Sashe 32
Sirrin Wasu Gayun Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Habib né zaune gaban kawunshi yana cewa
"Kawu Dan Allah Ina néman inda ake saida Kayan abinci..." Bai karasa ba kawunshi yace
"Ai Ina da hatsi da masara a rumbu...kawai abinda zaku bukata sai yan shinkafa da sauran yan Kayan da ba'a rasa ba..." Abban Fatima ya amsa mashi, idanuwa Habib ya lumshe yana sakin ajiyan zuciya, he feels so relaxed saboda yasan kawunshi bazai bar mamanmu ta wulakanta ba, hannu ya saka cikin aljihunshi ya dauko 5k ya bashi, surprise look kawun yayi mashi Sannan yace
"Wannan na meye?.." Ya tambayeshi
"Ai kawu kyauta ce daga gareni...kawai ka amsa .." Ahankali kawun ya girgiza Kai yana cewa
"Ka ajiye duk abinda kake dashi,,,nasan Baka da karfin noma..Don haka in lokacin noma yazo sai Kayi da kudin ka..." Kawunshi ya fada mashi, ahankali habib ya Kama hannunshi ya Dora kudin
"Kawu ka rike wannan...ai in Allah ya amince in lokacin yazo bazai gagaremu ba..." Yafa mashi cikin natsuwa, abban Fatima kurawa Carbon copy din elder brother dinshi yayi yace
"Allah ya saka da alkhairi ya tsareka...nagode..." Yafada mashi yana tura kudin a aljihunshi,
"Haba kawu..Don Allah bai kawo aiki bane ba...inda Ina da aiki Ai nauyn ka rataya zaiyi a Kaina..." Habib ya fada cikin sanyinmurya,
"Ai nauyina bazai rataya a kanka ba.,tunda kaima iyali zakayi..wai bari in tambayeka...anyi maka baiko da kowa a birni?.." Ya tambayeshi, sadda Kai kasa habib yayi Sannan ya girgiza Kai,
"Tou nan mu bamu Bari matasan mu su zauna haka nan...Don haka sai ka fara néman yarinyar da zaka aura a garin nan...in Allah ya yarda bazai gageremu ba..." Ya fada mashi, murmushi kawai habib yayi thinking inama he has long way to go da babu abinda zai hanashi auran Fatima his cousin sister, amma Yanzu it's to late for him, tunawa yayi da life ambition dinshi tare da su safwan, they all wanted to make it, suna ganin in har Allah yasa suka gama karatu lafiya Allah zai dubi alamransu ya basu aiki Mai kyau amma aa, Allan's way is always different from man's way,
"naji kayi shuru..Kodai duk garin nan babu wacce tayi maka?.." Da Sauri habib yace
"Aa kawu..kawai Ina tunanin me zan bawa mata tunda bani da aikin yi..." Bai karasa ba kawunshi yace
"Ai indai nan kake abinda zaka bawa mata bazai gagareka ba, sai dai in halin yan binni na kar ya zakayi amma mu nan abinci ba matsalar mu bane...kawai indai da gaske kake nan zaka zauna damu dole ka nemo mata Kayi aure..." Kawunshi ya fada mashi, shuru yayi wani Abu nayi mashi yawo a Kai, kawai he's thinking what if he could get married before ya mutu, yasan it takes only one sex to have a baby, what if he's lucky ya sa matarshi ciki kafin ya mutu, at least he will have a linage,
"Ai kawu ko yau Allah yasa na samu wacce nake so zan aura...sai dai bani da kudi kuma da wuya su yarda su bani yar su tunda bani da komai..." Bai karasa ba kawunshi ya saki dariya yana cewa
"Jairi...tou ka kwantar da hankalinka..mu nan ba sai Mai kudi ake bawa yarinya ba..kawai munfi duba asalin mutum, inda mutum Mai asaline shikenan ..." Da sauri habi yace
"Kawu ko nan da sati guda nakeso zaayi auren?..'" Ya tambayeshi gabanshi yana faduwa all he wants to hear is yes,
"Eh mana..indai an San asalinka ko yau kace kanason yarinya Baka zaayi iyakan ba Lallai ayi mata abubuwa kaman yanda ya Kama ba..." kawunshi ya fada mashi, ajiyan zuciya habib ya saki yana cewa
"Tou kawu misali in inason auren Ina zan ajiyeta tunda bani da gida?.." Ya tambayeshi sounding so anxious, yar dariya kawunshi yayi before saying
"Ga dakuna nan har guda biyu Wanda babu kowa a gidan gwaggo?..ai sai a gyara maku...ni burina a Yanzu shine kayi aure..." Kawunshi Yafada sounding so friendly Don yanda ya natsu yana hira dashi tamkar wasu friends, ajiyan zuciya habib ya saki Sannan yace
"kawu..." Ya Kira shi voice dinshi na cracking,
"Naam modibbo,..." Ya amsa mashi cikin natsuwa
"Indai zaayi mini aure nan da sati daya na amince..." Yafada kan shi kasa, dariya shakiyanshi abban Fatima yayi Sannan yace
"Alhamdulillah...amma meyasa kakeso nan da sati daya?.." Ya tambayeshi, an Shafa bayan Kai habib yayi not knowing what to say, kawai sai abban Fatima yace
"Na gane...a matse kake kou?.." Yafada mashi yana dariya, da sauri habib ya rufe face dinshi yana cewa
"Aa kawu..kawai dai.." Bai karasa ba yace
"naji ba sai ka fadamin ba..Yanzu gaya mun...wa kakeso a wannan kauyen tamu?.." Ya tambayeshi,
"Ai kawu ban San kowa ba...sai..." Sai kuma yayi shuru,
"sai wa?.." Kawunshi ya tambayeshi,
"Kawai dai kawu a bar maganar..."
"Aa bazaa Bari ba...kawai ka fada..ko yar sarkin garin nan ce sai naje na nema maka aurenta..." Ya fada mashi with confidence,
"Hmmm kawu Ai ba sai an je wani wajen ba..." Yafada mashi trying to make him understand amma the dullard man bai gane ba,
"Abin dai ya zama shiririta...in ba'a je waje ba Ina zaa samo maka matar aure?.."
"Ai kawu...ni kawai..." Sai kuma yayi shuru because it feels so heavy,
"Kawai me..Dan Allah kayi magana kaman namiji mana..sai magana kake kaman yanmatan amarya..."
"Fatima..." Habib ya katseshi dashi kanshi kasa,abban Fatima Jin ya ambaci Fatima yasa yayi kasake kaman Wanda ruwa ya cinye, sai chan yace
"Amma Kai sakarene Wallahi..." Habib lumshe idanuwa yayi cikin ranshi yana tunanin Allah bai yarda ba kenan
"Yanzu Fatima ka tsaya yiwa kame kame?.. Kai da yaruwarka?..." Ajiyan zuciya habib ya saki yana dafa chest dinshi,
"Ai auren Fatima saidai Kai ka Hana wani amma ba daina Hana ka ba...Maza tashi kaje ka fadawa mahaifiyar ka yanda mukayi da Kai..ni kuma zan je wajen Mai unguwa mug magana..." Bai karasa ba Habib ya Mike jikinshi na rawa, da sauri a zagaya ya shiga cikin gida, gani yayi babu mamanmu cikin compound sai ya bita har daki, yana shiga ciki ya fada jikinta yana dariya sounding so happy, tureshi mamanmu tayi sai yayi saurin rufe face dinshi kaman mace,
"Ikon Allah...Kai kuma meye haka .." Ta tambayeshi Tana kallon yanda duk ya rufe face dinshi ruf,
"Mamanmu albishirinki..." Yafada still not opening he's face, kallon shi tayi from head to toe tace
"Goro..." Ta amsa mashi duk hankalinta kanshi, Dan bude idanuwa yayi yaga she's looking at him
"Tou mamanmu ki bar kallo na mana..." Ya fada mata yana turo mata baki, sauke idanuwa tayi tace
"Na daina kallonka..." Ta fada mashi kanta kasa,
"Kawu yace...yace...hujmmm.." Yafada Sai kuma ya kasa magana, yanda yake behaving kana iya rantsewa bai taba Shan inuwar ceiling na university ba but he's doing it purposely to please he's mother, yasan Abunda take so, Tana son kunya sosai,
"Dan Allah modibbo me kawu ya fada maka?.." Ta tambayeshi
"Cewa yayi hummmm...yace zaiyi..." Sai kuma yayi shuru, baki mamanmu ta tabe ta juya ta kwanta Tana cewa
"In ka gama hmmmm ka fadamin..." Tafada mashi atakaice,
"Mamanmu yace ..zaiyi mun aure nan da sati daya..." Yafada idanuwanshi duk waje waiting for her reaction, da sauri ta Mike zaune Tana cewa
"Da gaske kake?.." Tafada sounding so happy for her son Don Tana daga cikin iyaye masu shege so suga jikokinsu,
"Eh mamanmu...yace ya bani Fatima...."yafada looking at her face,
"Alhamdulillah...gurina zai cika...Allah nagode maka...Ashe dawowar mu kauye alkhairi né...Allah nagode maka..." Tafada cikn excitement, da sauri ta Mike Ta nufi inda ta boye kudin da ya bata ta daukosu ta mika mashi Tana cewa
"Modibbo gasu ka rike..."
"Aa mamanmu..kawai bani Dari da hamsin ka rike sauran...." Ya fada mata,
"aa ka rike rabi..." Bai Kara yi mata gardama ba ya amshi bundle din 1k guda biyu.
"Mamanmu yace zaa gyara wancan dakuna..." Yafada yana nunasu ta window,
"Kaidai ga kudi hannunka..kayi duk abinda ya kamata.." Mikewa tayi ta bar dakin zuwa dakin gwaggo Don fada mata abinda ake ciki, Tana zuwa ta zayyana mata komai sai taohuwa ta kama guda saboda farin ciki.
"Kawu Dan Allah Ina néman inda ake saida Kayan abinci..." Bai karasa ba kawunshi yace
"Ai Ina da hatsi da masara a rumbu...kawai abinda zaku bukata sai yan shinkafa da sauran yan Kayan da ba'a rasa ba..." Abban Fatima ya amsa mashi, idanuwa Habib ya lumshe yana sakin ajiyan zuciya, he feels so relaxed saboda yasan kawunshi bazai bar mamanmu ta wulakanta ba, hannu ya saka cikin aljihunshi ya dauko 5k ya bashi, surprise look kawun yayi mashi Sannan yace
"Wannan na meye?.." Ya tambayeshi
"Ai kawu kyauta ce daga gareni...kawai ka amsa .." Ahankali kawun ya girgiza Kai yana cewa
"Ka ajiye duk abinda kake dashi,,,nasan Baka da karfin noma..Don haka in lokacin noma yazo sai Kayi da kudin ka..." Kawunshi ya fada mashi, ahankali habib ya Kama hannunshi ya Dora kudin
"Kawu ka rike wannan...ai in Allah ya amince in lokacin yazo bazai gagaremu ba..." Yafa mashi cikin natsuwa, abban Fatima kurawa Carbon copy din elder brother dinshi yayi yace
"Allah ya saka da alkhairi ya tsareka...nagode..." Yafada mashi yana tura kudin a aljihunshi,
"Haba kawu..Don Allah bai kawo aiki bane ba...inda Ina da aiki Ai nauyn ka rataya zaiyi a Kaina..." Habib ya fada cikin sanyinmurya,
"Ai nauyina bazai rataya a kanka ba.,tunda kaima iyali zakayi..wai bari in tambayeka...anyi maka baiko da kowa a birni?.." Ya tambayeshi, sadda Kai kasa habib yayi Sannan ya girgiza Kai,
"Tou nan mu bamu Bari matasan mu su zauna haka nan...Don haka sai ka fara néman yarinyar da zaka aura a garin nan...in Allah ya yarda bazai gageremu ba..." Ya fada mashi, murmushi kawai habib yayi thinking inama he has long way to go da babu abinda zai hanashi auran Fatima his cousin sister, amma Yanzu it's to late for him, tunawa yayi da life ambition dinshi tare da su safwan, they all wanted to make it, suna ganin in har Allah yasa suka gama karatu lafiya Allah zai dubi alamransu ya basu aiki Mai kyau amma aa, Allan's way is always different from man's way,
"naji kayi shuru..Kodai duk garin nan babu wacce tayi maka?.." Da Sauri habib yace
"Aa kawu..kawai Ina tunanin me zan bawa mata tunda bani da aikin yi..." Bai karasa ba kawunshi yace
"Ai indai nan kake abinda zaka bawa mata bazai gagareka ba, sai dai in halin yan binni na kar ya zakayi amma mu nan abinci ba matsalar mu bane...kawai indai da gaske kake nan zaka zauna damu dole ka nemo mata Kayi aure..." Kawunshi ya fada mashi, shuru yayi wani Abu nayi mashi yawo a Kai, kawai he's thinking what if he could get married before ya mutu, yasan it takes only one sex to have a baby, what if he's lucky ya sa matarshi ciki kafin ya mutu, at least he will have a linage,
"Ai kawu ko yau Allah yasa na samu wacce nake so zan aura...sai dai bani da kudi kuma da wuya su yarda su bani yar su tunda bani da komai..." Bai karasa ba kawunshi ya saki dariya yana cewa
"Jairi...tou ka kwantar da hankalinka..mu nan ba sai Mai kudi ake bawa yarinya ba..kawai munfi duba asalin mutum, inda mutum Mai asaline shikenan ..." Da sauri habi yace
"Kawu ko nan da sati guda nakeso zaayi auren?..'" Ya tambayeshi gabanshi yana faduwa all he wants to hear is yes,
"Eh mana..indai an San asalinka ko yau kace kanason yarinya Baka zaayi iyakan ba Lallai ayi mata abubuwa kaman yanda ya Kama ba..." kawunshi ya fada mashi, ajiyan zuciya habib ya saki yana cewa
"Tou kawu misali in inason auren Ina zan ajiyeta tunda bani da gida?.." Ya tambayeshi sounding so anxious, yar dariya kawunshi yayi before saying
"Ga dakuna nan har guda biyu Wanda babu kowa a gidan gwaggo?..ai sai a gyara maku...ni burina a Yanzu shine kayi aure..." Kawunshi Yafada sounding so friendly Don yanda ya natsu yana hira dashi tamkar wasu friends, ajiyan zuciya habib ya saki Sannan yace
"kawu..." Ya Kira shi voice dinshi na cracking,
"Naam modibbo,..." Ya amsa mashi cikin natsuwa
"Indai zaayi mini aure nan da sati daya na amince..." Yafada kan shi kasa, dariya shakiyanshi abban Fatima yayi Sannan yace
"Alhamdulillah...amma meyasa kakeso nan da sati daya?.." Ya tambayeshi, an Shafa bayan Kai habib yayi not knowing what to say, kawai sai abban Fatima yace
"Na gane...a matse kake kou?.." Yafada mashi yana dariya, da sauri habib ya rufe face dinshi yana cewa
"Aa kawu..kawai dai.." Bai karasa ba yace
"naji ba sai ka fadamin ba..Yanzu gaya mun...wa kakeso a wannan kauyen tamu?.." Ya tambayeshi,
"Ai kawu ban San kowa ba...sai..." Sai kuma yayi shuru,
"sai wa?.." Kawunshi ya tambayeshi,
"Kawai dai kawu a bar maganar..."
"Aa bazaa Bari ba...kawai ka fada..ko yar sarkin garin nan ce sai naje na nema maka aurenta..." Ya fada mashi with confidence,
"Hmmm kawu Ai ba sai an je wani wajen ba..." Yafada mashi trying to make him understand amma the dullard man bai gane ba,
"Abin dai ya zama shiririta...in ba'a je waje ba Ina zaa samo maka matar aure?.."
"Ai kawu...ni kawai..." Sai kuma yayi shuru because it feels so heavy,
"Kawai me..Dan Allah kayi magana kaman namiji mana..sai magana kake kaman yanmatan amarya..."
"Fatima..." Habib ya katseshi dashi kanshi kasa,abban Fatima Jin ya ambaci Fatima yasa yayi kasake kaman Wanda ruwa ya cinye, sai chan yace
"Amma Kai sakarene Wallahi..." Habib lumshe idanuwa yayi cikin ranshi yana tunanin Allah bai yarda ba kenan
"Yanzu Fatima ka tsaya yiwa kame kame?.. Kai da yaruwarka?..." Ajiyan zuciya habib ya saki yana dafa chest dinshi,
"Ai auren Fatima saidai Kai ka Hana wani amma ba daina Hana ka ba...Maza tashi kaje ka fadawa mahaifiyar ka yanda mukayi da Kai..ni kuma zan je wajen Mai unguwa mug magana..." Bai karasa ba Habib ya Mike jikinshi na rawa, da sauri a zagaya ya shiga cikin gida, gani yayi babu mamanmu cikin compound sai ya bita har daki, yana shiga ciki ya fada jikinta yana dariya sounding so happy, tureshi mamanmu tayi sai yayi saurin rufe face dinshi kaman mace,
"Ikon Allah...Kai kuma meye haka .." Ta tambayeshi Tana kallon yanda duk ya rufe face dinshi ruf,
"Mamanmu albishirinki..." Yafada still not opening he's face, kallon shi tayi from head to toe tace
"Goro..." Ta amsa mashi duk hankalinta kanshi, Dan bude idanuwa yayi yaga she's looking at him
"Tou mamanmu ki bar kallo na mana..." Ya fada mata yana turo mata baki, sauke idanuwa tayi tace
"Na daina kallonka..." Ta fada mashi kanta kasa,
"Kawu yace...yace...hujmmm.." Yafada Sai kuma ya kasa magana, yanda yake behaving kana iya rantsewa bai taba Shan inuwar ceiling na university ba but he's doing it purposely to please he's mother, yasan Abunda take so, Tana son kunya sosai,
"Dan Allah modibbo me kawu ya fada maka?.." Ta tambayeshi
"Cewa yayi hummmm...yace zaiyi..." Sai kuma yayi shuru, baki mamanmu ta tabe ta juya ta kwanta Tana cewa
"In ka gama hmmmm ka fadamin..." Tafada mashi atakaice,
"Mamanmu yace ..zaiyi mun aure nan da sati daya..." Yafada idanuwanshi duk waje waiting for her reaction, da sauri ta Mike zaune Tana cewa
"Da gaske kake?.." Tafada sounding so happy for her son Don Tana daga cikin iyaye masu shege so suga jikokinsu,
"Eh mamanmu...yace ya bani Fatima...."yafada looking at her face,
"Alhamdulillah...gurina zai cika...Allah nagode maka...Ashe dawowar mu kauye alkhairi né...Allah nagode maka..." Tafada cikn excitement, da sauri ta Mike Ta nufi inda ta boye kudin da ya bata ta daukosu ta mika mashi Tana cewa
"Modibbo gasu ka rike..."
"Aa mamanmu..kawai bani Dari da hamsin ka rike sauran...." Ya fada mata,
"aa ka rike rabi..." Bai Kara yi mata gardama ba ya amshi bundle din 1k guda biyu.
"Mamanmu yace zaa gyara wancan dakuna..." Yafada yana nunasu ta window,
"Kaidai ga kudi hannunka..kayi duk abinda ya kamata.." Mikewa tayi ta bar dakin zuwa dakin gwaggo Don fada mata abinda ake ciki, Tana zuwa ta zayyana mata komai sai taohuwa ta kama guda saboda farin ciki.