"Ku shiryata ambulance is waiting for her out side..." Yafada yana kokarin sakin hannunta dake cikin nata tunda ya shigo, da sauri tace
"Yaya ambulance kuma?.." Tafada idanuwanta duk waje saboda kalman ambulance,
"Yes mana..,hospital zamu...sister in dai baki so let's just forget about it kiyi labor ki haifeshi da kanki..." Yafada cikin zolaya kaman yanda yake mata magana cikin kwantar da murya, ajiyan zuciya ta saki without saying another word, katon baby bag suka shirya mata kaman yanda Doctor ya fada masu, daman dr ya sayi Kayan yara da yawa Mara adadi, kawai inshort tamkar shi yayi cikin, saboda yanda yake kula daita ba'a taba cewa he's not responsible for the pregnancy, kawai dai nurses dinshi sun San shi ba mutum banza bane amma at times yanda yake maida hankali kan rabia yana sa suna samun second thoughts, tun Tana Kira shi da sunan Doctor ya dawo ya fada mata she should stop calling him Doctor sai yaya, duk ranar da rabia ta tsinewa safwan sai tayiwa salim adua, yasan without him batasan how life would have been with such hell as pregnancy ba, ita bata cewa ciki gareta sai tace balai me gareta saboda yanda take Shan wahala, nata Kayan suka fara fiddowa ta kallesu Tana cewa
"Wallahi banason Kaya...damuna kawai yake..mu tafi a haka pls... " tafada har lokacin Tana rike da hannun Doctor,
"Haba rabia ki saka Kaya mana..." Sister Aisha Bata karasa ba Doctor yace
"Kawai ku bata hijab..." Ya umarcesu, wata katuwar hijab Wanda take sakawa in zata zauna compound aka dauko suka zumbula mata, har cikin bedroom din aka dauko wheelchair aka kamata har da dr ta zauna babu abinda take sai nishi, dr yasan she has suffered a lot, shi mutum né Mai saukin Kai amma duk sanda ya tuna da Wanda is responsible for her pregnancy sai yaji kaman ya tsine mashi, Sai kuma ya tuna what will be will always be nor matter what, yasan komai kaddara né as our life is on scrip and we're the actors and the creator the director, you can never do otherwise, sake Kama hannun Doctor tayi Tana kallon shi wearing a smile dake Kama da kuka, bayan an turata ciki ta kalli de tace
"Pls ka shigo nan mana..." Ta fada mashi,
"Then Bari in shiga da mota cikin gidan sai mu shiga na tare..." Yafada mata, da sauri ya juya ya shiga ya bude gate Sannan ya dawo ya shiga mota ya shiga daita ciki ta dawo ya shiga bayan ambulance din ta sake Kama mashi hannu, daga Kai yayi yana kallonta,
"Nagode..." Ta furta mashi ahankali, gira daya ya daga mata yace
"For what?.." Ya tambayeta kaman baisan abinda take cewa ba,
"For everything....I don't know what would have happened to me without your intervention...Dan Allah koda ban rayu." Da sauri ya Dora hannu a mouth dinta Jin zata kashe mashi jiki,
"Yanzu dai tell me wane suna kikeson bawa yaranki.." Ya fada yana murmushi kaman he's not so much sympathizing with her, , ajiyan zuciya ta saki tace
"In kana magana sai inyi tunanin yaran nan halal né...amma the fact is they're haram..they don't even deserve to be named..." Dariya yayi yana cewa
"Sister you're funny...ai the fact that yara ba'a samesu ta hanyar halal ba those not means yaran basu da right a kula dasu kaman wasu yaran...ai da na Allah ne...kuma duk Wanda ya zalunci yaro kanshi ya zalunta...zaki kula da yaranki a basu duk hakkin da yaran sunna suke dashi..." Yafada mata giving her hope,
"Hmmm even though basu da uba?." Bai Bari ta karasa ba yace
"Ai na dade da fada maki stop saying basu da uba...yaran nan can become the president of Nigeria..." Murmushi ta saki Tana girgiza mashi Kai,
"Even when ubansu is mean and heartless?.." Ta tambayeshi hawaye na taruwa idanuwanta,
"Yes sosai ma...it's just by the grace of Allah.." Dan Kara ta saki lokacin da ambulance din yayi stumbling upon bumps, sai yayi mata Sannu, ahaka aka shiga hospital daita, shi kanshi Doctor ayuba yaga kokarin dr salim dayayi keeping dinta to himself for all this months, babu wasting of time aka shiga da ita theater, har da doctor salim rabia sai kuka take Tana yiwa Doctor salim Godiya amma bai barin ta tayi magana sai ya kawo wata maganar, ahaka akayi mata allurar kashe zafi Doctors suka shiga aikinsu, kusa. Doctor hudu né bisa kanta sai magana kawai take Tana dariya.