Sashe 103
Dare Da Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajiya Mama ce ta riƙe Mami sosai wacce take rusa kuka tana neman kwacewa, Ammi na zaune ta kifa fuskarta a cinyarta tana salati da ƙarfi, Abbi kam yana jingine da jikin bango idanunsa sunyi jajir waya riƙe a hannunsa sai trying number Salman yake amma babu. Abba sai safa da marwa yake. Kamar daga Sama haka Abbi yaji saukar Muryar Salman cikin kunnansa yana faɗin "Abbi" da sauri Abbi ya juya domin ya ɗauka kunnansa ne kawai yaji haka, ganin Salman ya sanya Abbi sakin numfashi da sauri yaje ya rungomesa yana faɗin "Allhamdulillah" "Abbi Abra?" Kafin Abbi ya bawa Salman amsa wani Dr ya fito da sauri yana faɗin "waye Salman?" Da sauri Salman ya ƙarasa yana faɗin "I am" "Abra..." Kafin ya Ƙarasa Salman ya kwasa da gudu zuwa theatre room ɗin da Abra ke ciki, ƙwace ya sameta jikinta sai rawa yake ga wani jini dake zuba ta ƙasanta, harshenta ya zazzago idanunta ya fito waje kana ganinta kasan jijjiga take "Yaya, Yaya Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" gaba ɗaya Salman ya riƙice ya kama Abra ya Rungome yana sakin kuka tare da faɗin "Don Allah Yaya ki tashi, kada kiyi mini haka wallahi ba zan ƙara tafiya na barki ba" ciki wahala da fitar hayyaci Abra ta riƙe Salman tana faɗin "Ina son ka Salmanun-faris, ina son ka, i love You kai ne daidai da rayuwata Salman, ka biyoni muje idan kana so na da gaskiya"
"Ina son ki yaya, burina na kasance dake matsayin matata Yaya ki tashi na maki al'ƙawarin ba zan nan asibitin ba, sai kin zama matata i promise you Abra" hancinsa taja tana riƙesa gam gam "Salman na baka Aishatul-humaira ka riƙeta wajanka, kayi aure ka bawa matarka ita, soyayyar da kake mini ta koma kan Aishatul-humaira Salman, Ubangiji bai ƙaddara zamu zama abu ɗaya ba, ka yafe mini Salman......,"
ÆŠit! ÆŠit!! ÆŠit!!!
Na'urar jikinta ta fara ƙara alamar numfashinta na sama yane ƙarewa, da sauri Abbi ya shigo ganinsu a haka yasa a kiɗime ya fara faɗin "La'ilaha illallahu Muhammadur Rasulullahi Sallallahu alaihi Wasallama" ya shiga faɗa da ƙarfi caraf Abra ta amsa ta shiga nanatawa a bakinta, gaba ɗaya Salman ya zare sai jijjigata yake ganin haka yasa Abba kama Salman amma yaƙi ya ƙara rungome Abra yana faɗin "No!!!! Don't do this to me Angel kada ki barni Yaya, yaya kece rayuwata ina son ki kada ki barni wallahi ƙarya kike babu inda zaki tafi dole mu rayu tare babu inda zaki yaya" daidai lokacin Likitoci suka shigo da gudu idanun Abra sukai sama har lokacin tana riƙe da hannun Salman. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Abba kawai yake faɗa, Dr ya duba Abra muryar Abba na rawa ya ce "Dr ya dai?" Girgiza kai Dr yai domin bai taɓa ganin mutuwa mai tsayawa a rai kamar ta Abra ba "Sai haƙuri, Abra died!" Ya faɗa tare da jan farin yadin dake bed ɗin ya rufe mata fuska. Miƙewa tsaye Salman yai ya ce "Daman na sani, barci take tana farkawa zata ce ta fasa tafiya ta barni, Abbi kalli yaya ita ce komai tawa kalli yadda Abra ke barci" kasa mgn Abbi yai sai jawo Salman da yai jikinsa ya rungume amma gaba ɗaya jikin faris rawa da tsoma yake ga wani zafi da jikinsa ya ɗauka. Abba ya ce "Allahu Akbar Allah ya jiƙanƙi Abra Ubangiji ya sanya can tafi nan Allah yasa Aishatul-humaira ta zama garkuwarki rana gobe ƙiyama.." daidai lokacin Adnan ya faɗo cikin room ɗin idanunsa akan Abra wacce take ƙwance samɓal an rufeta da farin yadi. Juyawa yai ya kalli Abbi wanda yake rungome da Salman dake ta sumbatu kafin ya juya ya kalli Abba cikin rawar murya ya ce "Ina matata Abba?" Kasa mgn Abba yai da sauri Adnan ya Ƙarasa wajan gadon hannunsa na rawa ya yaye rufar da akai mata, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un fuskar Abra yaci karo da ita idanunta rufe ruf sai haske da fuskarta tai sosai juyawa yai ya kalli Abba yana ƙoƙarin mgn jiri ya kwashe sa ya faɗi a wajan a sume babu numfashi, salati Abba ya fara likitoci suka ɗauki Adnan a wani gadon marasa lafiya, Mami da Hajiya Mama suka shigo banda kuka babu abin da suke, Ammi kasa shigowa tayi. Ganin wasu likitoci sun fara janye gadon da gawar Abra ke kwance akai yasa, Salman fasa ihu tare da faɗin "Yaya..." ya faɗa yana rike gadon tare da fara jijjiga gawar yana kiran sunanta kukansa ya tsaya domin gani yake she's still alive a koda wanne lokacin zata iya tashi tace "Faris ƙanina" Abbi mutuwar tsaye yai Sai ajjiyar zuciya yake saukewa da gske ne abin da likita ya faɗa Abra ta mutu? Jiri ne ya fara ɗaukansa ya zube a wajan saman qwiwoyinsa zufa na yanko masa,ƙam Salman ya riƙe gawar Abra yana surutai Mami ma haka, da ƙyar Abba ya zame Salman "Ka cikani yayata bata mutu ba, ba zata mutu ta barni ba wlh wasa take mini zata rama abin da nayi mata ne, barci take na faɗa muku" Sai kuma ya sulale a jikin Abba babu numfashi.
Littafin kuɗi ne, mai so ya tuntuɓe mu ta wannan numbern. 09047871750
[11/2, 2:22 PM] Abk: Sannu a hankali ya dinga binsa a baya, a motarsa, duk da gudu yake tamkar zai tashi sama, baya kula da abin da yake gabansa balle yanayin tuƙin da yake yi.
You tune yayi, ya cigaba kwarara gudu kamar mahaukaci. Harabar wani Asibiti ya shiga da motarsa, a ƙoƙarin da yake na ya cimmasa, motarsa ta yi faci, cikin sauri ya kashe motar ya tsallaka titi, ya shiga cikin Asibitin shima, sai dai Asibitin ƙato ne sosai bai san ina zai nufa ba balle ya ganshi, haka ya gama bulayinsa da leƙe leƙensa bai gano shi ba, haka ya juya ya bar Asibitin.
A hankali ya motsa ƙafafuwansa, tare da ƙoƙarin buɗe idanunsa da suka yi masa nauyi, jin kansa yake tamkar an ɗora masa dutse, sannu a hankali ya buɗe idanunsa tangararau, ya shiga ƙare wa ɗakin kallo. Cikin ƙasa da mintuna biyu, ƙwaƙwalwarsa ta shiga tariyo masa abinda ya faru, sa'oin da suka shuɗe. A razane ya miƙe zaune tare da wani irin shouting "No! Ina mata ta take, Abra, Abra! Abra ki amsa mana, kin ganni nan zo mu tafi gida".
"Adnan me kake yi hakane, shikenan ayi mutum babu tawakalli kamar ba musulmi ba".
Cikin hanzari yai waiwayo ya riƙe hannun Mama ya ce "Hajiya Mama, an fito da Abra daga tiyatar ko? Eh haka ne, an ciro mana babynmu, Abra is under special care of doctors, bari in je in duba jikinta".
Usman da ke gefe ya ƙaraso kusa da Adnan ya dafa shi ya ce "Sp, ka dawo hayyacinka mana, Abra is no more mun rasata, kayi mata Addu'a, dan ita tafi buƙata".
Hankaɗe Usman Adnan yayi, ya fara ƙoƙarin sauka daga kan gadon, amma Usman yayi ta maza ya danne Adnan, Mama ta kira likitoci, suka zo suka maida Adnan bacci ta hanyar alluran da ake masa.
Na'ima ce zaune a kan gadon marasa lafiya kusa da Salman, ta rungumeshi a jikinta tana kuka, Salman sai surutai yake yi "Mami, dan Allah kar ki ce mini da gaske na rasa Abra har abada, dan Allah ki tasheni daga baccin da nake yi, she's my life, ina sonta Mami".
"Salman we miss her, Allah ya fi mu ƙaunarta, shi ya bamu ita kuma ya karɓeta, Salman na rasa 'yata, tun da nake a rayuwata ko mutuwar mahaifina ban ji ta kamar yadda naji mutuwar Abra ba, na rasa 'ya ta, 'ya mai biyayya da tsananin ƙaunata, Allah yayi miki rahama Abrana" Na'ima ta ƙarasa maganar, tana rushewa da kuka, mai cike da tsantsar damuwa da nadama.
Salman da idanunsa suka yi jawurr, ya kalli Mami ya ce "Mami ina Abbi, mu tafi da gawar Abra Kaduna ayi mata sutura a can".
Mami ta ce "Salman, kwanan Abra biyu a kabari, nan bana hayyacina, kaima ka suma suka tafi da gawar, aka yi mata jana'iza a gidan su mijinta, kuma babanku ya ce ba zaman makoki, kuma saboda rasuwar granny ma na can a gadon asibiti, Abbi ya tafi can wurinta".
"What?! Mami a yiwa Angel sutura a binneta ban sani ba? Wayyo Allah na rayuwa shikenan ni da ita har Abada, ko sallama ba muyi ba, halinki na gari ya biki. Mami dan me za'a kaita gidansu Adnan kamar bata da galihu, mu meye amfanin mu?".
"Faris, gidan mijinta ne fa, a nan yafi cancanta a mata sutura".
Rungume Mami yayi ya sake fashewa da kuka ya ce "Mami, ki daina kirana da wannan sunan, kina karya mini zuciya, Angel ita ta raÉ—a mini sunan nan, yanzu ta tafi ta barni, dama ni na Aureta na rayu da ita zuwa yanzu".
Jin Surtan Salman na neman wuce ƙa'ida, ya sanya Mami ta rungumeshi tana ta karanta masa Adduoi daban daban.
3days back
Tun da ya koma Asibitinsa ya kasa zaune ya kasa tsaye, yayi shiru yana tunanin wasu abubuwa da suka shuɗe a rayuwar sa. Kamar mahaukaci haka ya fita reception, ya tattara ma'aikatansa gaba ɗaya, sai da ya fara ƙare musu kallo, sannan ya ce "Wacece a duty 3days back?"
Aka nuna masa Nurse É—in da take on duty.
Ya kalleta ya ce "Ranar wace allura kika yiwa matar nan, bayan kin bar office É—ina?".
"Wadda kace na yi mata ce" ta faɗa ba ƙwarin gwiwa.
"Wacce nace ki mata?".
"Amm, na manta sunanta bari in É—akko kwalin"
Kafin ta dawo, ya sa aka binciko file É—in da aka duba Abra a ciki.
Ya duba hoton mai File É—in, amma ya ga ba fuskar Adnan ba ce a jiki, ya É—au sheet É—in da aka yi documenting É—in case É—in Abra a jiki, ya duba yana tsaka da dubawar Nurse É—in ta dawo da kwalin allurar a hannunta.
"Ina son ki yaya, burina na kasance dake matsayin matata Yaya ki tashi na maki al'ƙawarin ba zan nan asibitin ba, sai kin zama matata i promise you Abra" hancinsa taja tana riƙesa gam gam "Salman na baka Aishatul-humaira ka riƙeta wajanka, kayi aure ka bawa matarka ita, soyayyar da kake mini ta koma kan Aishatul-humaira Salman, Ubangiji bai ƙaddara zamu zama abu ɗaya ba, ka yafe mini Salman......,"
ÆŠit! ÆŠit!! ÆŠit!!!
Na'urar jikinta ta fara ƙara alamar numfashinta na sama yane ƙarewa, da sauri Abbi ya shigo ganinsu a haka yasa a kiɗime ya fara faɗin "La'ilaha illallahu Muhammadur Rasulullahi Sallallahu alaihi Wasallama" ya shiga faɗa da ƙarfi caraf Abra ta amsa ta shiga nanatawa a bakinta, gaba ɗaya Salman ya zare sai jijjigata yake ganin haka yasa Abba kama Salman amma yaƙi ya ƙara rungome Abra yana faɗin "No!!!! Don't do this to me Angel kada ki barni Yaya, yaya kece rayuwata ina son ki kada ki barni wallahi ƙarya kike babu inda zaki tafi dole mu rayu tare babu inda zaki yaya" daidai lokacin Likitoci suka shigo da gudu idanun Abra sukai sama har lokacin tana riƙe da hannun Salman. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Abba kawai yake faɗa, Dr ya duba Abra muryar Abba na rawa ya ce "Dr ya dai?" Girgiza kai Dr yai domin bai taɓa ganin mutuwa mai tsayawa a rai kamar ta Abra ba "Sai haƙuri, Abra died!" Ya faɗa tare da jan farin yadin dake bed ɗin ya rufe mata fuska. Miƙewa tsaye Salman yai ya ce "Daman na sani, barci take tana farkawa zata ce ta fasa tafiya ta barni, Abbi kalli yaya ita ce komai tawa kalli yadda Abra ke barci" kasa mgn Abbi yai sai jawo Salman da yai jikinsa ya rungume amma gaba ɗaya jikin faris rawa da tsoma yake ga wani zafi da jikinsa ya ɗauka. Abba ya ce "Allahu Akbar Allah ya jiƙanƙi Abra Ubangiji ya sanya can tafi nan Allah yasa Aishatul-humaira ta zama garkuwarki rana gobe ƙiyama.." daidai lokacin Adnan ya faɗo cikin room ɗin idanunsa akan Abra wacce take ƙwance samɓal an rufeta da farin yadi. Juyawa yai ya kalli Abbi wanda yake rungome da Salman dake ta sumbatu kafin ya juya ya kalli Abba cikin rawar murya ya ce "Ina matata Abba?" Kasa mgn Abba yai da sauri Adnan ya Ƙarasa wajan gadon hannunsa na rawa ya yaye rufar da akai mata, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un fuskar Abra yaci karo da ita idanunta rufe ruf sai haske da fuskarta tai sosai juyawa yai ya kalli Abba yana ƙoƙarin mgn jiri ya kwashe sa ya faɗi a wajan a sume babu numfashi, salati Abba ya fara likitoci suka ɗauki Adnan a wani gadon marasa lafiya, Mami da Hajiya Mama suka shigo banda kuka babu abin da suke, Ammi kasa shigowa tayi. Ganin wasu likitoci sun fara janye gadon da gawar Abra ke kwance akai yasa, Salman fasa ihu tare da faɗin "Yaya..." ya faɗa yana rike gadon tare da fara jijjiga gawar yana kiran sunanta kukansa ya tsaya domin gani yake she's still alive a koda wanne lokacin zata iya tashi tace "Faris ƙanina" Abbi mutuwar tsaye yai Sai ajjiyar zuciya yake saukewa da gske ne abin da likita ya faɗa Abra ta mutu? Jiri ne ya fara ɗaukansa ya zube a wajan saman qwiwoyinsa zufa na yanko masa,ƙam Salman ya riƙe gawar Abra yana surutai Mami ma haka, da ƙyar Abba ya zame Salman "Ka cikani yayata bata mutu ba, ba zata mutu ta barni ba wlh wasa take mini zata rama abin da nayi mata ne, barci take na faɗa muku" Sai kuma ya sulale a jikin Abba babu numfashi.
Littafin kuɗi ne, mai so ya tuntuɓe mu ta wannan numbern. 09047871750
[11/2, 2:22 PM] Abk: Sannu a hankali ya dinga binsa a baya, a motarsa, duk da gudu yake tamkar zai tashi sama, baya kula da abin da yake gabansa balle yanayin tuƙin da yake yi.
You tune yayi, ya cigaba kwarara gudu kamar mahaukaci. Harabar wani Asibiti ya shiga da motarsa, a ƙoƙarin da yake na ya cimmasa, motarsa ta yi faci, cikin sauri ya kashe motar ya tsallaka titi, ya shiga cikin Asibitin shima, sai dai Asibitin ƙato ne sosai bai san ina zai nufa ba balle ya ganshi, haka ya gama bulayinsa da leƙe leƙensa bai gano shi ba, haka ya juya ya bar Asibitin.
A hankali ya motsa ƙafafuwansa, tare da ƙoƙarin buɗe idanunsa da suka yi masa nauyi, jin kansa yake tamkar an ɗora masa dutse, sannu a hankali ya buɗe idanunsa tangararau, ya shiga ƙare wa ɗakin kallo. Cikin ƙasa da mintuna biyu, ƙwaƙwalwarsa ta shiga tariyo masa abinda ya faru, sa'oin da suka shuɗe. A razane ya miƙe zaune tare da wani irin shouting "No! Ina mata ta take, Abra, Abra! Abra ki amsa mana, kin ganni nan zo mu tafi gida".
"Adnan me kake yi hakane, shikenan ayi mutum babu tawakalli kamar ba musulmi ba".
Cikin hanzari yai waiwayo ya riƙe hannun Mama ya ce "Hajiya Mama, an fito da Abra daga tiyatar ko? Eh haka ne, an ciro mana babynmu, Abra is under special care of doctors, bari in je in duba jikinta".
Usman da ke gefe ya ƙaraso kusa da Adnan ya dafa shi ya ce "Sp, ka dawo hayyacinka mana, Abra is no more mun rasata, kayi mata Addu'a, dan ita tafi buƙata".
Hankaɗe Usman Adnan yayi, ya fara ƙoƙarin sauka daga kan gadon, amma Usman yayi ta maza ya danne Adnan, Mama ta kira likitoci, suka zo suka maida Adnan bacci ta hanyar alluran da ake masa.
Na'ima ce zaune a kan gadon marasa lafiya kusa da Salman, ta rungumeshi a jikinta tana kuka, Salman sai surutai yake yi "Mami, dan Allah kar ki ce mini da gaske na rasa Abra har abada, dan Allah ki tasheni daga baccin da nake yi, she's my life, ina sonta Mami".
"Salman we miss her, Allah ya fi mu ƙaunarta, shi ya bamu ita kuma ya karɓeta, Salman na rasa 'yata, tun da nake a rayuwata ko mutuwar mahaifina ban ji ta kamar yadda naji mutuwar Abra ba, na rasa 'ya ta, 'ya mai biyayya da tsananin ƙaunata, Allah yayi miki rahama Abrana" Na'ima ta ƙarasa maganar, tana rushewa da kuka, mai cike da tsantsar damuwa da nadama.
Salman da idanunsa suka yi jawurr, ya kalli Mami ya ce "Mami ina Abbi, mu tafi da gawar Abra Kaduna ayi mata sutura a can".
Mami ta ce "Salman, kwanan Abra biyu a kabari, nan bana hayyacina, kaima ka suma suka tafi da gawar, aka yi mata jana'iza a gidan su mijinta, kuma babanku ya ce ba zaman makoki, kuma saboda rasuwar granny ma na can a gadon asibiti, Abbi ya tafi can wurinta".
"What?! Mami a yiwa Angel sutura a binneta ban sani ba? Wayyo Allah na rayuwa shikenan ni da ita har Abada, ko sallama ba muyi ba, halinki na gari ya biki. Mami dan me za'a kaita gidansu Adnan kamar bata da galihu, mu meye amfanin mu?".
"Faris, gidan mijinta ne fa, a nan yafi cancanta a mata sutura".
Rungume Mami yayi ya sake fashewa da kuka ya ce "Mami, ki daina kirana da wannan sunan, kina karya mini zuciya, Angel ita ta raÉ—a mini sunan nan, yanzu ta tafi ta barni, dama ni na Aureta na rayu da ita zuwa yanzu".
Jin Surtan Salman na neman wuce ƙa'ida, ya sanya Mami ta rungumeshi tana ta karanta masa Adduoi daban daban.
3days back
Tun da ya koma Asibitinsa ya kasa zaune ya kasa tsaye, yayi shiru yana tunanin wasu abubuwa da suka shuɗe a rayuwar sa. Kamar mahaukaci haka ya fita reception, ya tattara ma'aikatansa gaba ɗaya, sai da ya fara ƙare musu kallo, sannan ya ce "Wacece a duty 3days back?"
Aka nuna masa Nurse É—in da take on duty.
Ya kalleta ya ce "Ranar wace allura kika yiwa matar nan, bayan kin bar office É—ina?".
"Wadda kace na yi mata ce" ta faɗa ba ƙwarin gwiwa.
"Wacce nace ki mata?".
"Amm, na manta sunanta bari in É—akko kwalin"
Kafin ta dawo, ya sa aka binciko file É—in da aka duba Abra a ciki.
Ya duba hoton mai File É—in, amma ya ga ba fuskar Adnan ba ce a jiki, ya É—au sheet É—in da aka yi documenting É—in case É—in Abra a jiki, ya duba yana tsaka da dubawar Nurse É—in ta dawo da kwalin allurar a hannunta.