Sashe 17
Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Cikin farin ciki suka isa unguwar su, kowa gida ya nufa babu tunanin da suke sai Allah ya kaisu gobe su fara aiki, sallama sufwan yayi a Kofar shiga gida Inna dake zaune tsakar gida tana kulla manja ta amsa mashi kaman batason magana, wurin ta ya karaso ya durkusa ya gaidata, amsawa tayi bata daga Kai ba,
"Inna..." Ya kirata
"Naam..." Ta amsa mashi concentrating on what she's doing,
" Inna gobe zamuyi tafiya da alhaji..." Ya fada mata cikin natsuwa, ahankali Ta daga Kai ta kalleshi Sannan tace
"Zuwa Ina?.." Ta tambayeshi Tana gyara Kayan Sanaar ta saboda ya sun she's doing good business a cikn gida da kudin da safwan ya kawo
" Inna Nima ban sani ba..amma aiki zamu fara..." Yafada mata yana durkushe nan kan kafarshi,
"Tou shikenan...amma in kana da sauran kudi ka kawo saboda ban san ranar dawowar ka ba..." Tafada cikin natsuwa babu fada, ahankali ya saka hannu cikin aljihunshi in a fiddo wasu mint din 1k guda talatin making 30k daga cikin sauran na last week da alhaji idris ya basu ya mika mata, tsaya kallon kudin tayi kaman kashi Sannan tace
"Gaskiya wannan yayi kadan,..rai kusan nawa ke da akwai gidan nan?.. Ko ya kudin sanaar kake son in fara tabawa...ka Karo..." Tafada Tana maida mashi na hannunta, hannu ya sake sawa ya Karo 5k ya mika mata, fixgewa tayi Tana cewa
"Lallai Dan nan...Kai dai mugun marowaci zaayi...kudin tinjim a jikinka amma sai na roka ka bani...duk wahalal Dana sha da Kai ka mance...shine zakayi min rowa..." Ahankali ya lumshe idanuwa tare dacewa
"Inna Wallahi ba rowa nake maki ba...kinga sauran kudin" Yafada yana fiddo Wanda basu wushe 8k ba Sannan yace
"Kinga Inna tafiya zamuyi...ban San inda wurin zai kasance ba...shiyasa na adana...amma kiyi hakuri...in sauran kikeso gasu..." Yafada yana mika mata sauran kudin, to he's surprised sai yaga ta amshesu Tana cewa
"Nasan kana da sauran kudi...kawai Raina min hankali zakayi...Kai Wallahi nasan in Kayi aure bazan ci moriyarka ba..." Tafada cikin matsanacin fada, safwan zama yayi yana kallon ta, he can't believe she just collect all he has on him,
"Yanzu Inna bazaki bani komai ba?.." Ya fada gwanin ban tausayi, daga Kai tayi is a watsa mashi harara Sannan tace
"Dalla rufemin baki...nasan kana da sauran kudi da yawa..."
"Wallahi Inna bani da ko sisi..sauransu kenan..." Yafada kaman zaiyi mata kuka, asiyace ta fito daga cikin kitchen tace
"Inna ki bash mana...shifa ya nemo kudin...Don ka kinyi saa yana baki?.." Aikam Bata karasa ba ta dauki shoe dinta ta wulla mata Tana cewa
"Kinci ubanki?.. Dan ubanki kinzo néman wani Abu wajena kiga yanda zan gurguri burouban ki...Dan ubanki in banyi tsaye kanshi ba kina ganin ko na abinci zamu samu?.." Inna ta fada cikin tsananin fada, ahankali safwan ya Mike ya je wajen sister dinshi dake tsaye Tana Shafa inda Inna ta jefa yace
"Ba komai sister..zan samu kudi wajen su habib..." Yafada yana rike shoulder dinta, yarinyar turo baki tayi without saying a word,
"Munafuki..." Inna ta fada Tana kallon shi, ahankali ya dawo ya sake durkusawa gabanta Sannan yace
"Nidai Inna pls inda abinda nayi maki ki fadamin...a da Ina tunanin Don ban kawo komai gida né kike Jin haushi na..amma Yanzu na Lura ba haka bane...Dan Allah Inna ki fadamin laifina da ko sau daya bazaki bude baki kiyi min adua ba..." Wani irin kallon Inna ta watsa mashi Sannan tace
"Lallai ma yaron nan...ni zaka bude baki ka fadawa wannan maganar...ni zaka fadawa ban yu maka adua?... Ni da na durkusa na haifeka kake cewa inayi maka ba daidai ba?.." Da sauri safwan yace
"Inna kiyi hakuri,...ba haka nake nufi ba...naga kullum maman habib cikin yi mashi adua take ko a gaban mu...amma ke ba kiyi min...ko da dagani sai ke ban taba Jin kinyi min adua ba...Ni kuma Inna inason Jin kina yi min adua..." Tsoki Inna taja tace
"In Banda abinda Ai wasu basu da alkunya...in ba haka ba meye na tisa yaro gaba ka nayi mashi adua?.. " safwan kallon ta yayi yana wondering why she's like this yaji Tana cewa
"In da banyi maka adua zaka kawo Yanzu?..ko so kka ince zo nan zanyi maka adua?.." Ahankali safwan ya girgiza Kai Sannan yace
"Kiyi hakuri..." Yafada yana mikewa, banza Inna tayi dashi bata ce komai ba alaman she's still angry with him. Fita yayi daga gidan ya koma dakinshi da Yanzu ya Chanza katifa da curtains, kwanciya yayi yana tunanin rayuwa, he don't know abinda zaiyi Don ya farantawa mahaifiyar shi, komai ya samu jikinshi rawa yaje ya Kai mata amma ko good word bata bashi balle tayi binciken inda yake samo kudi, kullum yana Jin dadin yanda mahaifiyar habib ke maida duk hankalinta kan alamranshi kaman shi kadai ta Haifa, tunda alhaji idris ya fara basu kudi duk sanda ya shiga gidan sai ta kirashi Ta tambayeshi dalilin dayasa ake basu kudi. Amma mom dinshi bata damu ba. He's sure ko yau ya mutu she won't miss him.
Shi kam habib daya fadawa mom dinshi zasuyi tafiya ta rufe Ido tace batasan zancen ba,
"Babu inda zakaje..." Mamanmu tafadawa habib sounding so frank.
"Haba mamanmu...ai ba wani waje zanje ba...aiki zamu fara..ko kina son in cigaba da yawon néman aiki kaman yanda nayi a baya?.." Bai karasa ba ta girgiza mashi Kai tare dacewa
"Sam ba haka bane modibbo...kawai ni banson tafiyar..Sam hankalina bai kwanta da shi ba...gaskiya ko kadan hankalina bai kwanta da aikin ba...Kai ni in son sanuna né kar ka Kara zuwa wajen wannan Mutumin Mai Baku kudi...Sam banaso..." Tafada babu wasa, ajiyan zuciya shi habib ya saki Don shi kanshi bai son zuwa but something still keep pushing him, yasan ba komai ke pushing dinshi ba illah the way he suffered for survival, ko kadan bai son komawa gidan jiya, when no body is willing to help, when they will trek for miles with dusty legs, when they slept with hunger...shi ya Riga ya ga muguntar mutane na rashin taimakon talakawa, he don't want to go back there ever again, shiyasa yake suppressing duk feeling da yake samu game da alhaji idris yake dannewa kaman bai damu ba
"Mamanmu Ai aiki zamuyi...Sannan nay Mai alkwarin bazanyi abinda bakiso ba...kindai San bazamu abinda ya sabawa irin tarbiyar da kika bani ba...bazan taba yin abinda zai munana maki ba..pls mamanmu ki fahimce ni..." Yafada mata kaman zaiyi kuka, ahankali mahaifiyar shi ta girgiza Kai Tana cewa
"Ba haka bane...nidai kawai jikina baiyi min dadi...Wallahi ban taba Jin abinda nakeji kwanan nan ba...inayin adua amma kuma wannan damuwar yaki gushewa...inajin kaman wani Abu zai faruwa ..." Da sauri habib yace
"Mamanmu kina kashe min jiki...in kuma bakinso nayi aiki shikenan...bazan je ba tunda kinson in dinga maula..babu matsala zan dinga samun kudi wajen su safwan da usman..." Yafada yana jingina da bango,
"Aa ba haka bane...ni bazan zama uwa Mai bakin ciki da samuwar danda ta haifa ba...kaje...Allah ya tsare min ka...Allah ya bada saa..." Dan murmushi ya saki Sannan yayi mata kiss a hannu yana cewa
"Mamanmu kenan...har naji sanyi da kika kwantar da hankalinki..." Baki ta tale with out saying a word, da ganin ta she's not happy. Hannu ya saka cikin aljihunshi ya fiddo kudi kaman dubu ashirin yace
"Mamanmu gashi ki ajiye koda zaki bukaci wani Abu..." Da sauri tace
"Aa..ka ajiye su...Kai ma Ai zaka bukaci kudi..kaida bakasan inda zaka ba?.."
"Aa mamanmu nasan bazan rasa komai ba...ki ajiyesu tunda ce mana yayi mu shirya zamuyi tafiya,,bamu San yaushe zamu dawo ba..banason ki nemi komai ke rasa..." Yafada yana sake mika mata kudin,
"Aa modibbo ...ko wata biyu zakayi bazamuyi ra shi ba ...ka bani kudi kwanakin nan da yawa..ka rike su..." Ta fada mashi cikin so da kulawa,
"Aminatu..." Ya Kira sister dinshi dake wanke wanke, da sauri ta taso, kudin ya mika mata Sannan yace
"Aminatu ki ajiye koda mamanmu zata bukaci wani Abu ku saya ciki..kinji kou?.." Ahankali ta mika hannu ta amshi kudin tayi cikin daki dashi, kallon mama shi yayi ya saki murmushi yana yace
"Aminatu Dan Allah ki kula da mamanmu sosai...ki kula daita sosai..." Ya fadawa aminatu dake fitowa daga cikn daki, yar dariya mahaifiyar shi tayi tare dacewa
"Wallahi inda Hali dakaje kauye kayi masu sallama..." Bata karasa ba yace
"Gaskiya mamanmu bazan iya zuwa Kauye yau in dawo yau ba...in na dawo zanje gaidasu...daman na dade banga Fatima ba..." Yafada yana dariya,
"Shikenan nan ..." Ta amsa mashi cike da Jin dadi, cikin ranta Tana aduar Allah ya tsare mata danta, ita dai haka take, she always pray for her children, dukda basu da kudi they're her number one priority. We have different variety of parents, wasu kawai sun haifi yara né basu damu da abinda ya shafesu ba sai in abun yayi tsanani, wasu suna sane da duk moves da yaransu sukayi, they study them and know their secrets, haka mahaifiyar habib take she's the exact opposite of mahaifiyar safwan.
Shi kam usman daya fadawa iyayen shi gobe zasu tafi su fara aiki ba karamin farin ciki sukayi ba, suma dai bawani bincike garesu kan yaron su ba, kawai they're happy then son is progressing.
"Inna..." Ya kirata
"Naam..." Ta amsa mashi concentrating on what she's doing,
" Inna gobe zamuyi tafiya da alhaji..." Ya fada mata cikin natsuwa, ahankali Ta daga Kai ta kalleshi Sannan tace
"Zuwa Ina?.." Ta tambayeshi Tana gyara Kayan Sanaar ta saboda ya sun she's doing good business a cikn gida da kudin da safwan ya kawo
" Inna Nima ban sani ba..amma aiki zamu fara..." Yafada mata yana durkushe nan kan kafarshi,
"Tou shikenan...amma in kana da sauran kudi ka kawo saboda ban san ranar dawowar ka ba..." Tafada cikin natsuwa babu fada, ahankali ya saka hannu cikin aljihunshi in a fiddo wasu mint din 1k guda talatin making 30k daga cikin sauran na last week da alhaji idris ya basu ya mika mata, tsaya kallon kudin tayi kaman kashi Sannan tace
"Gaskiya wannan yayi kadan,..rai kusan nawa ke da akwai gidan nan?.. Ko ya kudin sanaar kake son in fara tabawa...ka Karo..." Tafada Tana maida mashi na hannunta, hannu ya sake sawa ya Karo 5k ya mika mata, fixgewa tayi Tana cewa
"Lallai Dan nan...Kai dai mugun marowaci zaayi...kudin tinjim a jikinka amma sai na roka ka bani...duk wahalal Dana sha da Kai ka mance...shine zakayi min rowa..." Ahankali ya lumshe idanuwa tare dacewa
"Inna Wallahi ba rowa nake maki ba...kinga sauran kudin" Yafada yana fiddo Wanda basu wushe 8k ba Sannan yace
"Kinga Inna tafiya zamuyi...ban San inda wurin zai kasance ba...shiyasa na adana...amma kiyi hakuri...in sauran kikeso gasu..." Yafada yana mika mata sauran kudin, to he's surprised sai yaga ta amshesu Tana cewa
"Nasan kana da sauran kudi...kawai Raina min hankali zakayi...Kai Wallahi nasan in Kayi aure bazan ci moriyarka ba..." Tafada cikin matsanacin fada, safwan zama yayi yana kallon ta, he can't believe she just collect all he has on him,
"Yanzu Inna bazaki bani komai ba?.." Ya fada gwanin ban tausayi, daga Kai tayi is a watsa mashi harara Sannan tace
"Dalla rufemin baki...nasan kana da sauran kudi da yawa..."
"Wallahi Inna bani da ko sisi..sauransu kenan..." Yafada kaman zaiyi mata kuka, asiyace ta fito daga cikin kitchen tace
"Inna ki bash mana...shifa ya nemo kudin...Don ka kinyi saa yana baki?.." Aikam Bata karasa ba ta dauki shoe dinta ta wulla mata Tana cewa
"Kinci ubanki?.. Dan ubanki kinzo néman wani Abu wajena kiga yanda zan gurguri burouban ki...Dan ubanki in banyi tsaye kanshi ba kina ganin ko na abinci zamu samu?.." Inna ta fada cikin tsananin fada, ahankali safwan ya Mike ya je wajen sister dinshi dake tsaye Tana Shafa inda Inna ta jefa yace
"Ba komai sister..zan samu kudi wajen su habib..." Yafada yana rike shoulder dinta, yarinyar turo baki tayi without saying a word,
"Munafuki..." Inna ta fada Tana kallon shi, ahankali ya dawo ya sake durkusawa gabanta Sannan yace
"Nidai Inna pls inda abinda nayi maki ki fadamin...a da Ina tunanin Don ban kawo komai gida né kike Jin haushi na..amma Yanzu na Lura ba haka bane...Dan Allah Inna ki fadamin laifina da ko sau daya bazaki bude baki kiyi min adua ba..." Wani irin kallon Inna ta watsa mashi Sannan tace
"Lallai ma yaron nan...ni zaka bude baki ka fadawa wannan maganar...ni zaka fadawa ban yu maka adua?... Ni da na durkusa na haifeka kake cewa inayi maka ba daidai ba?.." Da sauri safwan yace
"Inna kiyi hakuri,...ba haka nake nufi ba...naga kullum maman habib cikin yi mashi adua take ko a gaban mu...amma ke ba kiyi min...ko da dagani sai ke ban taba Jin kinyi min adua ba...Ni kuma Inna inason Jin kina yi min adua..." Tsoki Inna taja tace
"In Banda abinda Ai wasu basu da alkunya...in ba haka ba meye na tisa yaro gaba ka nayi mashi adua?.. " safwan kallon ta yayi yana wondering why she's like this yaji Tana cewa
"In da banyi maka adua zaka kawo Yanzu?..ko so kka ince zo nan zanyi maka adua?.." Ahankali safwan ya girgiza Kai Sannan yace
"Kiyi hakuri..." Yafada yana mikewa, banza Inna tayi dashi bata ce komai ba alaman she's still angry with him. Fita yayi daga gidan ya koma dakinshi da Yanzu ya Chanza katifa da curtains, kwanciya yayi yana tunanin rayuwa, he don't know abinda zaiyi Don ya farantawa mahaifiyar shi, komai ya samu jikinshi rawa yaje ya Kai mata amma ko good word bata bashi balle tayi binciken inda yake samo kudi, kullum yana Jin dadin yanda mahaifiyar habib ke maida duk hankalinta kan alamranshi kaman shi kadai ta Haifa, tunda alhaji idris ya fara basu kudi duk sanda ya shiga gidan sai ta kirashi Ta tambayeshi dalilin dayasa ake basu kudi. Amma mom dinshi bata damu ba. He's sure ko yau ya mutu she won't miss him.
Shi kam habib daya fadawa mom dinshi zasuyi tafiya ta rufe Ido tace batasan zancen ba,
"Babu inda zakaje..." Mamanmu tafadawa habib sounding so frank.
"Haba mamanmu...ai ba wani waje zanje ba...aiki zamu fara..ko kina son in cigaba da yawon néman aiki kaman yanda nayi a baya?.." Bai karasa ba ta girgiza mashi Kai tare dacewa
"Sam ba haka bane modibbo...kawai ni banson tafiyar..Sam hankalina bai kwanta da shi ba...gaskiya ko kadan hankalina bai kwanta da aikin ba...Kai ni in son sanuna né kar ka Kara zuwa wajen wannan Mutumin Mai Baku kudi...Sam banaso..." Tafada babu wasa, ajiyan zuciya shi habib ya saki Don shi kanshi bai son zuwa but something still keep pushing him, yasan ba komai ke pushing dinshi ba illah the way he suffered for survival, ko kadan bai son komawa gidan jiya, when no body is willing to help, when they will trek for miles with dusty legs, when they slept with hunger...shi ya Riga ya ga muguntar mutane na rashin taimakon talakawa, he don't want to go back there ever again, shiyasa yake suppressing duk feeling da yake samu game da alhaji idris yake dannewa kaman bai damu ba
"Mamanmu Ai aiki zamuyi...Sannan nay Mai alkwarin bazanyi abinda bakiso ba...kindai San bazamu abinda ya sabawa irin tarbiyar da kika bani ba...bazan taba yin abinda zai munana maki ba..pls mamanmu ki fahimce ni..." Yafada mata kaman zaiyi kuka, ahankali mahaifiyar shi ta girgiza Kai Tana cewa
"Ba haka bane...nidai kawai jikina baiyi min dadi...Wallahi ban taba Jin abinda nakeji kwanan nan ba...inayin adua amma kuma wannan damuwar yaki gushewa...inajin kaman wani Abu zai faruwa ..." Da sauri habib yace
"Mamanmu kina kashe min jiki...in kuma bakinso nayi aiki shikenan...bazan je ba tunda kinson in dinga maula..babu matsala zan dinga samun kudi wajen su safwan da usman..." Yafada yana jingina da bango,
"Aa ba haka bane...ni bazan zama uwa Mai bakin ciki da samuwar danda ta haifa ba...kaje...Allah ya tsare min ka...Allah ya bada saa..." Dan murmushi ya saki Sannan yayi mata kiss a hannu yana cewa
"Mamanmu kenan...har naji sanyi da kika kwantar da hankalinki..." Baki ta tale with out saying a word, da ganin ta she's not happy. Hannu ya saka cikin aljihunshi ya fiddo kudi kaman dubu ashirin yace
"Mamanmu gashi ki ajiye koda zaki bukaci wani Abu..." Da sauri tace
"Aa..ka ajiye su...Kai ma Ai zaka bukaci kudi..kaida bakasan inda zaka ba?.."
"Aa mamanmu nasan bazan rasa komai ba...ki ajiyesu tunda ce mana yayi mu shirya zamuyi tafiya,,bamu San yaushe zamu dawo ba..banason ki nemi komai ke rasa..." Yafada yana sake mika mata kudin,
"Aa modibbo ...ko wata biyu zakayi bazamuyi ra shi ba ...ka bani kudi kwanakin nan da yawa..ka rike su..." Ta fada mashi cikin so da kulawa,
"Aminatu..." Ya Kira sister dinshi dake wanke wanke, da sauri ta taso, kudin ya mika mata Sannan yace
"Aminatu ki ajiye koda mamanmu zata bukaci wani Abu ku saya ciki..kinji kou?.." Ahankali ta mika hannu ta amshi kudin tayi cikin daki dashi, kallon mama shi yayi ya saki murmushi yana yace
"Aminatu Dan Allah ki kula da mamanmu sosai...ki kula daita sosai..." Ya fadawa aminatu dake fitowa daga cikn daki, yar dariya mahaifiyar shi tayi tare dacewa
"Wallahi inda Hali dakaje kauye kayi masu sallama..." Bata karasa ba yace
"Gaskiya mamanmu bazan iya zuwa Kauye yau in dawo yau ba...in na dawo zanje gaidasu...daman na dade banga Fatima ba..." Yafada yana dariya,
"Shikenan nan ..." Ta amsa mashi cike da Jin dadi, cikin ranta Tana aduar Allah ya tsare mata danta, ita dai haka take, she always pray for her children, dukda basu da kudi they're her number one priority. We have different variety of parents, wasu kawai sun haifi yara né basu damu da abinda ya shafesu ba sai in abun yayi tsanani, wasu suna sane da duk moves da yaransu sukayi, they study them and know their secrets, haka mahaifiyar habib take she's the exact opposite of mahaifiyar safwan.
Shi kam usman daya fadawa iyayen shi gobe zasu tafi su fara aiki ba karamin farin ciki sukayi ba, suma dai bawani bincike garesu kan yaron su ba, kawai they're happy then son is progressing.