Sashe 121
Dare Da Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ƴar Baba na kwance abin duniya ya isheta ko abinci kaɗan take ci, tunanin rashin ganin Adnan kwana biyu ya addabi zuciyarta. Inna dake zaune ta juya tare da kallon Afra ta ce "Yau idan baki faɗa mini abin da ke damunki ba, babu abin da zai hanani yi miki doka wallahi"
"Haba haba don Allah Inna dame zanji ne wai? Kawai baki san meke damuna ba kici zaki dakeni, ko na faÉ—a miki cewa zaki aljanu suka shafan nidai kawai ki barni da abin da ke damuna"
Miƙewa tsaye Inna tayi tan ɗakko abin doka ta ce "Bari dai ki gani, kina zaton ba zan iya bugunki ba ƴar butu uwa kawai ja'ira" da gudu Afra ta bar gidan bayan ta ɗauki mayafinta.
"Kinibabbiyya ki tsaya mana kiga yadda zan yi dake yarinya ta mayar dani kamar kakarta" Inna ta faÉ—i haka tana ajjiye abin dokan data É—akko.
Adnan na tsaye a ƙofar gidan cikin wasu ƙananun kaya masu kyau ya saka sunglasses a idanunshi ya harɗe hannayensa a ƙirji. Kamar daga sama ya ga ta fito tana haki ganin tana ƙoƙarin yin gaba ya sanya hannunsa tare da kamo nata.
Jin an riƙe hannunta tayi saurin waigowa idanunta ya sauka akan sa bata taɓa tunanin zata gansa ba, ganina ya sanya ta masa ƙuri da idanu wanda suka cika da hawaye. Baya ta juya masa tana sakin kuka tako a hankali cikin nutsuwa zuwa inda take suka fuskanci juna, tallafo fuskarta yai yana kallon yadda take kuka sosai kamar wacce ya daka me hakan ke nufi? Kewarsa tayi ko mene? Ita da ta ce bata son shi.
"Mene? Why are you cry" ya tambaya a hankali turo baki tayi tana ƙara fashewa da kuka. Adnan ya dafe kai ya ce "Goodnight Zaki tarwatsa mini zuciya angel bake kika ce bakya so na ba?" Cikin shassheƙar kuka ta ce.
"Kuma don na faÉ—i haka sai ka daina zuwa ko?"
"To tunda baki so na me zan miki?" Ta tura baki ta ce "Ni ba ruwana da kai,mun ɓata" ta ɗan dire ƙafarta tana ƙara sautin kukanta.
Juyawa ya yi ganin ba kowa a wajan ya ɗan lumshe idanunshi yana jawota gefensa trying to hug her ya ce "Ohhh am sorry my rigimammiya yanzu gani" ya share mata hawayen tas yana riƙe da ita sosai kuma ba tai ƙoƙarin guduwa ba. Ya riƙe haɓarta ya ce "Ina son ganin Inna Angel zaki kiramin ita?" Kai ta ɗaga masa yaja hancinta tare da kai baki kamar zai sumbaci wajan ta zilli da sauri tana masa dry. Girgiza kai kawai ya yi yana tsaye ta dawo ta ce Inna ta ce ya shiga, da fara'a Inna ta amshesa bayan sun gaisa ya zayyana mata abin da ke faruwa, da zuwansa garin da ganin Afra da ya yi ya ɗauka matarsa ya yi mata bayanin komai.
Ta jinjina kai ta ce "Ikon Allah, ashe rabon ganin wani dangin Æ´ar Baba ne ya sa kuka haÉ—u, Ubangiji ka amsa mana wannan addu'ar"
"Amin" Adnan ya amsa idanunshi akan Afra wacce tayi kwance a cinyar Inna sumarta gwanin sha'awa duk ta bayyana domin ita har tafi Abra tsayin suma.
"Ai ba zama bari a ki rawo kawonta sai an yi magana ta fahimta ko?"
"Hakan yafi ina son komawa,amma sai an tsayar da manufa" "Ƴar Baba maza jeki kira kawonki yanzu" miƙewa tayi ganin Adnan ɗin ne kuma yasa ba tai musu ba. Suna zaune ta dawo tare da kawon nata. Sun gaisa da Adnan cikin sakin fuska, da farin ciki bayan ya gama jin komai ya ce. "Allahamdulilla Allah abin godiya, yanzu dole mu fara ji idan ita ƴar baba na son shi kuma zata aure shi ko?" Inna ta ce "Haka ne" ya juya kan Afra ya ce "Ƴar Baba kina son Adnan ɗin?" Ta kalli Adnan wanda yake Kallonta yaji abin da zata ce duk a tsorace yake. Kamar daga sama yaji ta ce "Kawo gaskiya bana son shi, kawai iyaye na nake son a kawo mini ko akai ni wajansu amma ba zan aure shi ba" Innalillahi wata zufa ce ta shiga yankowa Adnan ya kasa cewa komai sai kansa da ya sunkuyar zuwa ƙasa.
"Yarona Adnan kada kaji komai, ina son ka kira wasu naka muyi magana ta fahimta batun ƴar Baba ka barta akwai ƙuruciya kaji ko?" A sanyaye Adnan ya yi musu godiya kana yabar gidan.
Ikon Allah ne kawai ya kai Adnan gida yana zuwa wani zazzaɓi ya rufe shi jikinsa sai rawa yake, barci ya gagari idanunshi rashin Afra tamkar rasa ransa ne. Da gari ya hawaye ya kira Abbi ya faɗa masa komai tunda ya san Abba ba zai ɗauki abin serious ba. Ya kira Uncle Khabir tare da Uncle Mustapha ya faɗa musu komai.
Abu kamar wasa har Abbi ya yi dirar mikiya a ƙauyen shi da Salmanun-faris Adnan bai iya cin komai ba, ya fito cikin ƙyakkyawar shiga ta amy colour ɗin shadda wacce ta yi masa kyau. Lokacin suna ƙofar gidan Hakimi Salman na cikin mota yana vedio call da Mami little nayin dry.
Ganin Adnan ya sa Abbi ya yi Sallama dasu Hakimi idanunshi akan Adnan ya ce "What happing to you son? You looks so Lean and weak" murmushi kawai Adnan ya yi ya ce "Am okay Abbi ya mutan gidan?"
"Lafiyarsu lou har little,tare muke da Salman ya dawo garin" shiru Adnan ya yi rabonsa da Salman har ya manta tun a ɗakin da Abra ta rasu, daman haɗuwar ƙarshe da sukai ba mai daɗi sukai ba, yasan zuciyar Salman ɗin cike da jin zafin shi.
"Muje mota mu ƙarasa ko?" "Abbi a ƙasa za a shiga" Abbi ya ce "Ohh to bari na kira Salman" Salam na cikin mota Abbi ya bubbuga yana kiran sunansa. "Yes Abbi" buɗe motar da zai yi idanunshi ya sauka akan Adnan wanda yake tsaye ya zura hannunsa a cikin Aljihu.
Fitowa ya yi shaddar jikinsa na ƙara wacce take iri ɗaya data Abbi, shi bai san me ya kawo su ƙauyen ba, bai taɓa tunanin zai haɗu da wannan mugun mutumin ba da bai zo ba.
Babu wanda yaiwa ɗan uwansa magana Abbi na lura dasu bai ce komai ba, duk da har yanzu babu wani babban dalilin daya sanya suke hakan a garesa zai ma iya ɗauka ko rashin sabo da juna ne. A haka Adnan da Abbi na gaba Salman na baya shima hannunsa a Aljihu yana ƙarewa ƙauyen kallo har suka isa ƙofar gidan su Afra daman kawon nata yana nan. Iso akai musu suka zauna saman tabarma Salman bai shigo ba ya tsaya ɗaukan wayar Ammi dake tsokanar shi.
"Yaronku ya zo mana da zance wanda a garemu zance mai muhimmanci ne, duba da halin da yarinya ke ciki muna saka ran ta dalilinsa zamu samu iyayenta, shi ya sa na nemi ganin wani nasa mu tattauna akai da kuma ƙara jin ta bakin yarinyar a karo na biyu" Abbi ya jinjina kai gaba ɗaya hankalinsa ya yafi zuwa inda zai ga mai kama da Abransa ya fito a hankali ya ce "Masha daga namu ɓangaren muma haka abin yake, zamu samu yarinya ta maye gurbin ƴar uwarta Sannan mu samu bayanin da zai taimaka mana wajan gano asalin abin da yake faruwa, ina kuka tsinceta?"
"To a yadda murgayi ya faɗa wata rana yaje wajan gari gefen jeji domin duba wasu magunguna na itace, acikin wannan lokacin ne kuma ya tsinci Yarinya a ƙasa ita kaɗai, sai a sannan ya fahimci kamar ƴan daba ne suka shigo cikin jejin domin sama sama yake yajin ƙarar bindigogi, ya ɗauki yarinya kawota wajan ƴan sanda suka ce sun bashi domin babu wasu iyayenta da za a samu, suka saka mata suna Afra wannan shi ne abin da muka sani"
"Ikon Allah, Ubangiji mai yadda ya su" Nan Abbi ya faɗa musu yasa ya tsinci Abra da komai har kawo rasuwarta "Yanzu ina ita yarinyar take, ai Wannan abin bana wasa bane muna buƙatar ta cikin familynmu" Inna ta shiga kiran sunan ƴar Baba fitowa tayi a ɗaki cikin ƙyakƙyawan shiga mai kyau, Abbi ya tsora mata idanu dauriya kawai ya yi da bai je ya riƙeta ba, yana ƙara jinjina girman zatin Ubangiji da ƙuddirarsa. Zama tayi tana gai da Abbi suna haɗa idanu da Adnan ta tura masa baki, ya yi mata kallon ki tausaya mini. Kawo ya gyara zama ya ce "Ƴar Baba zan ƙara tambayarki a karo na biyu kina son Adnan zaki aure shi ya sadaki da iyayenka na gaskiya?" Afra na ƙoƙarin magana Sallamar Salman ta daki kunnenta juya sukai banda adnan da zuciyarsa take cike da fargaba.
Mutuwar tsaye Salman ya yi lokacin da idanunshi ya sauka akan Afra bakinsa na rawa ya ce "Yaya...!!!"[11/16, 6:44 PM] Abk: A gigice Salman ya ƙarasa wurin da 'yar Baba ke zaune, ya rirriƙeta yana girgiza kai "Abbi ban gaya maka ba? Dama na san Angel ba ta mutu ba" ƙura masa idanu Afra ta yi, tana bin fararen idanuwansa da kallo, Masha Allah ga wani daddaɗan ƙamshi da yake fitarwa.
"Talk to me Angel, dan Allah ki yi magana Yaya".
A ɗan shagwaɓe Afra ta ce "Kai ka cikani" wani malolon takaici ne ya ƙule zuciyar Adnan, ya yunƙura yana ƙoƙarin ɓanɓare Salman daga jikin Afra.
Hankaɗe shi Salman ya yi, yana sake rirriƙe Afra.
Abbi ne ya ɓanɓaro Salman daga jikin Afra, yana faɗin "haba Faris, your sister is no more, wannan ba ita bace 'yar uwatta ce"
Dafe kai Salman ya yi, ya rintse idanunsa yana sauke ajiyar zuciya, ya kwanta a jikin Abbi yana ta maida numfashi. Tsura masa idanu Afra ta yi, gaba ɗaya tausayin Salman ya kamata, lallai suna matuƙar so da ƙaunar wannan yayar ta ta.
"Inna wannan ne baban nawa?" Tayi maganar tana kallon Abbi.
Abbi ya yi murmushin ƙarfin hali yana ƙarewa Afra kallo, idan ba wanda ya yiwa Abra kyakykyawan sani ba, babu yadda za ayi kace ba Abra ba ce ba.
"Ni ne na tsinci 'yar uwakki, na riƙeta na raineta, har zuwa lokacin da Allah ya karɓeta. Kamar ki ɗaya sak da ita, tabbas da a wani wurin na ganki zan iya cewa Abra ce"
"Haba haba don Allah Inna dame zanji ne wai? Kawai baki san meke damuna ba kici zaki dakeni, ko na faÉ—a miki cewa zaki aljanu suka shafan nidai kawai ki barni da abin da ke damuna"
Miƙewa tsaye Inna tayi tan ɗakko abin doka ta ce "Bari dai ki gani, kina zaton ba zan iya bugunki ba ƴar butu uwa kawai ja'ira" da gudu Afra ta bar gidan bayan ta ɗauki mayafinta.
"Kinibabbiyya ki tsaya mana kiga yadda zan yi dake yarinya ta mayar dani kamar kakarta" Inna ta faÉ—i haka tana ajjiye abin dokan data É—akko.
Adnan na tsaye a ƙofar gidan cikin wasu ƙananun kaya masu kyau ya saka sunglasses a idanunshi ya harɗe hannayensa a ƙirji. Kamar daga sama ya ga ta fito tana haki ganin tana ƙoƙarin yin gaba ya sanya hannunsa tare da kamo nata.
Jin an riƙe hannunta tayi saurin waigowa idanunta ya sauka akan sa bata taɓa tunanin zata gansa ba, ganina ya sanya ta masa ƙuri da idanu wanda suka cika da hawaye. Baya ta juya masa tana sakin kuka tako a hankali cikin nutsuwa zuwa inda take suka fuskanci juna, tallafo fuskarta yai yana kallon yadda take kuka sosai kamar wacce ya daka me hakan ke nufi? Kewarsa tayi ko mene? Ita da ta ce bata son shi.
"Mene? Why are you cry" ya tambaya a hankali turo baki tayi tana ƙara fashewa da kuka. Adnan ya dafe kai ya ce "Goodnight Zaki tarwatsa mini zuciya angel bake kika ce bakya so na ba?" Cikin shassheƙar kuka ta ce.
"Kuma don na faÉ—i haka sai ka daina zuwa ko?"
"To tunda baki so na me zan miki?" Ta tura baki ta ce "Ni ba ruwana da kai,mun ɓata" ta ɗan dire ƙafarta tana ƙara sautin kukanta.
Juyawa ya yi ganin ba kowa a wajan ya ɗan lumshe idanunshi yana jawota gefensa trying to hug her ya ce "Ohhh am sorry my rigimammiya yanzu gani" ya share mata hawayen tas yana riƙe da ita sosai kuma ba tai ƙoƙarin guduwa ba. Ya riƙe haɓarta ya ce "Ina son ganin Inna Angel zaki kiramin ita?" Kai ta ɗaga masa yaja hancinta tare da kai baki kamar zai sumbaci wajan ta zilli da sauri tana masa dry. Girgiza kai kawai ya yi yana tsaye ta dawo ta ce Inna ta ce ya shiga, da fara'a Inna ta amshesa bayan sun gaisa ya zayyana mata abin da ke faruwa, da zuwansa garin da ganin Afra da ya yi ya ɗauka matarsa ya yi mata bayanin komai.
Ta jinjina kai ta ce "Ikon Allah, ashe rabon ganin wani dangin Æ´ar Baba ne ya sa kuka haÉ—u, Ubangiji ka amsa mana wannan addu'ar"
"Amin" Adnan ya amsa idanunshi akan Afra wacce tayi kwance a cinyar Inna sumarta gwanin sha'awa duk ta bayyana domin ita har tafi Abra tsayin suma.
"Ai ba zama bari a ki rawo kawonta sai an yi magana ta fahimta ko?"
"Hakan yafi ina son komawa,amma sai an tsayar da manufa" "Ƴar Baba maza jeki kira kawonki yanzu" miƙewa tayi ganin Adnan ɗin ne kuma yasa ba tai musu ba. Suna zaune ta dawo tare da kawon nata. Sun gaisa da Adnan cikin sakin fuska, da farin ciki bayan ya gama jin komai ya ce. "Allahamdulilla Allah abin godiya, yanzu dole mu fara ji idan ita ƴar baba na son shi kuma zata aure shi ko?" Inna ta ce "Haka ne" ya juya kan Afra ya ce "Ƴar Baba kina son Adnan ɗin?" Ta kalli Adnan wanda yake Kallonta yaji abin da zata ce duk a tsorace yake. Kamar daga sama yaji ta ce "Kawo gaskiya bana son shi, kawai iyaye na nake son a kawo mini ko akai ni wajansu amma ba zan aure shi ba" Innalillahi wata zufa ce ta shiga yankowa Adnan ya kasa cewa komai sai kansa da ya sunkuyar zuwa ƙasa.
"Yarona Adnan kada kaji komai, ina son ka kira wasu naka muyi magana ta fahimta batun ƴar Baba ka barta akwai ƙuruciya kaji ko?" A sanyaye Adnan ya yi musu godiya kana yabar gidan.
Ikon Allah ne kawai ya kai Adnan gida yana zuwa wani zazzaɓi ya rufe shi jikinsa sai rawa yake, barci ya gagari idanunshi rashin Afra tamkar rasa ransa ne. Da gari ya hawaye ya kira Abbi ya faɗa masa komai tunda ya san Abba ba zai ɗauki abin serious ba. Ya kira Uncle Khabir tare da Uncle Mustapha ya faɗa musu komai.
Abu kamar wasa har Abbi ya yi dirar mikiya a ƙauyen shi da Salmanun-faris Adnan bai iya cin komai ba, ya fito cikin ƙyakkyawar shiga ta amy colour ɗin shadda wacce ta yi masa kyau. Lokacin suna ƙofar gidan Hakimi Salman na cikin mota yana vedio call da Mami little nayin dry.
Ganin Adnan ya sa Abbi ya yi Sallama dasu Hakimi idanunshi akan Adnan ya ce "What happing to you son? You looks so Lean and weak" murmushi kawai Adnan ya yi ya ce "Am okay Abbi ya mutan gidan?"
"Lafiyarsu lou har little,tare muke da Salman ya dawo garin" shiru Adnan ya yi rabonsa da Salman har ya manta tun a ɗakin da Abra ta rasu, daman haɗuwar ƙarshe da sukai ba mai daɗi sukai ba, yasan zuciyar Salman ɗin cike da jin zafin shi.
"Muje mota mu ƙarasa ko?" "Abbi a ƙasa za a shiga" Abbi ya ce "Ohh to bari na kira Salman" Salam na cikin mota Abbi ya bubbuga yana kiran sunansa. "Yes Abbi" buɗe motar da zai yi idanunshi ya sauka akan Adnan wanda yake tsaye ya zura hannunsa a cikin Aljihu.
Fitowa ya yi shaddar jikinsa na ƙara wacce take iri ɗaya data Abbi, shi bai san me ya kawo su ƙauyen ba, bai taɓa tunanin zai haɗu da wannan mugun mutumin ba da bai zo ba.
Babu wanda yaiwa ɗan uwansa magana Abbi na lura dasu bai ce komai ba, duk da har yanzu babu wani babban dalilin daya sanya suke hakan a garesa zai ma iya ɗauka ko rashin sabo da juna ne. A haka Adnan da Abbi na gaba Salman na baya shima hannunsa a Aljihu yana ƙarewa ƙauyen kallo har suka isa ƙofar gidan su Afra daman kawon nata yana nan. Iso akai musu suka zauna saman tabarma Salman bai shigo ba ya tsaya ɗaukan wayar Ammi dake tsokanar shi.
"Yaronku ya zo mana da zance wanda a garemu zance mai muhimmanci ne, duba da halin da yarinya ke ciki muna saka ran ta dalilinsa zamu samu iyayenta, shi ya sa na nemi ganin wani nasa mu tattauna akai da kuma ƙara jin ta bakin yarinyar a karo na biyu" Abbi ya jinjina kai gaba ɗaya hankalinsa ya yafi zuwa inda zai ga mai kama da Abransa ya fito a hankali ya ce "Masha daga namu ɓangaren muma haka abin yake, zamu samu yarinya ta maye gurbin ƴar uwarta Sannan mu samu bayanin da zai taimaka mana wajan gano asalin abin da yake faruwa, ina kuka tsinceta?"
"To a yadda murgayi ya faɗa wata rana yaje wajan gari gefen jeji domin duba wasu magunguna na itace, acikin wannan lokacin ne kuma ya tsinci Yarinya a ƙasa ita kaɗai, sai a sannan ya fahimci kamar ƴan daba ne suka shigo cikin jejin domin sama sama yake yajin ƙarar bindigogi, ya ɗauki yarinya kawota wajan ƴan sanda suka ce sun bashi domin babu wasu iyayenta da za a samu, suka saka mata suna Afra wannan shi ne abin da muka sani"
"Ikon Allah, Ubangiji mai yadda ya su" Nan Abbi ya faɗa musu yasa ya tsinci Abra da komai har kawo rasuwarta "Yanzu ina ita yarinyar take, ai Wannan abin bana wasa bane muna buƙatar ta cikin familynmu" Inna ta shiga kiran sunan ƴar Baba fitowa tayi a ɗaki cikin ƙyakƙyawan shiga mai kyau, Abbi ya tsora mata idanu dauriya kawai ya yi da bai je ya riƙeta ba, yana ƙara jinjina girman zatin Ubangiji da ƙuddirarsa. Zama tayi tana gai da Abbi suna haɗa idanu da Adnan ta tura masa baki, ya yi mata kallon ki tausaya mini. Kawo ya gyara zama ya ce "Ƴar Baba zan ƙara tambayarki a karo na biyu kina son Adnan zaki aure shi ya sadaki da iyayenka na gaskiya?" Afra na ƙoƙarin magana Sallamar Salman ta daki kunnenta juya sukai banda adnan da zuciyarsa take cike da fargaba.
Mutuwar tsaye Salman ya yi lokacin da idanunshi ya sauka akan Afra bakinsa na rawa ya ce "Yaya...!!!"[11/16, 6:44 PM] Abk: A gigice Salman ya ƙarasa wurin da 'yar Baba ke zaune, ya rirriƙeta yana girgiza kai "Abbi ban gaya maka ba? Dama na san Angel ba ta mutu ba" ƙura masa idanu Afra ta yi, tana bin fararen idanuwansa da kallo, Masha Allah ga wani daddaɗan ƙamshi da yake fitarwa.
"Talk to me Angel, dan Allah ki yi magana Yaya".
A ɗan shagwaɓe Afra ta ce "Kai ka cikani" wani malolon takaici ne ya ƙule zuciyar Adnan, ya yunƙura yana ƙoƙarin ɓanɓare Salman daga jikin Afra.
Hankaɗe shi Salman ya yi, yana sake rirriƙe Afra.
Abbi ne ya ɓanɓaro Salman daga jikin Afra, yana faɗin "haba Faris, your sister is no more, wannan ba ita bace 'yar uwatta ce"
Dafe kai Salman ya yi, ya rintse idanunsa yana sauke ajiyar zuciya, ya kwanta a jikin Abbi yana ta maida numfashi. Tsura masa idanu Afra ta yi, gaba ɗaya tausayin Salman ya kamata, lallai suna matuƙar so da ƙaunar wannan yayar ta ta.
"Inna wannan ne baban nawa?" Tayi maganar tana kallon Abbi.
Abbi ya yi murmushin ƙarfin hali yana ƙarewa Afra kallo, idan ba wanda ya yiwa Abra kyakykyawan sani ba, babu yadda za ayi kace ba Abra ba ce ba.
"Ni ne na tsinci 'yar uwakki, na riƙeta na raineta, har zuwa lokacin da Allah ya karɓeta. Kamar ki ɗaya sak da ita, tabbas da a wani wurin na ganki zan iya cewa Abra ce"