Sashe 81
Iya Ruwa Fidda Kai Part Complete Hausa Novel · about 8 min read
 Juyawar ta ke da wuya taji ƙarar wayar ta sai ta fara laluɓo wayar har da ta kai hannun ta kan wayar ba tare da ta duba sunan ba ta ɗauka haɗe da karawa a kunnen ta ta kwanto ta gefen da ta ɗauko wayar idanun ta rufe da ragowar magagin bacci cikin muryar ta ta ce
 "Hellooo"..haka ta ja kalmar wanda ya saka Umma kallon aminiyar ta Hajiya Madina sai suka ɗan yi murmushi dan dama sai da Ammi ta hana ta kiran ta ce da ita maybe fah basu tashi ba amma Umma ta ce ita kam tana jin yin waya da su..
 Jin ba'a ce komai ba sai ta kuma maimaita kalmar
 "Hello"sai a wannan karon ne aka amsa
 "Goodmorning Mrs Zaid Maher"muryar da ta ji ne haɗe da sunan da aka kura ta da shi ga kuma ƙamshin da ta ji su suka haɗu suka saka ta warewa da kyau ta tashi a birkice tana zazzaro idanu waje cikin rikiɗewa ai a sittin ta ce
 "Umma please can i call you back in the next 15minutes"??tayi tambayar gaban ta na faɗi sai Umma ta ce mata
 "Yeah...sure...why not...just..just take your time okey baby bye"wani irin ajiyar zuciya ta sauke idanun ta na daɗa buɗuwa da kyau kan ta na sara mata kamar ta kwana biyu tana rashin lafiya.
 Dafe kanta tayi ta zauna kam gadon tana son tuno abin da ya faru jiya..
Iya abin da take iya tunawa shine jiya sun yi sai da safe ita da Zaid kuma distance dake tsakanin su da ɗan tazara tana kwance ne shi kuma daga bakin ƙifar ya sallame ta but how come take jin ƙamshin turaren sa a saman gadon ta gashi nan dai babu alamun mutum ya shigo dan gadon is neat babu wani canji daga yadda yake..
Ganin zata wahal da kan ta garin nemo amsar da bata san inda zata samo shi ba ya sa ta tashi ta nufi hanyar bayi dan gyara kanta.
 Wanka tayi ta gyara jikin ta sannan ta fito ta buɗe closet na kayan ta duk ta ma rasa abin sakawa sai kawai ta ɗau wata bum short da one single hand shimi ta saka ko bra bata saka ba da ta gama saka kayan sai ta ɗauko wata doguwar riga mai hula orange colour blended with red touches ta saka ya kuwa sauko mata har ƙasa sai ta nemi room slippers ta saka kasancewar babi inda zasu tafi ranar dan next checkup nasa sai washegari zaman gida zasu yi a yau..
Â
 Turare kala kala ta feshe jikin ta da shi sanna ta ɗau wayar ta tayi dialing digits na Umman ta,tana tafe da wayar a hannun ta har ta iso falon ta nemi wuri ta zauna haɗe da ɗauko remote ta ƙunna tv,tana ƙunna tv Umma na ɗaga wayar sai ta riga ta yin magana ta hanyar ce mata
 "Umma na ina kwana"dariyar manya Hajiya Zeenat tayi kafin ta ce
 "Bilkisu kenan shikenan cikin waɗanda zaki manta har da ni a ciki baby?,,ki ce kawai in kama baby Zara dan ina ganin in kuka yi naku ƴaƴan hana su zuwa wun mu zaku yi tunda gashi tun yanzu kun manta mu"murmushi tayi kaɗan kafin ta ce
"Umma ni na isa,,wallahi ba haka bane Umma kin ga jiya gabaɗaya ban yi baccin daɗi ba rashin lafiya duk ya saka ni gaba dama kwanannan kawai managing kai na nake yi dan bana so Zaid ya zama demoralize saboda ni but am really sick please Umma ki min haƙuri inshaAllah hakan ba zai kuma faruwa ba kin ji"?tun da ta fara wannan maganar babu gaɓar da ya taɓa Umma sai inda Bilkisu ke faɗin"jiya bata yi baccin daɗi ba kuma ganaɗaya satin managing kan ta take yi" what does that implies?
 Cikin jan wani irin ƙara Umma ta ce
"Baby you pregnant"tari Bilkisu ta shiga yi har tana wani shiÉ—ewa tsabar mamakin abin da Umma ta faÉ—i kuma ya zo mata ne kai tsaye daga sama.
 Sorry Umman ta shiga yi mata sai Bilkisun ta tari numfashin ta ta hanyar ce mata
 "Umma is not what you think,,ban da lafiya ne saboda monthly cycle ɗi na was about coming ne and jiya da na ce maki ban yi baccin daɗi ba,cramps nake ta experiencing a bacci na shi nake nufi ba abin da kike tunani bane"sai kuma anmashuwar fuskokin su ya kau Hajiya Zeenat ta kalli Hajiya Madina suka girgiza kai su duk tunanin su ko sun kusa zama grannies ne especially Ammi da yanzu ta ɗora buri akan babban ɗan ta Zaid tana bala'in son samin jika daga gare sa time is flying any moment za'a wayi gari babu su and she can't help her self but say it out to her friend wato Hajiya Zeenat and she made her a promise that inshaAllah ba zasu bar duniyar ba ba tare da sun ga jikokin su ba waɗannan kalamai kaɗai ke kwantar mata da hankali..
 "Kina nufin har yanzu baki fara jin alamomin masu ciki ba baby"?da mamaki ta ce
 "Strange Umma,,why are you asking me such question"??kamar jirar ta Umman take ta ce
 "Saboda na matsu in sami jika why are you people delaying it"??ya salam su kam Allah ya albarkace su da iyaye sai ta ce
 "Umma in dai har irin tambayar da zaki na yi min kenan toh i wi stop picking your calls i promise you"babu alamar wasa a muryar ta sai suka kuma kallon juna suka girgiza kai sai Hajiya Zeenat ta ce
 "Fine na daina kuma ba zan sake ba but ina dai fata baby ba planning kuke yi b?dan Allah kar ku bi hanyar yaran zamanin nan masu cewa sai sun gama enjoying honeymoon kafin suyi conceiving please kar ku mana haka mu muna buƙatar jikoki as soon as possible"shiru Bilkisun tayi tana sauraron mahaifiyar tata cikin rashin sanin abin da zata ce da ita dan abin nasu ya fara takura mata 2 days back Ammi ta yi nata part ɗin and now,,her mom is portraying her own pattern..
 "Oh ya Allah Umma,dan Allah ki daina ke da Ammi have to stop all these things you are doing,seriously kuna takura ni i can't please,,,sai anjima i will call you when the need arises"ɗiff ta kashe wayar ta ajiye saman kujerar haɗe da kwantar da kanta saman pillow dake bayan kujerar,shiru tayi tana tunani..
 She was lost in her thinking har ya fito bata lura ba tana kan tunanin abubuwan da ke faruwa da ita a ƴan kwanakin nan ga matsananncin son Zaid da ke juya ta ga asassawar iyayen su da wanne zata ji..
 Ya kai minti ɗaya tsaye kan ta bata sani ba shi kuma a nasa tunanin gani yake kamar she is still in pains shi yasa take zaune haka..
 Zama yayi a same chair da take zaune ya kai hannu ya taɓa gefen wuyar ta sai ta buɗe idanun ta a ɗan birkice sai ta ga shine hakan ya janyo mata baƙuwar yanayi tun ma bai tambaye ta ba kenan ina ga in ya tambayi health ɗin ta.
"Good morning"da É—an murmushi ta ce
 "Morning"sai ya kuma tambayar ta yana mai kawo hannub sa kusa da goshin ta
 "How was your night"?imagine Zaid is a good pretender kamar ba ɗakin ya kwana ba sai ta bashi amsa da
 "Alhamdulilah"ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce
 "Your health"??sai a nan ta haɗa ido da shi dan shima abin da yake so kenan,so yake ya haɗa ido da ita ko zai sami wani amsa cikin idanun nata dan shi ya rasa gane abin da ke damin lafiyar tunamin sa.
 Cikin sanyin murya da ke tattare da tsantsar so da ƙaunar sa ta ce
"Alhamdulilah nagode"sai suka yi shiru suna kallon juna kafin daga bisani ya tambaye ta
 "Waya...da wa kike waya..na daɗe a nan baki sani ba"cire idanun ta tayi daga nasa tana gyara zaman rigar ta sannan ta bashi amsar tambayar sa cikin unexpected response
 "Hmmm i see,,me kuma ya sa kake son sanin ko da wa nake magana"?wani irin kallo ya mata mai nuna tsantsar mamakin sa da irin amsar da ta basa har ma da tambaya a ƙarshe.
  Bai so amsa mata ba but wani sashe na zuciyar sa na ingiza sa akan dole ya amsa mata dan haka ya ce
"Babu,kawai gani nayi hankalin ki ya koma kan wayar gabaÉ—aya"!!Æ´ar murmushi tayi sannan ta rausayar da kai gefe kafin ta ce
 "Da Umma na yi wayar"sai ya gyaɗa kai yana mai kai hannun sa kan teburin da ke mafi kusa da ita,landline ya kira ya masu ordern breakfast har ya ajiye sai kuma ya juya ya kalle ta cikin kulawa ya ce
 "Sorry ban tambaye ki abin da kike so ba na bayar da ordee,what would you like"??kallon sa tayi kafin ta miƙe tana tafiya a hankali zuwa ɗakin ta ta ce da shi
 "Abin da zaka ci shi zan ci ko ka manta a ƙarƙashin ka nake"??ta juyo ta mai kallon da ya saka jikin sa sakewa,kasala ce ta sauko mai a bazata ba zato ba tsammani ya ji kawai ita yake son kallo sai dai kafin yayi wani yunƙuri har tayi shigewar ta ciki.
 "Damn it...Zaid common man up man up..."ya furzar da iska mai ɗauke da ɗumi daga bakin sa dan hucin iskar alama ce ta yamayin da zuciyar sa ke ciki but why all these me ya sa haka me ya kawo haka he thinks he should visit a doctor seriously..
 "Hellooo"..haka ta ja kalmar wanda ya saka Umma kallon aminiyar ta Hajiya Madina sai suka ɗan yi murmushi dan dama sai da Ammi ta hana ta kiran ta ce da ita maybe fah basu tashi ba amma Umma ta ce ita kam tana jin yin waya da su..
 Jin ba'a ce komai ba sai ta kuma maimaita kalmar
 "Hello"sai a wannan karon ne aka amsa
 "Goodmorning Mrs Zaid Maher"muryar da ta ji ne haɗe da sunan da aka kura ta da shi ga kuma ƙamshin da ta ji su suka haɗu suka saka ta warewa da kyau ta tashi a birkice tana zazzaro idanu waje cikin rikiɗewa ai a sittin ta ce
 "Umma please can i call you back in the next 15minutes"??tayi tambayar gaban ta na faɗi sai Umma ta ce mata
 "Yeah...sure...why not...just..just take your time okey baby bye"wani irin ajiyar zuciya ta sauke idanun ta na daɗa buɗuwa da kyau kan ta na sara mata kamar ta kwana biyu tana rashin lafiya.
 Dafe kanta tayi ta zauna kam gadon tana son tuno abin da ya faru jiya..
Iya abin da take iya tunawa shine jiya sun yi sai da safe ita da Zaid kuma distance dake tsakanin su da ɗan tazara tana kwance ne shi kuma daga bakin ƙifar ya sallame ta but how come take jin ƙamshin turaren sa a saman gadon ta gashi nan dai babu alamun mutum ya shigo dan gadon is neat babu wani canji daga yadda yake..
Ganin zata wahal da kan ta garin nemo amsar da bata san inda zata samo shi ba ya sa ta tashi ta nufi hanyar bayi dan gyara kanta.
 Wanka tayi ta gyara jikin ta sannan ta fito ta buɗe closet na kayan ta duk ta ma rasa abin sakawa sai kawai ta ɗau wata bum short da one single hand shimi ta saka ko bra bata saka ba da ta gama saka kayan sai ta ɗauko wata doguwar riga mai hula orange colour blended with red touches ta saka ya kuwa sauko mata har ƙasa sai ta nemi room slippers ta saka kasancewar babi inda zasu tafi ranar dan next checkup nasa sai washegari zaman gida zasu yi a yau..
Â
 Turare kala kala ta feshe jikin ta da shi sanna ta ɗau wayar ta tayi dialing digits na Umman ta,tana tafe da wayar a hannun ta har ta iso falon ta nemi wuri ta zauna haɗe da ɗauko remote ta ƙunna tv,tana ƙunna tv Umma na ɗaga wayar sai ta riga ta yin magana ta hanyar ce mata
 "Umma na ina kwana"dariyar manya Hajiya Zeenat tayi kafin ta ce
 "Bilkisu kenan shikenan cikin waɗanda zaki manta har da ni a ciki baby?,,ki ce kawai in kama baby Zara dan ina ganin in kuka yi naku ƴaƴan hana su zuwa wun mu zaku yi tunda gashi tun yanzu kun manta mu"murmushi tayi kaɗan kafin ta ce
"Umma ni na isa,,wallahi ba haka bane Umma kin ga jiya gabaɗaya ban yi baccin daɗi ba rashin lafiya duk ya saka ni gaba dama kwanannan kawai managing kai na nake yi dan bana so Zaid ya zama demoralize saboda ni but am really sick please Umma ki min haƙuri inshaAllah hakan ba zai kuma faruwa ba kin ji"?tun da ta fara wannan maganar babu gaɓar da ya taɓa Umma sai inda Bilkisu ke faɗin"jiya bata yi baccin daɗi ba kuma ganaɗaya satin managing kan ta take yi" what does that implies?
 Cikin jan wani irin ƙara Umma ta ce
"Baby you pregnant"tari Bilkisu ta shiga yi har tana wani shiÉ—ewa tsabar mamakin abin da Umma ta faÉ—i kuma ya zo mata ne kai tsaye daga sama.
 Sorry Umman ta shiga yi mata sai Bilkisun ta tari numfashin ta ta hanyar ce mata
 "Umma is not what you think,,ban da lafiya ne saboda monthly cycle ɗi na was about coming ne and jiya da na ce maki ban yi baccin daɗi ba,cramps nake ta experiencing a bacci na shi nake nufi ba abin da kike tunani bane"sai kuma anmashuwar fuskokin su ya kau Hajiya Zeenat ta kalli Hajiya Madina suka girgiza kai su duk tunanin su ko sun kusa zama grannies ne especially Ammi da yanzu ta ɗora buri akan babban ɗan ta Zaid tana bala'in son samin jika daga gare sa time is flying any moment za'a wayi gari babu su and she can't help her self but say it out to her friend wato Hajiya Zeenat and she made her a promise that inshaAllah ba zasu bar duniyar ba ba tare da sun ga jikokin su ba waɗannan kalamai kaɗai ke kwantar mata da hankali..
 "Kina nufin har yanzu baki fara jin alamomin masu ciki ba baby"?da mamaki ta ce
 "Strange Umma,,why are you asking me such question"??kamar jirar ta Umman take ta ce
 "Saboda na matsu in sami jika why are you people delaying it"??ya salam su kam Allah ya albarkace su da iyaye sai ta ce
 "Umma in dai har irin tambayar da zaki na yi min kenan toh i wi stop picking your calls i promise you"babu alamar wasa a muryar ta sai suka kuma kallon juna suka girgiza kai sai Hajiya Zeenat ta ce
 "Fine na daina kuma ba zan sake ba but ina dai fata baby ba planning kuke yi b?dan Allah kar ku bi hanyar yaran zamanin nan masu cewa sai sun gama enjoying honeymoon kafin suyi conceiving please kar ku mana haka mu muna buƙatar jikoki as soon as possible"shiru Bilkisun tayi tana sauraron mahaifiyar tata cikin rashin sanin abin da zata ce da ita dan abin nasu ya fara takura mata 2 days back Ammi ta yi nata part ɗin and now,,her mom is portraying her own pattern..
 "Oh ya Allah Umma,dan Allah ki daina ke da Ammi have to stop all these things you are doing,seriously kuna takura ni i can't please,,,sai anjima i will call you when the need arises"ɗiff ta kashe wayar ta ajiye saman kujerar haɗe da kwantar da kanta saman pillow dake bayan kujerar,shiru tayi tana tunani..
 She was lost in her thinking har ya fito bata lura ba tana kan tunanin abubuwan da ke faruwa da ita a ƴan kwanakin nan ga matsananncin son Zaid da ke juya ta ga asassawar iyayen su da wanne zata ji..
 Ya kai minti ɗaya tsaye kan ta bata sani ba shi kuma a nasa tunanin gani yake kamar she is still in pains shi yasa take zaune haka..
 Zama yayi a same chair da take zaune ya kai hannu ya taɓa gefen wuyar ta sai ta buɗe idanun ta a ɗan birkice sai ta ga shine hakan ya janyo mata baƙuwar yanayi tun ma bai tambaye ta ba kenan ina ga in ya tambayi health ɗin ta.
"Good morning"da É—an murmushi ta ce
 "Morning"sai ya kuma tambayar ta yana mai kawo hannub sa kusa da goshin ta
 "How was your night"?imagine Zaid is a good pretender kamar ba ɗakin ya kwana ba sai ta bashi amsa da
 "Alhamdulilah"ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce
 "Your health"??sai a nan ta haɗa ido da shi dan shima abin da yake so kenan,so yake ya haɗa ido da ita ko zai sami wani amsa cikin idanun nata dan shi ya rasa gane abin da ke damin lafiyar tunamin sa.
 Cikin sanyin murya da ke tattare da tsantsar so da ƙaunar sa ta ce
"Alhamdulilah nagode"sai suka yi shiru suna kallon juna kafin daga bisani ya tambaye ta
 "Waya...da wa kike waya..na daɗe a nan baki sani ba"cire idanun ta tayi daga nasa tana gyara zaman rigar ta sannan ta bashi amsar tambayar sa cikin unexpected response
 "Hmmm i see,,me kuma ya sa kake son sanin ko da wa nake magana"?wani irin kallo ya mata mai nuna tsantsar mamakin sa da irin amsar da ta basa har ma da tambaya a ƙarshe.
  Bai so amsa mata ba but wani sashe na zuciyar sa na ingiza sa akan dole ya amsa mata dan haka ya ce
"Babu,kawai gani nayi hankalin ki ya koma kan wayar gabaÉ—aya"!!Æ´ar murmushi tayi sannan ta rausayar da kai gefe kafin ta ce
 "Da Umma na yi wayar"sai ya gyaɗa kai yana mai kai hannun sa kan teburin da ke mafi kusa da ita,landline ya kira ya masu ordern breakfast har ya ajiye sai kuma ya juya ya kalle ta cikin kulawa ya ce
 "Sorry ban tambaye ki abin da kike so ba na bayar da ordee,what would you like"??kallon sa tayi kafin ta miƙe tana tafiya a hankali zuwa ɗakin ta ta ce da shi
 "Abin da zaka ci shi zan ci ko ka manta a ƙarƙashin ka nake"??ta juyo ta mai kallon da ya saka jikin sa sakewa,kasala ce ta sauko mai a bazata ba zato ba tsammani ya ji kawai ita yake son kallo sai dai kafin yayi wani yunƙuri har tayi shigewar ta ciki.
 "Damn it...Zaid common man up man up..."ya furzar da iska mai ɗauke da ɗumi daga bakin sa dan hucin iskar alama ce ta yamayin da zuciyar sa ke ciki but why all these me ya sa haka me ya kawo haka he thinks he should visit a doctor seriously..