← Book details Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 59 OF 162

Sashe 59

Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Kofa rabia ta dinga bugawa da karfi daga ciki Tana kuka Tana cewa
,":Dan Allah ka barni in tafi..na shiga uku...kar ka kasheni..kar ka cutar Dani..." Tafada cikin natsuwa, safwan dake durkushe yana piçking fruits da suka zube kasa sai murmushi yake yana sauraron abinda take cewa, hankalinshi kwance ya gama maida dukkan fruits din cikin Leda Sannan ya Mike ya dauki ledan abinci daya ajiye gefe kafin ya wullata dakin ya bude Kofar, rabia dake tsaye face dinta dauke da tears, majina sai zufa tayi saurin ja baya, tamkar maigida da matarshi safwan ya shigo looking very relaxed, sai da rabia ta bashi distance Sannan Tayi kneeling kasa Tana cewa
"Dan Allah ..kayi hakuri...nasan kilan nayi maka wani laifi ban sani ba...amma ka yafemin...ban sake was..." Tafada cikin matsanacin kuka, ajiye Kayan safwan ya maida Kofar ya kulle da keys ya tura keys din aljihunshi, buttons din rigarshi ya rage ko kallon inda take durkushe baiyi ba har saida ya gama balla buttons din ya zauna ya jawo ledan Abincin Sannan ya kalli rabia that is crying herself to death yace
"Dear bissimillah..." Yafada wearing wani irin murmushi Mai dauke hankali, cikin tashin hankali rabia ta girgiza Kai Tana cewa
"Dan Allah kayi hakuri.,na. Koshi..." Ta fada mashi Tana kuka,wani murmushi ya sake saki Sannan yace
"Ke kin samu time kinyi breakfast..ni kam banyi ba...I was so earger to have you here with me my love..." Yafada yana dariya, saurin kukan rabia  ta kara, Tana cewa
"Wayyo Allah na..na kawo Kaina...na shiga uku..ka gafarceni...kayi hakuri ban karawa..." Tafada cikin kuka kaman ranta zai fita, murmushi kawai safwan keyi yana bude Abincin, kukan rabia bai dameshi ba balle ta hanashi cin Abincin, sai da ya gama ya dauke sauran ya ajiye gefen daya ya fuskanceta, lokacin tayi kuka har ta gaji, sai sauke ajiyan zuciya kawai take Tana nishi sama sama alaman bata Saba kuka irin wannan ba, bakin kafita safwan ya zauna ya cire rigarshi ya rage daga shi sai singlet da wando
"My baby wannan kukan will not stop anything...kawai ki kwantar da hankalinki...I promise I won't hurt you saboda naga kina da mutunci...so just relax..." Yafada hankalinshi kwance, ita dai Banda kuka babu abinda take Sannan har lokacin Tana durkushe kan kafarta, hannu ya mika mata alaman ta taso amma sau ta Kara ja baya, dariya yayi yana cewa
"Don't make this hard on yourself...come babyna... "Yafada yana lumshe idanuwa tare da kwantawa kan katiyar, he looks so peaceful kaman ba mace bace gabanshi Tana kuka kaman zata mutu,
"Come on..." Yafada mata idanuwanshi cikin nata amma ko mikewa batayi ba,
"Kina son ki bata min rai?.." Da sauri ta girgiza mashi Kai,
"Then kizo..." Ya fada ahankali voice dinshi na komawa ciki, ahankali tayi crawling zuwa bakin katifa amma bata hau ba
"Pls come on..." .." Ya fada hannunshi stretching waiting for her to get closer, cikin kuka ta hau foam din, hannunshi ya zagaya waist dinta ya Mike zaune yana kallon wet face dinta,
"Baby you're so beautiful..." Yafada yana goge mata face ahankali then sai ya goge chest dinta  da tears sukayi dropping, jaw dinta ya daga yana cewa
"Kin taba ganina" ahankali tace
"Aa..." Ta amsa cikinta na rawa saboda hannunshi dake waist dinta,
"Hmmm well I have been in the area all my life..gidan mu bayan gidan ku yake..." Yafada kaman Mai Jin bacci,
"Why are you tell me...kasheni zakayi?.." Ta fada cikin tashin hankali,
"Aa...ya zaayi in kashe ki...you're so beautiful...besides I don't kill people...I only revenge..."
"Revenge what?.." Ta fada cikin rawar murya, murmushi ya saki tare d matsawAa kusa daita face dinshi dab da nata har yana shako breath dinta, kanshi ya karkata gefe yana kallon face dinta, few second ya Dora bakinshi kan trembling mouth, gumke baki tayi alaman bataso, cire bakinshi yayi daga nata yace
"I have watch you grow...but ko sau daya word daya bai taba hadani dake ba...I try to talk to you lokacin kina secondary school amma baki bani chance ba..." Yafada tare da boye mata gaskiyar Don if he told her it's about her father she will alert the others and bazai cimma burinshi ba,
"Tou am sorry ...Wallahi dad né yace Kar mu tankawa kowa unguwar...yace daga matan har mazan are not up to our standard...shiyasa bamu tankawa kowa..." Tafada cikin matsanacin kuka,
"Ayya..dad yaja maki...Yanzu just relax ki daina kuka,...in kina kuka zafi zakiji..amma ki daukeshi as fun ...we are going to be here for a while...we're going to enjoy each other.,but pls don't make it hard on yourself...kinji babyna..." Yafada yana Shafa face dinta, cikin kuka tace
,"am scared...ban taba ba..." Ta fada cikin tashin hankali, Dariya safwan yayi yanacewa
"Kema dirty mind gareki...now tell me meye baki taba yi ba?.." Yafada hancinshi kan cheek dinta sai shafawa yake in a circular way,
"Nothing,.." Ta amsa mashi jikinta na rawa,
"Wayyo Allah na kayi hakuri...pls I beg you...don't do this to me..." Tafada lokacin sata ji hannunshi kan kirjinta yana matsawa ahankali,
"Baby ki tsaya mana...I want hurt you..." Yafada yana jawota jikinshi,
"Yanzu dai Bari in cire maki Kaya ki watsa ruwa..." Yafada yana Jan gown din sama, rikewa tayi gam Tana kuka,
"Wai ke baki gajiya da kuka...pls stop crying mana..." Yafada cikin rarrashi amma hannunta rike da rigar ta bata saki ba,
"Hmm baby am trying to be gentle ke kuma kina son bata min rai...now saki..." Yayi commanding dinta, da sauri ta saki yayi kneeling kan katifar ya jawo Kayan sama ya raba ta dasu, nan bar da pant dake jikinta ya fito,
"Baby your so hot...wannan jikin ya hadu da yawa..." Yafada sounding so naughty, kare chest dinta tayi Tana hawaye, mikewa yayi ya cire wandon jikinshi Sannan ya dauketa sai zillo take Wai ya ajiyeta amma bai ajiyeta ba har sai da suka isa bathroom, direta yayi ya kunna shower ya turata ciki, nan komai na jikinta ya jike, shima under shower din ya shiga yana Shafa duk lingu da sako na jikinta kaman hannunshi is a sponge, rabia kam taga rayuwa yau Don daga nan tsaye ya rabata da budurcinta, ko tsayuwa batayi iya yi dukda he said he will be gentle, har lokacin bai kashe shower ba sai da yayi yanda yake so daita ya dauketa ya maida falo ya kwantar daita, sai rarrashi ta yake amma ko kallonshi batason yi balle tayi mash magana, idanuwanta sun mugun kumbura, sai sakin ajiyan zuciya take, kallonta kawai yake amma baijin  yana tausaya mata, Shafa kanta yayi yace
"Tashi kici abinci before you sleep..." Yafada kaman nothing just happened, ahankali ta Mike zaune tace
"zan tafi gida..." Tafada mashi, Dan dariya yayi yace
"Ai if na sakeki Yanzu your father will not learn a lesson...kawai kici abinci..." Yafada mata yana relaxing., Sabon kuka ta farayi Tana cewa
"Wayyo Allah..ni menayi maka da zaka yankamin irin wannan hukuncin...kayi hakuri dan Allah ko kuma ka kasheni Don kar in je gidan da wannan abun kunyar da ka saka ni ciki..." Tafada sounding so weak and tired,
"In kasheki fa kika ce.. Haba why will I do such a thing...Nidai kawai kici abinci sai ki kwanta before another round comes up..." Aikam sai ta fara kuka da sauran karfin daya rage jikinta amma kawai kwantawa yayi ya juya mata baya. Nan zaune itama tasha kuka ta koshi ta dauki rigarta ta saka ta Mike ahankali Tana kallon face disnhi, gani yayi he's really sleeping, rigar daya saka key ciki ta dauka zata fiddo key din taga he's looking at her,
"Wallahi kika Kara sai nayi maganin ki...last warning..." Yafada mata, ahankali ta taka kaman bai koyon tafiya ta dawo ta zauna kan katifar,.

A kauye kam karfe hudu su abban Fatima suka dawo basu ga habib ba, suna dawowa mamanmu ta bud Sabon sha fin kuka, tunda gari ya waye ko ruwa bata saka Baki ba balle ayi maganar cin abinci, duk magiyan ammi dole ta hakura ta barta, kawai mamanmu cewa take inda mutuwa yayi zaifi mata sauki tasan danta ya koma ga mahallicinshi amma wannan bacewan da haukan ya mugu razana ta, in a day to koma kaman ba ita ba, ta rame ta fita hayyacinta, babu abinda takeyi sai kuka, tun hawayen na fita suka daina fita sai dai Kawai Ta dinga sakin nishi,  itama Fatima kallo daya zaka yi mata ka gane Tana cikin damuwa, ta rame idanuwanta sun kumbura, amminta tayi forcing dinta taci abinci kadan, bata fita waje saidai tayi alwallah bakin kofar dakinta ta koma ciki, zafin biyu ya zame mata, da zuciya da daya, she hates her life, ta gwammace Habib ya dawo kullum ya nemeta ya fiye mata da rashinshi. Laokacin da abbanta yau dawo yace basu ganshi  ba ta sake shiga sabuwar tashin hankali. Babu abinda mamanmu ke cewa sai
"Inna lillahi wa'ina ilaihi rajiun...." This  only word is what she's repeating.
Abban Fatima kam duk ya fisu wahala Don tunda suka bar gida basu hau abun hawa ba sai tambayan mutane suke in sunganshi amma wasu sai suce sunga wani that fits their discription amma yayi hanyar kaza, sai subi inda aka fada masu, haka da sukayi tafiya suka gaji suka dawo gida.
Chapter 59 · 0% Book details