Sashe 30
Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Habib né zaune da safe suna Shan koko da kosai da aka kawo masu daga gidan abban Fatima, ya Lura har Yanzu he's mother is disturbed Don she don't talk much Sannan breakfast din ma Don ya matsa mata yasa takeci, grandmother dinshi ce ta fito da sanda Ta taka ahankali tazo ta zauna kusa dasu, sisters dinshi mikewa sukayi suka basu wajen
" hindatu meye matsalarki..,na Lura tun jiya da kuka dawo ko maganar kirki bakiyi...kodai bakisan zama Dani?.." Tsohuwar Ta fada, da sauri mamanmu Ta girgiza Kai Tana cewa
" aa ba haka bane...kawai banajin dadi né, ..shiyasa..." Ta amsa mata wearing a smile,
"Tou Allah baki lafiya...modibbo Kai kuma tunda Allah yasa ka dawo gida sai kayi hanzari kayi aure...bamuson matasa suna zama babu aure...duk saaninka suna da yara da mata fiye da daya..." Tafada babu wasa, rufe fuska habib yayi kaman mace alaman yaji kunyar maganar da grandma dinshi tayi m cikin ranshi yana tunanin he wish yana iya aure in few days yasan ya rayuwar aure take kafin ya bar duniya, sallama akayi Fatima ta shigo, daga Kai yayi ya kalleta, dariya tayi mashi ta durkusa ta gaishesu, just that moment sai yayi tunanin inama zaa bashi Fatima, sai kuma yayi tunanin she's too young,
"Yaya baba yace kazo..." Fatima ta fada mashi, sauran kosai a saka a baki ya Mike yana biye daita har suka isa Kofar inda abban Fatima ke tsaye, durkusawa yayi ya gaisheshi yau amsa Sannan yace
"Ka gama kalaci mu Dan leka gona?.."
"Eh na gama..." Habib ya amsa mashi,
"Tou ka tashi mu tafi...zan nuna maka gona kaine..." Ya fada mashi, ahankali habib ya Mike suka dinga tafiya, sai da suka kusa hour guda suna tafiya Sannan suka isa gaton gona,
"Wannan gonar na mahaifin mu né wato kakarka,...duk shekara Ina bada hayarta Ana noma amma tunda Allah yasa ka dawo gida sai ka dinga nomata..." Idanuwa Habib ya zaro saboda farin ciki yace
"Kawu kai fa...ai wannan wajen yayi mani girma..." Habib Yafada wishing that he will be alive to stay with those happy people,
"Kar ka samu damuwa...ai da akwai gonakai da dama...kadai in kana da karfin noma kayi mu gani..." Yafada cikin zolaya, dariya habib yayi sai kuma yayi shuru kaman Wanda ya tuna wani Abu,
"Menene matsalar modibbo..naga yanayin ka ya Chanza..." Ya tambayeshi, ajiya zuciya Habib ya saki Sannan yace
"Kawu Dan Allah ko ban nan ka kula da mamanmu...shiyasa na maido maka su..." Yafada cikin sanyinmurya, ahankali abban Fatima ya kalleshi yace
"Bangane ba..Ina zaka?.." Ya tambayeshi sounding very confused,
"Aa babu inda zani kawu...amma Dan Allah ko da tafiya tazo na gaggawa ka taimaka min ka kula dasu...nasan Kai adaline kuma duk inda nake nasan zaka kula dasu sosai...nidai kawu Dan Allah Dan annabin rahama kar ka bar mamanmu ta sha wahala, nasan su Aliya matanesu aure zasuyi..." Abban Fatima sakin baki yayi yana kallon shi saboda yanda yake magana har tsoro ya fara bashi,
"Nifa ban gane ba..Ina zaka?.. Ko ma inane Ai tunda Baka dade da zuwa ba ka Bari ka huta tukunna..."ya fada mashi,
"Kawu..." Habib ya sake kiranhi kaman zaiy kuka, ahankali abban Fatima ya daga Kai ya kalleshi tare da amsawa
"Dan Allah kawu da gaske nake..ka kula da mamanmu..." Ya fada hawaye na taruwa idonshi,
"Ikon Allah..tou naji....mu koma gida...ka fara bani tsoro..." Inji abban Fatima,
"Kawu...Dan Allah ... " habib Bai karasa ba abban Fatima yace
"Ya isa...YaNzu mu koma gida..." Yafada mashi atakaice, ajiyan zuciya habib ya saki Sannan ya biyoshi tunani yake ko ya fadawa kawunshi ya saida gidansu kuma yanda yana da kusan 420k amma yana tsoron kar ya nemi kudi ciki, kawai tunani yake kawai zai bawa mamanmu kudin ta rike wajenta if anything happens to him she should use it to take care if herself and his siblings, suna Dan taba hira suka isa gida, lokacin an gamawa Fatima awara sun fito ita da abokan Sanaar ta su habib suka dawo,
"Fatima talla zaki?.." Ya tambayeta while shi dad dinta ya shige cikin gida, murmushi ta saki da innocent face dinta tace
"Eh yaya modibbo...ko in Baka kaci..." Ta tambayeshi Tana dauke robar, ahankali ya girgiza Kai yana cewa
"Ai ban dade da cin kalaci ba...kawai adawo lafiya..." Ya fada idanuwanshi cikin nata sai dai ita bata kura mashi ido for a long time
"Yaya kaci kaji in yayi dadi..." Tafada mashi Tana ajiye robar, abokan tafiyar ta tsayawa sukayi suna kallon habib saboda dukda in town shi talakane yafi mazansu na nan haduwa nesa ba kusa ba, he's cute daman and ga height he's complexion is not too dark and not too bright,
"Allah Fatima ki barshi...zaki dade baki dawo ba?.." Ya tambayeta sounding concern,
"Aa..bayan laasar zan dawo..." Tana zuba manyan awarar cikin Leda,
"Ina kuke zuwa talla?.." Ya sake tambayan ta yana kallon hannunta dake cikin robar awarar ta,
"Tashan marabar kano..." Wata daga cikin yanmatan ta amsa mashi, sai lokacin ya tuna da akwai wasu wajen, murmushi ya sakarwa wacce Ta amsa mashi, mikewa Fatima tayi ta mika mashi awara Tana cewa
"Yaya gashi..." Ahankali ya girgiza mata Kai yace
"Wannan yayi yawa...ki rage..guda uku kawai yaisa..." Ya fada mata, Dan turo baki tayi Wanda yasa habib Dan kallon ta sosai, tunda yake bai taba yi mata kallon minti daya ba sai yau, she's such an angel in disguise,
"Yaya Ai ba kai kadai bane a cikin gida...kawai ka tafi dashi..." Tafada Tana mika mashi, yanda ya kura mata Ido yasa tayi saurin dauke kanta, su kuma kawayenta sai kallon shi suke, mika mashi tayi kanta kasa ya mika hannun ya amsa ya hada da hannunta tayi saurin janyewa, yar jikinta na rawa ta dauki robar awarar suka tafi, sake juyowa yayi yana kallon ta, itama juyawa tayi Tana he's still standing staring at her back, murmushi ya sakar mata tayi saurin dauke kanta.
"What are you doing..you have few days to die kuma kayi tsaye kana kallon mace..." Zuciyar shi Ta fada mashi, ajiyan zuciya ya saki yace
"Oh Allah...one more chance pls...kar ka Bari mushirikai su samu galaba Kaina oh Allah...rabbi saboda tsoron ka naki bin hanyarsu ta banza...rabbi stand for me where I have nobody, be my Guadian...protect me from their evil eyes...ya rabbi don't lead my friends astry...." Yafada yana tafiya rike da ledar awarar da Fatima ta bashi, cikin kakarsu da suke ya shiga rike da ledar, sallama yayi mamanmu ake zaune tayi tagumi Ta amsa mashi, siblings dinshi na zaune kusa daita duk faces dinsu babu walwala da alaman duk wurin baiyi masu ba, ahankali ya zo ya zauna ya ajiye masu ledar awarar sisters dinshi suka dauka suka bude suna ci,
"Ku dan bamu waje..." Habib ya fada masu, mikewa sukayi suka shiga dakin da kayanshi suke.
"Mamanmu..." Habib ya Kira mahaifiyar shi tare da Kama mata hannu, ahankali ta daga Kai ta kalleshi,
"Mamanmu kiyi hakuri...banason ranki ya baci...Wallahi mamanmu kome nayi Don ke nayi...mamanmu banason in zama danda duniya zasuyi Allah wadarai da haihuwata da kika yi...mamanmu ki saki jikinki Dan Allah..." Yafada mata,
"Modibbo ni ka fadamin abinda ke faruwa...Wallahi hankalina sai fi kwanciya in kin fadamin..." Ahankali ya girgiza Kai yana cewa
"Mamanmu in na fada Maki mutuwa zanyi...mamanmu Dan Allah ki bar tambayata...kawai ki yi min adua kamar yanda kika Saba don ko Yanzu nasan aduar ki ce yasa na dawo gareki lafiya...kinji mamanmu..." Ajiyan zuciya mahaifiyar shi ta saki tace
"Ina kuka je Dan Allah..."
"Mamanmu Dan Allah ki bar tambayata...kiyi min alkawarin bazaki Kara tambayata ba pls..." Yafada yana kokarin kuka,, ahankali ta daga mashi Kai, murmushi ya saki yana goge hawayen da suka taru eyes dinshi yace
"Mamanmu ki saki ranki...kindai San bazan taba yin Abunda zai bata maki ba...mamanmu Dan Allah ki dingayi min adua..."
"Modibbo sai dai in Kara..amma kullum cikn yi maku adua nake...kullum fatana Allah ya tsaremin ku a duk inda kuke..." Tafada Tana rike da hannunshi,
"Nagode mamanmu...inda za'a bani damar dawowa duniya da kuma damar zabar mahaifiya..Wallahi mamanmu bazan zabi kowa ba saike...kin chanchanci yabo mamanmu...nagode mamanmu..." Mamanmu fashewa tayi da kuka Jin yanda habib ke magana, ahankali habib ya daga hannunshi ya Dora kan face dinta yana cewa
"Dan Allah mamanmu kar kiyi hawaye..."
"to ka bar wannan maganar da kake..Wallahi kashe min jiki kake..."
"Tou na daina mamanmu...bazan Kara ba...kawai kiyi min aduar kar wani Abu ya same ni Dan Allah..." Yafada yana hawaye, mamanmu sumbatar hannunshi tayi tace
,"modibbo indai a wannan cikin nan nawa ka zauna wata tara...tou babu abinda zai sameka sai da yardar Allah ....babu Wanda yaisa ya cutarmin da Kai muddin Allah na amsar rokon bayinsa....yanda bana cikakken bacci saboda yarana babu wani azzalumi da zai cutar dakai...kaji kou ka kwantar da hankalinka..." Tafada still shedding tears, rungume ta yayi yana kuka, he's feeling nobody will step into inda yaje ya rayu without doing what they wanted him to do,
"Mamanmu Ina sonki da yawa...banason rabuwa dake..." Ya fada cikin matsanacin kuka,
"Ba zamu rabu ba sai lokacin da Allah ya kaddara...Sannan bana fatan binne da sai dai da ya binne ni..." Tafada Tana Shafa bayan kanshi, saida yayi kuka ya koshi Sannan ya daga Kai daga shoulder dinta yana goge swollen and red eyes dinshi, mikewa yayi ya shiga dakin da yake, yana shiga ya cikaro da wannan same yard da zoben kan mat daya kwana, afirgice ya koma gefe daya but did not come outside Don kar ya sake tadawa mom dinshi hankali, aduar ya farayi, sai da ya Kai karshen aduar ya tofa kan Kayan nan take sukayi disappearing, kan tabarman ya zauna yana tsinewa alhji idris daya saka a wannan matsalar, ajiyan zuciya ya saki yana aduar Allah ya kare su safwan Don shi duk ya da yake tsoron kar su kasheshi hankalinshi yafi tashi in tuna da su safwan, yasan in har sun yi yanda suka sasu rayuwar su will be one of misery, bag dinshi ya dauko ya bude ya dauki sauran kudin ya fito, wajen mamanmu ya dawo ya Kama hannunta Sannan ya Dora sauran kudin cikin hannunta tare dacewa
"Mamanmu...ga sauran kudin...nasan kin iya Sanaa...ki..." Bai karasa ba ta watsa mashi harara tare dacewa
"Kana hauka né?.. Ya zaayi ka dauki kudi ka bani alhalin kaine tamkar uba ga yanuwanka?.....ni me zanyi da kudi in har kana fita ka kawo?.. Dan Allah ka rike su ka juya Allah ya sa masu albarka..." Mamanmu Ta fada Tana maida mashi kudin, idanuwa ya lumshe hawaye na taruwa yace
"Mamanmu naji...amma ki rike wajen ki har nan da sati biyu sai ki bani..." Yafada hawaye na gangarowa daga idanuwanshi,
"Aa Kai dai ka rikesu..." Tafada Tana mamakin why he's like this,
"Mamanmu Dan Allah ki rikesu...nan da sati biyu kin bani..sai in nemi abinda zanyi dasu..." Yafada cikin kuka,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...modibbo Dan Allah meye haka?... Meke faruwa Dan Allah?.."
"Mamanmu kinyi min alkawarin bazaki sake tambayata ba...nidai kawai ki rikesu .zan amsa in lokacin danace maki yayi..Ina and tsoron in kashe su..." Yafada yana goge face dinshi,
"Modibbo nasan Baka da kashe kudi...amma tunda ka nace in rikesu kawo.." Ta fada Sannan Ta amshe kudin daga hannunshi,
Yanzu ya zaayi muci abunci...tunda dai kasan ba kullum zasu cigaba da bamu abinci ba..." Mamanmu tayi adding,
"babu matsala..zan amshi dubu goma Inje wajen kawu sai yasa a rakani kasuwa in sayo Kayan abinda zamuci..." Yafada mata, dubu ashirin dake kan kudin ya amsa ya fara counting mamanmu tace
"Dan Allah ka rike wannan koda zaka bukaci wani Abu..., " Ta fada mashi m bai Kara cewa komai ba ya tura cikin aljihunshi, ya Mike ya fice daga yar karamar gidan.
" hindatu meye matsalarki..,na Lura tun jiya da kuka dawo ko maganar kirki bakiyi...kodai bakisan zama Dani?.." Tsohuwar Ta fada, da sauri mamanmu Ta girgiza Kai Tana cewa
" aa ba haka bane...kawai banajin dadi né, ..shiyasa..." Ta amsa mata wearing a smile,
"Tou Allah baki lafiya...modibbo Kai kuma tunda Allah yasa ka dawo gida sai kayi hanzari kayi aure...bamuson matasa suna zama babu aure...duk saaninka suna da yara da mata fiye da daya..." Tafada babu wasa, rufe fuska habib yayi kaman mace alaman yaji kunyar maganar da grandma dinshi tayi m cikin ranshi yana tunanin he wish yana iya aure in few days yasan ya rayuwar aure take kafin ya bar duniya, sallama akayi Fatima ta shigo, daga Kai yayi ya kalleta, dariya tayi mashi ta durkusa ta gaishesu, just that moment sai yayi tunanin inama zaa bashi Fatima, sai kuma yayi tunanin she's too young,
"Yaya baba yace kazo..." Fatima ta fada mashi, sauran kosai a saka a baki ya Mike yana biye daita har suka isa Kofar inda abban Fatima ke tsaye, durkusawa yayi ya gaisheshi yau amsa Sannan yace
"Ka gama kalaci mu Dan leka gona?.."
"Eh na gama..." Habib ya amsa mashi,
"Tou ka tashi mu tafi...zan nuna maka gona kaine..." Ya fada mashi, ahankali habib ya Mike suka dinga tafiya, sai da suka kusa hour guda suna tafiya Sannan suka isa gaton gona,
"Wannan gonar na mahaifin mu né wato kakarka,...duk shekara Ina bada hayarta Ana noma amma tunda Allah yasa ka dawo gida sai ka dinga nomata..." Idanuwa Habib ya zaro saboda farin ciki yace
"Kawu kai fa...ai wannan wajen yayi mani girma..." Habib Yafada wishing that he will be alive to stay with those happy people,
"Kar ka samu damuwa...ai da akwai gonakai da dama...kadai in kana da karfin noma kayi mu gani..." Yafada cikin zolaya, dariya habib yayi sai kuma yayi shuru kaman Wanda ya tuna wani Abu,
"Menene matsalar modibbo..naga yanayin ka ya Chanza..." Ya tambayeshi, ajiya zuciya Habib ya saki Sannan yace
"Kawu Dan Allah ko ban nan ka kula da mamanmu...shiyasa na maido maka su..." Yafada cikin sanyinmurya, ahankali abban Fatima ya kalleshi yace
"Bangane ba..Ina zaka?.." Ya tambayeshi sounding very confused,
"Aa babu inda zani kawu...amma Dan Allah ko da tafiya tazo na gaggawa ka taimaka min ka kula dasu...nasan Kai adaline kuma duk inda nake nasan zaka kula dasu sosai...nidai kawu Dan Allah Dan annabin rahama kar ka bar mamanmu ta sha wahala, nasan su Aliya matanesu aure zasuyi..." Abban Fatima sakin baki yayi yana kallon shi saboda yanda yake magana har tsoro ya fara bashi,
"Nifa ban gane ba..Ina zaka?.. Ko ma inane Ai tunda Baka dade da zuwa ba ka Bari ka huta tukunna..."ya fada mashi,
"Kawu..." Habib ya sake kiranhi kaman zaiy kuka, ahankali abban Fatima ya daga Kai ya kalleshi tare da amsawa
"Dan Allah kawu da gaske nake..ka kula da mamanmu..." Ya fada hawaye na taruwa idonshi,
"Ikon Allah..tou naji....mu koma gida...ka fara bani tsoro..." Inji abban Fatima,
"Kawu...Dan Allah ... " habib Bai karasa ba abban Fatima yace
"Ya isa...YaNzu mu koma gida..." Yafada mashi atakaice, ajiyan zuciya habib ya saki Sannan ya biyoshi tunani yake ko ya fadawa kawunshi ya saida gidansu kuma yanda yana da kusan 420k amma yana tsoron kar ya nemi kudi ciki, kawai tunani yake kawai zai bawa mamanmu kudin ta rike wajenta if anything happens to him she should use it to take care if herself and his siblings, suna Dan taba hira suka isa gida, lokacin an gamawa Fatima awara sun fito ita da abokan Sanaar ta su habib suka dawo,
"Fatima talla zaki?.." Ya tambayeta while shi dad dinta ya shige cikin gida, murmushi ta saki da innocent face dinta tace
"Eh yaya modibbo...ko in Baka kaci..." Ta tambayeshi Tana dauke robar, ahankali ya girgiza Kai yana cewa
"Ai ban dade da cin kalaci ba...kawai adawo lafiya..." Ya fada idanuwanshi cikin nata sai dai ita bata kura mashi ido for a long time
"Yaya kaci kaji in yayi dadi..." Tafada mashi Tana ajiye robar, abokan tafiyar ta tsayawa sukayi suna kallon habib saboda dukda in town shi talakane yafi mazansu na nan haduwa nesa ba kusa ba, he's cute daman and ga height he's complexion is not too dark and not too bright,
"Allah Fatima ki barshi...zaki dade baki dawo ba?.." Ya tambayeta sounding concern,
"Aa..bayan laasar zan dawo..." Tana zuba manyan awarar cikin Leda,
"Ina kuke zuwa talla?.." Ya sake tambayan ta yana kallon hannunta dake cikin robar awarar ta,
"Tashan marabar kano..." Wata daga cikin yanmatan ta amsa mashi, sai lokacin ya tuna da akwai wasu wajen, murmushi ya sakarwa wacce Ta amsa mashi, mikewa Fatima tayi ta mika mashi awara Tana cewa
"Yaya gashi..." Ahankali ya girgiza mata Kai yace
"Wannan yayi yawa...ki rage..guda uku kawai yaisa..." Ya fada mata, Dan turo baki tayi Wanda yasa habib Dan kallon ta sosai, tunda yake bai taba yi mata kallon minti daya ba sai yau, she's such an angel in disguise,
"Yaya Ai ba kai kadai bane a cikin gida...kawai ka tafi dashi..." Tafada Tana mika mashi, yanda ya kura mata Ido yasa tayi saurin dauke kanta, su kuma kawayenta sai kallon shi suke, mika mashi tayi kanta kasa ya mika hannun ya amsa ya hada da hannunta tayi saurin janyewa, yar jikinta na rawa ta dauki robar awarar suka tafi, sake juyowa yayi yana kallon ta, itama juyawa tayi Tana he's still standing staring at her back, murmushi ya sakar mata tayi saurin dauke kanta.
"What are you doing..you have few days to die kuma kayi tsaye kana kallon mace..." Zuciyar shi Ta fada mashi, ajiyan zuciya ya saki yace
"Oh Allah...one more chance pls...kar ka Bari mushirikai su samu galaba Kaina oh Allah...rabbi saboda tsoron ka naki bin hanyarsu ta banza...rabbi stand for me where I have nobody, be my Guadian...protect me from their evil eyes...ya rabbi don't lead my friends astry...." Yafada yana tafiya rike da ledar awarar da Fatima ta bashi, cikin kakarsu da suke ya shiga rike da ledar, sallama yayi mamanmu ake zaune tayi tagumi Ta amsa mashi, siblings dinshi na zaune kusa daita duk faces dinsu babu walwala da alaman duk wurin baiyi masu ba, ahankali ya zo ya zauna ya ajiye masu ledar awarar sisters dinshi suka dauka suka bude suna ci,
"Ku dan bamu waje..." Habib ya fada masu, mikewa sukayi suka shiga dakin da kayanshi suke.
"Mamanmu..." Habib ya Kira mahaifiyar shi tare da Kama mata hannu, ahankali ta daga Kai ta kalleshi,
"Mamanmu kiyi hakuri...banason ranki ya baci...Wallahi mamanmu kome nayi Don ke nayi...mamanmu banason in zama danda duniya zasuyi Allah wadarai da haihuwata da kika yi...mamanmu ki saki jikinki Dan Allah..." Yafada mata,
"Modibbo ni ka fadamin abinda ke faruwa...Wallahi hankalina sai fi kwanciya in kin fadamin..." Ahankali ya girgiza Kai yana cewa
"Mamanmu in na fada Maki mutuwa zanyi...mamanmu Dan Allah ki bar tambayata...kawai ki yi min adua kamar yanda kika Saba don ko Yanzu nasan aduar ki ce yasa na dawo gareki lafiya...kinji mamanmu..." Ajiyan zuciya mahaifiyar shi ta saki tace
"Ina kuka je Dan Allah..."
"Mamanmu Dan Allah ki bar tambayata...kiyi min alkawarin bazaki Kara tambayata ba pls..." Yafada yana kokarin kuka,, ahankali ta daga mashi Kai, murmushi ya saki yana goge hawayen da suka taru eyes dinshi yace
"Mamanmu ki saki ranki...kindai San bazan taba yin Abunda zai bata maki ba...mamanmu Dan Allah ki dingayi min adua..."
"Modibbo sai dai in Kara..amma kullum cikn yi maku adua nake...kullum fatana Allah ya tsaremin ku a duk inda kuke..." Tafada Tana rike da hannunshi,
"Nagode mamanmu...inda za'a bani damar dawowa duniya da kuma damar zabar mahaifiya..Wallahi mamanmu bazan zabi kowa ba saike...kin chanchanci yabo mamanmu...nagode mamanmu..." Mamanmu fashewa tayi da kuka Jin yanda habib ke magana, ahankali habib ya daga hannunshi ya Dora kan face dinta yana cewa
"Dan Allah mamanmu kar kiyi hawaye..."
"to ka bar wannan maganar da kake..Wallahi kashe min jiki kake..."
"Tou na daina mamanmu...bazan Kara ba...kawai kiyi min aduar kar wani Abu ya same ni Dan Allah..." Yafada yana hawaye, mamanmu sumbatar hannunshi tayi tace
,"modibbo indai a wannan cikin nan nawa ka zauna wata tara...tou babu abinda zai sameka sai da yardar Allah ....babu Wanda yaisa ya cutarmin da Kai muddin Allah na amsar rokon bayinsa....yanda bana cikakken bacci saboda yarana babu wani azzalumi da zai cutar dakai...kaji kou ka kwantar da hankalinka..." Tafada still shedding tears, rungume ta yayi yana kuka, he's feeling nobody will step into inda yaje ya rayu without doing what they wanted him to do,
"Mamanmu Ina sonki da yawa...banason rabuwa dake..." Ya fada cikin matsanacin kuka,
"Ba zamu rabu ba sai lokacin da Allah ya kaddara...Sannan bana fatan binne da sai dai da ya binne ni..." Tafada Tana Shafa bayan kanshi, saida yayi kuka ya koshi Sannan ya daga Kai daga shoulder dinta yana goge swollen and red eyes dinshi, mikewa yayi ya shiga dakin da yake, yana shiga ya cikaro da wannan same yard da zoben kan mat daya kwana, afirgice ya koma gefe daya but did not come outside Don kar ya sake tadawa mom dinshi hankali, aduar ya farayi, sai da ya Kai karshen aduar ya tofa kan Kayan nan take sukayi disappearing, kan tabarman ya zauna yana tsinewa alhji idris daya saka a wannan matsalar, ajiyan zuciya ya saki yana aduar Allah ya kare su safwan Don shi duk ya da yake tsoron kar su kasheshi hankalinshi yafi tashi in tuna da su safwan, yasan in har sun yi yanda suka sasu rayuwar su will be one of misery, bag dinshi ya dauko ya bude ya dauki sauran kudin ya fito, wajen mamanmu ya dawo ya Kama hannunta Sannan ya Dora sauran kudin cikin hannunta tare dacewa
"Mamanmu...ga sauran kudin...nasan kin iya Sanaa...ki..." Bai karasa ba ta watsa mashi harara tare dacewa
"Kana hauka né?.. Ya zaayi ka dauki kudi ka bani alhalin kaine tamkar uba ga yanuwanka?.....ni me zanyi da kudi in har kana fita ka kawo?.. Dan Allah ka rike su ka juya Allah ya sa masu albarka..." Mamanmu Ta fada Tana maida mashi kudin, idanuwa ya lumshe hawaye na taruwa yace
"Mamanmu naji...amma ki rike wajen ki har nan da sati biyu sai ki bani..." Yafada hawaye na gangarowa daga idanuwanshi,
"Aa Kai dai ka rikesu..." Tafada Tana mamakin why he's like this,
"Mamanmu Dan Allah ki rikesu...nan da sati biyu kin bani..sai in nemi abinda zanyi dasu..." Yafada cikin kuka,
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...modibbo Dan Allah meye haka?... Meke faruwa Dan Allah?.."
"Mamanmu kinyi min alkawarin bazaki sake tambayata ba...nidai kawai ki rikesu .zan amsa in lokacin danace maki yayi..Ina and tsoron in kashe su..." Yafada yana goge face dinshi,
"Modibbo nasan Baka da kashe kudi...amma tunda ka nace in rikesu kawo.." Ta fada Sannan Ta amshe kudin daga hannunshi,
Yanzu ya zaayi muci abunci...tunda dai kasan ba kullum zasu cigaba da bamu abinci ba..." Mamanmu tayi adding,
"babu matsala..zan amshi dubu goma Inje wajen kawu sai yasa a rakani kasuwa in sayo Kayan abinda zamuci..." Yafada mata, dubu ashirin dake kan kudin ya amsa ya fara counting mamanmu tace
"Dan Allah ka rike wannan koda zaka bukaci wani Abu..., " Ta fada mashi m bai Kara cewa komai ba ya tura cikin aljihunshi, ya Mike ya fice daga yar karamar gidan.