Sashe 21
Da Sauran Kallo Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*Xexen Fasaha*
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
~Dedicated to my mom Sadeeq hawwass~.
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.
👁🥡👁
🅿1⃣2⃣
*T* a q'arashe maganar cikin huhhutai da mugun dukan qirjinta da hannunta.
firdauseey tace"kwantar da hankalinki mama nasan zamu sameshi yanda mukeso fiye ma da hakan inda har kika sanya boka marakusa a wannan zancen komi yazo ending ay, hmm mukhtar kenan nayi maka alkaqawalin saika manta da muhimmanci iyayenka na tsawon shekaru da dama"
"wannan haka shike fad'i ki q'ara dai kam d'iyata yar albarka mai iriyar hakin uwarta sakk".
nan sukaci gaba da had'a mugun nufin su ga bayin Allan da basuji basu gani ba. mero bata bar gidan ba har saida dare shima dan mukhtar d'in ya dawo gida sannan ta wuce.
hm ko kunya ta baje gidan d'iya suna fira suna shewa kamar qawarta, da yake dai abubuwan mamaki basu ta6a qarewa a duniya akwai masu hkn sosai na budurwar zuciya.
fitar da sukayi d'azun mukhtar da salis wajen camp din alhazai suka je cike wasu forms daga nan kuma sai suka dawo, mukhtar daga nan yaje inda masu ginin zamani suke yai musu bayanin ginin gidan nasa, nan batareda b'ata lokaci ba kuwa suka d'auko masu albums albums na gini mai kyau da tsari tamkar a turai, ismail yace ya zabar masa, nan take kuwa ismail ya zab'ar masa wani tsantsararren ginin gida wanda daga wajensa dud iriyan wannan manyan duwatsun ne masu jone da cut silver tayils, sannan ga wata makekeyar harabar cikin gida, can kuma gudan gefen wajen runfunan tampals tampals har guda 3 ne na saka motoci, sannan aka budo musu shafin tsarin falo.
suma d'akunan falon masu benaye ne hawa kusan biyar a kowane d'aki dake cikin falon, wato bedrooms, gashi kalar fentin gidanma abin a tsaya a kalla ne,
nan take kuwa yasa sukayi masa bill din kudin anan sukai masa shi kuma ya tura musu alert nn take da sharadin bayan tafiyarsu mecca bayan qaramar salla zasuje gidan sufara aiki in yaso kansu dawo an kammala komi, har zasu fito daga ckn ma'aikatar maginan manajan yace oga banda new fenuters modern ne xaku zuba a iriyan
Wannan gida haka? Mukhtar yace "za'a sanya su amman zan nema ai,,, manager din yace "ai muma nan muna dasu oga, zamuyi maka gini kuma ka siyi funature a gurinmu dud wanda kakeso shi zamu sanya maka a gida harda labulaye yan waje dud muna da".
nan yajasu wajen kuwa, sukai arba da kayakki iriyar na wajennan set set babu kalar da babu na q'asashen waje nanma ismail da kansa ya zab'arwa yayan nasa kayan daki, har set guda biyar, dan d'akunan ne guda biyar a saman benen ga yanda ginin zai kama inkun tuna.
suna dawowa kuma mai hilin kusada gidan Ismail mukhtar yasa a nemo masa dan suyi ciniki sbd ayi gyaran gaba daya sai dai kuma anyi rashin sa'a mutumin yayi tafia zuwa umara ance bama zai dawo ba sai bayan qaramar salla in yayi hajji sannan,
dole mukhtar ya haqura badan yasoba, ammam yaso ayi musu gyaran tare yanda da sundawo meccan kowa zai tare a sabon gidansa.
har saida Ismail ya nuna masa wannan ba abun damuwa bane inda duka saura kwana 2 azumi kenan hajji baifi wata daya da yan kwanaki ba,
dan haka koda mukhtar din ya koma gida yana gwadawa firdauseey yanayin ginin gidan da za'a musu tuni ta mnta da wani fushi da takeyi dashi ta dinga farinciki na dariya ganin qirar gidan dud a layin anguwarsu babu kamarsa a tsarin kyau koda kuwa a fuskar gidan nrma bare ciki, dudda akwai masu kudi da mnyan gidaje a anguwar kuwa amman na mukhtar end ne in aka zo, yanda kasan a qasashen qetare haka gidan yake ciki da waje dan komi na cikinsa dark pink ne, and white colour.
watan alfarma na ramadana ya kama har gashi anfara azumi cikin ikon Allah yau kwana 6 knn da farasa, a lokacin ne kuma aka fara gyara gidansu baffa yayinda suka dawo nan gidan mukhtar din da zama kamar yanda ya roqesu alfamar hakan dan baffak am yaso su koma gidan babban amininsa kuma maqocinsa baba yawale inda matarsa ta rasu shi daya ne a gidan kan aga gyara musu nasun,
koda wasa kuwa firdauseey bata nuna wa iyayen nasa ba mugun halinsu kamar yanda uwar ta gargad'eta akan cewa kada ta nuna musu komi harsai halin hakan ya bada sannan,
inda marakusa bai nan da taje, amman anmata bayani zai dawo garin in angama azumi dan shi bai iya zama garin indai watan ramadana ya kama kuwa, danji yakeyi a jikinsa kamar ana babbakasa da wata iriyar azabtacciyar zazzafar wuta mai q'una ne shiyasa yake had'a 'yan komatsansa yabar gari yakoma can cikin daji sosai a wani yanki2 na tsibirin matsafan yamma bazai yadda yadawo qauyen garinsu ba kuwa har sai an gama azumi sannan yake samun zama lpia.
shiyasa komi su inno sukeso take musu babu gardama sai bayan idanunsu taita tsine musu tana d'ura musu ashir tareda cewar lalatattun tsoffi kawai kunzo kun rashe mana a gida kun hanani rawar gaban hantsi hmmm! dani kuke zancen randa kuka tabvatas da cewa d'anku yabar hannunku ya dawo namu a lokacin ne zakuga samfur samfur na tozarci na d'aya bayan d'aya wlh muna fukai kawai.
ahaka azumin Ramadan yaita tafiya lpia lau cikin ikon Allah har yau gashi an kai na 22 ,a ranar ne kuma aka gama wasu baffa gyaran gidan washe gari kuma suka koma, gida kam Alhamdulilla komi yaji banda tsiya a cikinsa, su baffa su kansu abun ya burgesu kai lallaikan babu wanda yaqi wajen hutu dajin dad'i a duniya koda kuwa mukwan lpia ne kai wajen tsufa.
lokacinda aka shiga goman qarshe kuwa baffa kullum masallaci yake kwana yana adduoe da roqon Ubangiji Allah akan ya tsare sa da iyalensa da dukkan kullihin musulman Allah yakuma basu lpia mai d'aurewa ga ibadarsa, kullum adduarsa naga daurewar zumuncin 'ya'yan nasa ko bayan ransu kuwa,
a haka aka gama azumi lpia, azumi kuwa na bada baya yan mecca suka fara shirin tafiya, yau litinin kenan
ta kama ana ya gobe za'a tafi to adaren ranar bayan meron tsimbe tazo gidan sunyi magana da d'iyar ta tafi mukhtar na dawowa katsam firdauseey tasa masa kuka wiwi,, da sauri kuwa ya nemi waje ya zauna yaduveta sosai dud a rud'e ga tunaninsa ko ciwon cikinne yad'an juya mata dayake cikin yanzu ya shiga wata na bakwaiy ne yanzun kullum yau ciwo gobe sauqi haka take, ganin yanda ya rude ne yasa ta faki idanunsa tai masa gwalo( ashe daman sun shirya da mero kan zasuje wajen boka namarakusa goben tare kamar yanda ya buqata, inda ya dawo gari tun bayan gama azumin ma.
to tasan kotace masa bazata bisa mecca ba akwai matsala danzai tuhumeta akan dalili shiyasa kawai suka shirya itada uwar akan cewa zata zauna shan magani saboda bata da lpia inyaso daga baya sa koma tareda shin).
haka taci gaba da kukan munafunci kamar gaske, dan kuwa fuskarta tai kacan kacan da hawaye sai da qyar ta bude baki tace
"toni yama za'ayi naje mecca da wannan turtsetsen cikin mai bani wahala wanda ko tafiya ma daqyar nikeyi dud nabi na qara kunbura, ni bnma iya ibada dashi bayan kasan yanda kwananan yake wahalar dani ko yanzun ni bnma lpia ni kadai nasan ciwon da nikeji a jikina"! taqarashe maganar tana taune leb'e da daddafe ciki da qugu kamar gaske, dasauri yace "sannu to fiedy na ko muje asubiti ne yanzun? saurin girgiza masa kai tayi tace "a'a zan koma gida wajen mama ne dan tace zata dinga bani magunguna ina sha har ku dawo nasan zan samu sauq'i lokacin"
cikin rashin jin dadi yace"gida kuma fiedy?!, bakya gudun kije kinashan magungunan dabakan tsarin na likitoci ba aje kuma asamu matsala? muje asibitin zaifi kawai nikega ko?"
cikin murmushin yaudara na q'arfin halin qarya tace "kada ka damu mama tasan kowane magani daya dace mai ciki ta sha su fa to dan inganta lafiyarta indai na hausa ne kuwa dan tasansu kuma ta saidasu a baya ga jama'a da dama"
badan ya sova ya haqura sakamakon matsawa datai kan batun.
washe gari yaje ya fad'awa su baffa komi yaqara da cewa "ni baffa ma bansan wanda zan bawa kujerar tata bama, gashi baifi saura awa biyu ba yanzun jirgin namu ya tashi bafa......
*To dears wa za'a bawa kejerar nan ta mecca din nan datai saura?? Plss bnda rigima ku tsayu ku fidda gwani cikinku😜.*
Takun daice wato👇🏻
*Xexen Fasaha*
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
~Dedicated to my mom Sadeeq hawwass~.
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.
👁🥡👁
🅿1⃣2⃣
*T* a q'arashe maganar cikin huhhutai da mugun dukan qirjinta da hannunta.
firdauseey tace"kwantar da hankalinki mama nasan zamu sameshi yanda mukeso fiye ma da hakan inda har kika sanya boka marakusa a wannan zancen komi yazo ending ay, hmm mukhtar kenan nayi maka alkaqawalin saika manta da muhimmanci iyayenka na tsawon shekaru da dama"
"wannan haka shike fad'i ki q'ara dai kam d'iyata yar albarka mai iriyar hakin uwarta sakk".
nan sukaci gaba da had'a mugun nufin su ga bayin Allan da basuji basu gani ba. mero bata bar gidan ba har saida dare shima dan mukhtar d'in ya dawo gida sannan ta wuce.
hm ko kunya ta baje gidan d'iya suna fira suna shewa kamar qawarta, da yake dai abubuwan mamaki basu ta6a qarewa a duniya akwai masu hkn sosai na budurwar zuciya.
fitar da sukayi d'azun mukhtar da salis wajen camp din alhazai suka je cike wasu forms daga nan kuma sai suka dawo, mukhtar daga nan yaje inda masu ginin zamani suke yai musu bayanin ginin gidan nasa, nan batareda b'ata lokaci ba kuwa suka d'auko masu albums albums na gini mai kyau da tsari tamkar a turai, ismail yace ya zabar masa, nan take kuwa ismail ya zab'ar masa wani tsantsararren ginin gida wanda daga wajensa dud iriyan wannan manyan duwatsun ne masu jone da cut silver tayils, sannan ga wata makekeyar harabar cikin gida, can kuma gudan gefen wajen runfunan tampals tampals har guda 3 ne na saka motoci, sannan aka budo musu shafin tsarin falo.
suma d'akunan falon masu benaye ne hawa kusan biyar a kowane d'aki dake cikin falon, wato bedrooms, gashi kalar fentin gidanma abin a tsaya a kalla ne,
nan take kuwa yasa sukayi masa bill din kudin anan sukai masa shi kuma ya tura musu alert nn take da sharadin bayan tafiyarsu mecca bayan qaramar salla zasuje gidan sufara aiki in yaso kansu dawo an kammala komi, har zasu fito daga ckn ma'aikatar maginan manajan yace oga banda new fenuters modern ne xaku zuba a iriyan
Wannan gida haka? Mukhtar yace "za'a sanya su amman zan nema ai,,, manager din yace "ai muma nan muna dasu oga, zamuyi maka gini kuma ka siyi funature a gurinmu dud wanda kakeso shi zamu sanya maka a gida harda labulaye yan waje dud muna da".
nan yajasu wajen kuwa, sukai arba da kayakki iriyar na wajennan set set babu kalar da babu na q'asashen waje nanma ismail da kansa ya zab'arwa yayan nasa kayan daki, har set guda biyar, dan d'akunan ne guda biyar a saman benen ga yanda ginin zai kama inkun tuna.
suna dawowa kuma mai hilin kusada gidan Ismail mukhtar yasa a nemo masa dan suyi ciniki sbd ayi gyaran gaba daya sai dai kuma anyi rashin sa'a mutumin yayi tafia zuwa umara ance bama zai dawo ba sai bayan qaramar salla in yayi hajji sannan,
dole mukhtar ya haqura badan yasoba, ammam yaso ayi musu gyaran tare yanda da sundawo meccan kowa zai tare a sabon gidansa.
har saida Ismail ya nuna masa wannan ba abun damuwa bane inda duka saura kwana 2 azumi kenan hajji baifi wata daya da yan kwanaki ba,
dan haka koda mukhtar din ya koma gida yana gwadawa firdauseey yanayin ginin gidan da za'a musu tuni ta mnta da wani fushi da takeyi dashi ta dinga farinciki na dariya ganin qirar gidan dud a layin anguwarsu babu kamarsa a tsarin kyau koda kuwa a fuskar gidan nrma bare ciki, dudda akwai masu kudi da mnyan gidaje a anguwar kuwa amman na mukhtar end ne in aka zo, yanda kasan a qasashen qetare haka gidan yake ciki da waje dan komi na cikinsa dark pink ne, and white colour.
watan alfarma na ramadana ya kama har gashi anfara azumi cikin ikon Allah yau kwana 6 knn da farasa, a lokacin ne kuma aka fara gyara gidansu baffa yayinda suka dawo nan gidan mukhtar din da zama kamar yanda ya roqesu alfamar hakan dan baffak am yaso su koma gidan babban amininsa kuma maqocinsa baba yawale inda matarsa ta rasu shi daya ne a gidan kan aga gyara musu nasun,
koda wasa kuwa firdauseey bata nuna wa iyayen nasa ba mugun halinsu kamar yanda uwar ta gargad'eta akan cewa kada ta nuna musu komi harsai halin hakan ya bada sannan,
inda marakusa bai nan da taje, amman anmata bayani zai dawo garin in angama azumi dan shi bai iya zama garin indai watan ramadana ya kama kuwa, danji yakeyi a jikinsa kamar ana babbakasa da wata iriyar azabtacciyar zazzafar wuta mai q'una ne shiyasa yake had'a 'yan komatsansa yabar gari yakoma can cikin daji sosai a wani yanki2 na tsibirin matsafan yamma bazai yadda yadawo qauyen garinsu ba kuwa har sai an gama azumi sannan yake samun zama lpia.
shiyasa komi su inno sukeso take musu babu gardama sai bayan idanunsu taita tsine musu tana d'ura musu ashir tareda cewar lalatattun tsoffi kawai kunzo kun rashe mana a gida kun hanani rawar gaban hantsi hmmm! dani kuke zancen randa kuka tabvatas da cewa d'anku yabar hannunku ya dawo namu a lokacin ne zakuga samfur samfur na tozarci na d'aya bayan d'aya wlh muna fukai kawai.
ahaka azumin Ramadan yaita tafiya lpia lau cikin ikon Allah har yau gashi an kai na 22 ,a ranar ne kuma aka gama wasu baffa gyaran gidan washe gari kuma suka koma, gida kam Alhamdulilla komi yaji banda tsiya a cikinsa, su baffa su kansu abun ya burgesu kai lallaikan babu wanda yaqi wajen hutu dajin dad'i a duniya koda kuwa mukwan lpia ne kai wajen tsufa.
lokacinda aka shiga goman qarshe kuwa baffa kullum masallaci yake kwana yana adduoe da roqon Ubangiji Allah akan ya tsare sa da iyalensa da dukkan kullihin musulman Allah yakuma basu lpia mai d'aurewa ga ibadarsa, kullum adduarsa naga daurewar zumuncin 'ya'yan nasa ko bayan ransu kuwa,
a haka aka gama azumi lpia, azumi kuwa na bada baya yan mecca suka fara shirin tafiya, yau litinin kenan
ta kama ana ya gobe za'a tafi to adaren ranar bayan meron tsimbe tazo gidan sunyi magana da d'iyar ta tafi mukhtar na dawowa katsam firdauseey tasa masa kuka wiwi,, da sauri kuwa ya nemi waje ya zauna yaduveta sosai dud a rud'e ga tunaninsa ko ciwon cikinne yad'an juya mata dayake cikin yanzu ya shiga wata na bakwaiy ne yanzun kullum yau ciwo gobe sauqi haka take, ganin yanda ya rude ne yasa ta faki idanunsa tai masa gwalo( ashe daman sun shirya da mero kan zasuje wajen boka namarakusa goben tare kamar yanda ya buqata, inda ya dawo gari tun bayan gama azumin ma.
to tasan kotace masa bazata bisa mecca ba akwai matsala danzai tuhumeta akan dalili shiyasa kawai suka shirya itada uwar akan cewa zata zauna shan magani saboda bata da lpia inyaso daga baya sa koma tareda shin).
haka taci gaba da kukan munafunci kamar gaske, dan kuwa fuskarta tai kacan kacan da hawaye sai da qyar ta bude baki tace
"toni yama za'ayi naje mecca da wannan turtsetsen cikin mai bani wahala wanda ko tafiya ma daqyar nikeyi dud nabi na qara kunbura, ni bnma iya ibada dashi bayan kasan yanda kwananan yake wahalar dani ko yanzun ni bnma lpia ni kadai nasan ciwon da nikeji a jikina"! taqarashe maganar tana taune leb'e da daddafe ciki da qugu kamar gaske, dasauri yace "sannu to fiedy na ko muje asubiti ne yanzun? saurin girgiza masa kai tayi tace "a'a zan koma gida wajen mama ne dan tace zata dinga bani magunguna ina sha har ku dawo nasan zan samu sauq'i lokacin"
cikin rashin jin dadi yace"gida kuma fiedy?!, bakya gudun kije kinashan magungunan dabakan tsarin na likitoci ba aje kuma asamu matsala? muje asibitin zaifi kawai nikega ko?"
cikin murmushin yaudara na q'arfin halin qarya tace "kada ka damu mama tasan kowane magani daya dace mai ciki ta sha su fa to dan inganta lafiyarta indai na hausa ne kuwa dan tasansu kuma ta saidasu a baya ga jama'a da dama"
badan ya sova ya haqura sakamakon matsawa datai kan batun.
washe gari yaje ya fad'awa su baffa komi yaqara da cewa "ni baffa ma bansan wanda zan bawa kujerar tata bama, gashi baifi saura awa biyu ba yanzun jirgin namu ya tashi bafa......
*To dears wa za'a bawa kejerar nan ta mecca din nan datai saura?? Plss bnda rigima ku tsayu ku fidda gwani cikinku😜.*
Takun daice wato👇🏻
*Xexen Fasaha*
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.