Sashe 85
Dare Da Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ka kula da ita bari na kira Likita" Abbi na faɗin haka ya fita daga cikin Room ɗin. Baya son Abbi ya fahimci wani abu wannan dalilin yasa ya jawota jikinsa tare da Rungometa yana faɗin "Kee, Shiitt dalla Malama kin daman" ƙoƙarin sauka take daga jikinsa ya hanata ta hanyar ƙara matseta a jikinsa yana jan tsaki kamar an masa dole. Suna zaune Abbi ya shigo likita na bin bayansa. Dubata ya sakeyi ya tabbatar musu komai lafiya ya ƙara jaddada gudun Abin da zai ƙara sata cikin wannan halin.
Gaba ɗaya suka nufi gida tun a mota Abra take maƙale da Abbi tana faɗin zata bisa, amma ya yi mata shiru har suka isa gida babu wanda ya samu zarafin yin magana. Abbi ya kalli Abra ya ce.
"Abra baki da ikon bina, a baya nike kula da Al'amarin ki, amma yanzu ragamar rayuwar ki ta tattara ne a hannun mijinki, ki sani babu kyau abin da bakin ki ke furtawa. Shi aure ɗan haƙuri kiyi ta addu'a nima zan tayaki kuma In sha Allah daga wannan rana zan fara bincikar asalinki har mu gano iyayenki na gaskiya, naso riƙe ƙi roƙa na har abada, amma Abin da ka tsara bashi Ubangiji ya tsara ba. Ni nayi kuskure domin nasan komai jimawa dole wannan ranar zata riskemu, Kiyi haƙuri ki yafewa Abbinki na rashin faɗa maki gaskiya da ya yi, amma dake da Salman abu guda a zuciyata soyayya ɗaya nake muku. Bake kika tsara yadda zaki zo duniya ba, kuma mu duka bamu da tabbacin cewa kina da Iyaye ko kuma ke ba halattacciya bace, lokaci da bincike shi ne zai tabbatar da ainihin wace ke"
Shiru ya yi yana sauke numfashi ƙara riƙe hannun Abra ya yi wacce take ta kuka kamar ranta zai fita kafin ya numfasa ya ce. "Kimin wannan alfarma don darajar Allah ki daina saka damuwa a ranki, ina kasa sukuni bana samun nutsuwa. Kin samu miji mai tsananin son ki da ƙaunar ki na imani da Allah zai tallafi maraicinki ya riƙeƙi da amana"
"Abbi don Allah ka tafi dani, idan har farin ciki kake so nayi idan ina nan wata rana zaka iya samun ganganar jikina a matsayin gawa" kafin Abbi ya yi magana Adnan ya ce.
"Ina son duk abin da Angel ɗina ke so, Abbi idan tafiyar zai sanya tai farin ciki na amince ka tafi da ita, ni zan dinga zuwa" da sauri Abra ta ce "A'a ba sai ka zo ba" Murmushi kawai Abbi ya yi ganin tsakani da Allah Abra ke duka maganganun ta. "Adnan ta ya ya ɗan kwali zai ja hula? Abra akwai tarin ƙuruciya da kuma rashin sabo a tattare da ita, shi ya sa take cewa haka. Ka kula da ita a yanzu kai take buƙata zuwa next week zan zo tare da Farouk haɗi da duk bayanan binciken da mu kayi zan sanya Private investigator In sha Allah komai zai zo cikin sauƙi"
Jinjina kai Adnan ya yi kafin ya ce "Mun gode sosai Allah ya saka da alkairi, zan kula da Angel kulawa da ko a wajanka bata samu ba, nima a matsayina na Police zanyi ƙoƙarina wajan bincika asalin Real parent's ɗinta"
Ganin da gske Abbi tafiya zai ya barta yasa Abra ƙankame jikin Abbi tana rusa kuka wanda duk wanda yaji kukan da take dole ya tausaya mata. He couldn't feel yadda hawayenta suka jiƙa masa jiki. Shi kansa idanunsa sunyi jajir Na'ima ta gama cutarsa itace silar komai da duk wani abu ɗaya faru ta ya ya zai yafe mata? Har Abada.
Da ƙyar Adnan ya janye Abra daga jikin Abbi ya mayar da ita nasa jikin, tare da rungometa sosai yana faɗin. "Me ya sa ki ke gudana Angel? I'm your husband ni ki ke buƙata a yanzu, the you know how much I love you?" Girgiza kai kawai Abbi ya yi tare da juyawa ya fita zuciyarsa cike da so da tausayin Abra.
Cilli Adnan ya yi da Abra yana nunata da hannu ya ce "Idan kinso ki mutu babu ruwan Sp Adnan Aliyu Matawalle, ko kin faɗawa Uban riƙon naki ba zai taɓa sawa na sakeki ba, domin na fishi iko da ke useless.." goge hawayenta tayi tsaf tare da kallon Adnan cikin dauriya tace. "Ba zan taɓa mutuwa sbd kai ba Sp Adnan Aliyu Matawalle, abubuwan da kke min idan ka haifu kada ka fasa" tana faɗin haka ta juya da sauri ta nufi Bedroom ɗin ta. Mamakin martanin da tayi masa yasa Adnan kasa motsawa balle yayi tunanin ɗaukan mataki akanta me hakan ke nufi? ta daina shakkar sa ko yaya ne?.Ya daɗe tsaye a wajan kafin ya nufi bedroom ɗinsa zuciya cike da tunanin abin da zai mata.
Abra taci kuka ta ƙoshi harta dan gana haka ta raya daren tana kaiwa Allah kukanta akan ya shiga lamarinta ya kawo mata mafita cikin abin da ke damunta ya kuma bayyana mata iyayenta, daga ƙarshe ta roƙi Allah akan ya haɗata da Salmanun-faris cikin gaggawa.
Washegari tana kwance tayi wanka wata simple duguwar riga ce a jikinta iya qwiwa sai fararen ƙafarta da suke a waje. Tai lamo jikin bed rungome da pillow gaba ɗaya tunaninta ya tsaya komai nata ya tsaya tana nan kamar wata statue. A hankali ta ji an murɗa handle ɗin ƙofar ɗakin nata, Ƙamshin Pur oud da taji ya sa ta tabbatar da shi ne ya shigo ƙara haɗe fuska tayi ba tare data amsa Sallamar sa ba.
Tsaye ya yi a kan yana harɗe hannayensa a ƙirji Looking at her daga shi sai trousers babu ko singlet dai murɗaɗɗen jikinsa da yake a buɗe. "Where's my breakfast?" Shiru not respond domin yi tayi kamar bata ji Abin da yake faɗa ba.
"Ni sa'an mugun Ubanki ne da zan dinga magana kina jina? Ko kuma mugun halin uban naki kika fara wanda ban san da shi ba?" Sai a lokacin ta buɗe idanunta ta kallesa tare da mirginawa wanda ya sanya duguwar rigarta tattarewa zuwa can sama, har farin pant ɗinta ya bayyana cikin ƙasa da murya ta ce. "Daman ance ai kyan ɗan ƙwarai ya gaji iyayensa,babu laifi dan na ɗauki halin mahaifina" a fusace yayi kanta zai daka tayi saurin zillewa wanda ya sa gaba ɗaya rigar jikinta barin jikin tai naked! Cak Adnan ya tsaya domin it's the first time daya ganta naked haka nan cikin haske, notin kansa ya nemi kuncewa domin idan akwai abin da ke saurin raunata zuciyarsa bai shige buƙatarsa zuwa ga matarsa ba, Abin da yake kwaɗayi a kullum wanda yake sanyaya zuciyarsa.
Takawa ya shiga yi zuwa inda take sai da sukai dab da juna ya ce "Ubanki mugu ne Abra, Azzalumi,Macuci, Ma yaudari, mai baƙar zuciya kona bar shi Ubangiji ba zai bar shi ba. Domin Ubanki kura da fatar Akuya ne!"
"Ka sani Uba, Uba ne ba'a taɓa sauyawa tuwo suna, duk lalacewar shi, shi ne ya yi sanadiyar zuwana duniya. Ka saurara da aibata min shi duk da ban san abin da ya aikata a gare ka ba, zuciya nake gudu kada haƙurina ya gaza" Zuciyar Adnan na tafasa ya ce "Well-done Abra Khamal Khamis. Well-done barewa ba tayi gudu ɗanta ya kasa rarrafawa ba, yanzu ne wasan namu zai fara bada citta tunda har kin zamu zarafin mai da min da martani haka nake so muje zuwa shege ka fasa" banza tai masa da sauri ta juya zata shige bathroom. Bata san mene ya faru ba, sai jinta tayi kane kane a jikin Sp Adnan Aliyu Matawalle yayi mata wata iriyar ƙyakkyawar runguma wacce da iya zuciya ɗaya yayi mata ita, domin gangar jiki bata iya ɓoye ainahin abin da zuciya ke buƙata.
He started kissing her from her mouth to her neck. It was a kiss that he had never given her before, babu wutar ɗaukan fansa ko ta ƙiyayya. It is something that shows what the heart wants and needs. Now Abra needs it in his body. Nan take ya nuna mata buƙatar miji zuwa ga matarsa.
Abra ta rasa yaya zatai, a kullum faɗo mata yake kamar jaka ba tare da so ko tattali ba, yana sauke buƙatarsa shi ke nan. Daga baya kuma ya ci mata mutuncin da ko maƙiyinta ba lallai yayi mata ba. Tana karatun novel dan haka zai wani tunani ya faɗo jikin ranta. Taya shi abin da yake tayi sai da yazo gangara ta tsakanin buƙata ta hankaɗa shi gefe da gudu tai bathroom tana haki. Adnan ji yayi kamar zai mutu ko hannunsa ya kasa motsawa sbd ciwon da mararsa ke masa, zai zufa dake yanko masa idanunsa yayi jajur ya ƙorawa ƙofar bathroom ɗin idanun, zubar da aji ne yayi begin nata akan wani abu na jikinta.
Ta daɗe cikin bathroom ɗin kafin ta fito, ga mmakinta sai taga ɗakin nata yayi duhu sosai kafin ta motsa taji an cillata kan gado, duk yadda taso ƙwace kanta kasawa tayi sai da ya tara masa gajiya tare da jifatanta da maganganun masu ɗaci kafin ya fita yana faɗin. "Ba kyauta aka bani ke ba, kuɗi nasa na aureki kuma dole nazo maki aduk sanda nai niyya Ubanki ma yake abin da yaga dama balle ni da nake miji a gareki, mara galihu baiwata!" Ashe kuka ma cikin rahama yake domin kasa yinsa tayi a yanzu Zuciyarta tai mata nauyi sosai.
Misalin ƙarfe huɗu na yamma tana zaune a Parlour sanye take da duguwar riga mara nauyi sosai, gashin kanta duk a cukurkuɗe tai zururu a hankali taji an murɗa handle ɗin ƙofar parlourn an shigo, bata motsa ba domin ta san shi ne ba kuma ta mara ba dawowar shi. Idanu taji a jikinta alamar ana Kallonta haka kawai taji gabanta ya faɗi da sauri ta ɗaga kanta, Innalillahi wanda ta gani tsaye ya shammaceta bata taɓa zato ko tunanin ganinsa a wannan lokacin ba. Jikinta na rawa ta miƙe tsaye tana binsa da kallo cikin wata murya ta ce "Faris.." sai kuma ta kwasa da gudu tai kansa......
Gaba ɗaya suka nufi gida tun a mota Abra take maƙale da Abbi tana faɗin zata bisa, amma ya yi mata shiru har suka isa gida babu wanda ya samu zarafin yin magana. Abbi ya kalli Abra ya ce.
"Abra baki da ikon bina, a baya nike kula da Al'amarin ki, amma yanzu ragamar rayuwar ki ta tattara ne a hannun mijinki, ki sani babu kyau abin da bakin ki ke furtawa. Shi aure ɗan haƙuri kiyi ta addu'a nima zan tayaki kuma In sha Allah daga wannan rana zan fara bincikar asalinki har mu gano iyayenki na gaskiya, naso riƙe ƙi roƙa na har abada, amma Abin da ka tsara bashi Ubangiji ya tsara ba. Ni nayi kuskure domin nasan komai jimawa dole wannan ranar zata riskemu, Kiyi haƙuri ki yafewa Abbinki na rashin faɗa maki gaskiya da ya yi, amma dake da Salman abu guda a zuciyata soyayya ɗaya nake muku. Bake kika tsara yadda zaki zo duniya ba, kuma mu duka bamu da tabbacin cewa kina da Iyaye ko kuma ke ba halattacciya bace, lokaci da bincike shi ne zai tabbatar da ainihin wace ke"
Shiru ya yi yana sauke numfashi ƙara riƙe hannun Abra ya yi wacce take ta kuka kamar ranta zai fita kafin ya numfasa ya ce. "Kimin wannan alfarma don darajar Allah ki daina saka damuwa a ranki, ina kasa sukuni bana samun nutsuwa. Kin samu miji mai tsananin son ki da ƙaunar ki na imani da Allah zai tallafi maraicinki ya riƙeƙi da amana"
"Abbi don Allah ka tafi dani, idan har farin ciki kake so nayi idan ina nan wata rana zaka iya samun ganganar jikina a matsayin gawa" kafin Abbi ya yi magana Adnan ya ce.
"Ina son duk abin da Angel ɗina ke so, Abbi idan tafiyar zai sanya tai farin ciki na amince ka tafi da ita, ni zan dinga zuwa" da sauri Abra ta ce "A'a ba sai ka zo ba" Murmushi kawai Abbi ya yi ganin tsakani da Allah Abra ke duka maganganun ta. "Adnan ta ya ya ɗan kwali zai ja hula? Abra akwai tarin ƙuruciya da kuma rashin sabo a tattare da ita, shi ya sa take cewa haka. Ka kula da ita a yanzu kai take buƙata zuwa next week zan zo tare da Farouk haɗi da duk bayanan binciken da mu kayi zan sanya Private investigator In sha Allah komai zai zo cikin sauƙi"
Jinjina kai Adnan ya yi kafin ya ce "Mun gode sosai Allah ya saka da alkairi, zan kula da Angel kulawa da ko a wajanka bata samu ba, nima a matsayina na Police zanyi ƙoƙarina wajan bincika asalin Real parent's ɗinta"
Ganin da gske Abbi tafiya zai ya barta yasa Abra ƙankame jikin Abbi tana rusa kuka wanda duk wanda yaji kukan da take dole ya tausaya mata. He couldn't feel yadda hawayenta suka jiƙa masa jiki. Shi kansa idanunsa sunyi jajir Na'ima ta gama cutarsa itace silar komai da duk wani abu ɗaya faru ta ya ya zai yafe mata? Har Abada.
Da ƙyar Adnan ya janye Abra daga jikin Abbi ya mayar da ita nasa jikin, tare da rungometa sosai yana faɗin. "Me ya sa ki ke gudana Angel? I'm your husband ni ki ke buƙata a yanzu, the you know how much I love you?" Girgiza kai kawai Abbi ya yi tare da juyawa ya fita zuciyarsa cike da so da tausayin Abra.
Cilli Adnan ya yi da Abra yana nunata da hannu ya ce "Idan kinso ki mutu babu ruwan Sp Adnan Aliyu Matawalle, ko kin faɗawa Uban riƙon naki ba zai taɓa sawa na sakeki ba, domin na fishi iko da ke useless.." goge hawayenta tayi tsaf tare da kallon Adnan cikin dauriya tace. "Ba zan taɓa mutuwa sbd kai ba Sp Adnan Aliyu Matawalle, abubuwan da kke min idan ka haifu kada ka fasa" tana faɗin haka ta juya da sauri ta nufi Bedroom ɗin ta. Mamakin martanin da tayi masa yasa Adnan kasa motsawa balle yayi tunanin ɗaukan mataki akanta me hakan ke nufi? ta daina shakkar sa ko yaya ne?.Ya daɗe tsaye a wajan kafin ya nufi bedroom ɗinsa zuciya cike da tunanin abin da zai mata.
Abra taci kuka ta ƙoshi harta dan gana haka ta raya daren tana kaiwa Allah kukanta akan ya shiga lamarinta ya kawo mata mafita cikin abin da ke damunta ya kuma bayyana mata iyayenta, daga ƙarshe ta roƙi Allah akan ya haɗata da Salmanun-faris cikin gaggawa.
Washegari tana kwance tayi wanka wata simple duguwar riga ce a jikinta iya qwiwa sai fararen ƙafarta da suke a waje. Tai lamo jikin bed rungome da pillow gaba ɗaya tunaninta ya tsaya komai nata ya tsaya tana nan kamar wata statue. A hankali ta ji an murɗa handle ɗin ƙofar ɗakin nata, Ƙamshin Pur oud da taji ya sa ta tabbatar da shi ne ya shigo ƙara haɗe fuska tayi ba tare data amsa Sallamar sa ba.
Tsaye ya yi a kan yana harɗe hannayensa a ƙirji Looking at her daga shi sai trousers babu ko singlet dai murɗaɗɗen jikinsa da yake a buɗe. "Where's my breakfast?" Shiru not respond domin yi tayi kamar bata ji Abin da yake faɗa ba.
"Ni sa'an mugun Ubanki ne da zan dinga magana kina jina? Ko kuma mugun halin uban naki kika fara wanda ban san da shi ba?" Sai a lokacin ta buɗe idanunta ta kallesa tare da mirginawa wanda ya sanya duguwar rigarta tattarewa zuwa can sama, har farin pant ɗinta ya bayyana cikin ƙasa da murya ta ce. "Daman ance ai kyan ɗan ƙwarai ya gaji iyayensa,babu laifi dan na ɗauki halin mahaifina" a fusace yayi kanta zai daka tayi saurin zillewa wanda ya sa gaba ɗaya rigar jikinta barin jikin tai naked! Cak Adnan ya tsaya domin it's the first time daya ganta naked haka nan cikin haske, notin kansa ya nemi kuncewa domin idan akwai abin da ke saurin raunata zuciyarsa bai shige buƙatarsa zuwa ga matarsa ba, Abin da yake kwaɗayi a kullum wanda yake sanyaya zuciyarsa.
Takawa ya shiga yi zuwa inda take sai da sukai dab da juna ya ce "Ubanki mugu ne Abra, Azzalumi,Macuci, Ma yaudari, mai baƙar zuciya kona bar shi Ubangiji ba zai bar shi ba. Domin Ubanki kura da fatar Akuya ne!"
"Ka sani Uba, Uba ne ba'a taɓa sauyawa tuwo suna, duk lalacewar shi, shi ne ya yi sanadiyar zuwana duniya. Ka saurara da aibata min shi duk da ban san abin da ya aikata a gare ka ba, zuciya nake gudu kada haƙurina ya gaza" Zuciyar Adnan na tafasa ya ce "Well-done Abra Khamal Khamis. Well-done barewa ba tayi gudu ɗanta ya kasa rarrafawa ba, yanzu ne wasan namu zai fara bada citta tunda har kin zamu zarafin mai da min da martani haka nake so muje zuwa shege ka fasa" banza tai masa da sauri ta juya zata shige bathroom. Bata san mene ya faru ba, sai jinta tayi kane kane a jikin Sp Adnan Aliyu Matawalle yayi mata wata iriyar ƙyakkyawar runguma wacce da iya zuciya ɗaya yayi mata ita, domin gangar jiki bata iya ɓoye ainahin abin da zuciya ke buƙata.
He started kissing her from her mouth to her neck. It was a kiss that he had never given her before, babu wutar ɗaukan fansa ko ta ƙiyayya. It is something that shows what the heart wants and needs. Now Abra needs it in his body. Nan take ya nuna mata buƙatar miji zuwa ga matarsa.
Abra ta rasa yaya zatai, a kullum faɗo mata yake kamar jaka ba tare da so ko tattali ba, yana sauke buƙatarsa shi ke nan. Daga baya kuma ya ci mata mutuncin da ko maƙiyinta ba lallai yayi mata ba. Tana karatun novel dan haka zai wani tunani ya faɗo jikin ranta. Taya shi abin da yake tayi sai da yazo gangara ta tsakanin buƙata ta hankaɗa shi gefe da gudu tai bathroom tana haki. Adnan ji yayi kamar zai mutu ko hannunsa ya kasa motsawa sbd ciwon da mararsa ke masa, zai zufa dake yanko masa idanunsa yayi jajur ya ƙorawa ƙofar bathroom ɗin idanun, zubar da aji ne yayi begin nata akan wani abu na jikinta.
Ta daɗe cikin bathroom ɗin kafin ta fito, ga mmakinta sai taga ɗakin nata yayi duhu sosai kafin ta motsa taji an cillata kan gado, duk yadda taso ƙwace kanta kasawa tayi sai da ya tara masa gajiya tare da jifatanta da maganganun masu ɗaci kafin ya fita yana faɗin. "Ba kyauta aka bani ke ba, kuɗi nasa na aureki kuma dole nazo maki aduk sanda nai niyya Ubanki ma yake abin da yaga dama balle ni da nake miji a gareki, mara galihu baiwata!" Ashe kuka ma cikin rahama yake domin kasa yinsa tayi a yanzu Zuciyarta tai mata nauyi sosai.
Misalin ƙarfe huɗu na yamma tana zaune a Parlour sanye take da duguwar riga mara nauyi sosai, gashin kanta duk a cukurkuɗe tai zururu a hankali taji an murɗa handle ɗin ƙofar parlourn an shigo, bata motsa ba domin ta san shi ne ba kuma ta mara ba dawowar shi. Idanu taji a jikinta alamar ana Kallonta haka kawai taji gabanta ya faɗi da sauri ta ɗaga kanta, Innalillahi wanda ta gani tsaye ya shammaceta bata taɓa zato ko tunanin ganinsa a wannan lokacin ba. Jikinta na rawa ta miƙe tsaye tana binsa da kallo cikin wata murya ta ce "Faris.." sai kuma ta kwasa da gudu tai kansa......