Sashe 11
Da Sauran Kallo Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*Xexen Fasaha*
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.
👁🥡👁
🅿8⃣.
*M* ukhtar kuwa suna rabuwa da salis gida ya wuce, anan qofar gidan yaga babansa da su baba yawale maqotan su, saida ya durqusa ya gaishesu sannan ya wuce ciki,, kai tsaye dakin su ya wuce ganin baiga qanen nasa ba yasashi tunanin koyana dakin innon tasu mafarin knn yasa kai dakin inno din bayan yayi sallama,
zama yayi ganin inno dun tana salla yasan shafa'e ne take yi, inno kam nada q'oqarin ibada hatta ta cikin dare kam bata shallaketa saita tashi tayi sallolin dare na nafiloli ta roqi Ubangiji Allah buqatunta na alheri akan mijinta da iyayenta da suka jima da rasuwa da kuma 'ya'yanta da kuma sauran jama'ar musulman Allah.
saida ta sallame ne ta yi lazuminta tareda addu'a sannan ta shafa ta juyo tana duban mukhtar d'in tunkan tace wani abu yayi saurin furta"inno ismail bayya gida ne? inno tace "nikam dai ban saniba mukhtar nida ina cikin d'aki, ka duba d'akin naku kaga bayya ciki ne?
"na duba inno ban gansa ba, " qilan ya dan fita ne to" cewar inno din.
"ga alama dai kam inno bayya gidan dn nima yanzun na shigo"
"halan daga wajen salisun kake taron tuzurai ko?
wai nikam mukhtar har yaushe zakusan kun girma kaida salisu ne har ku ajiye iyali kuma em? yanzufa ba kuba ko ismail da yayi aure da yana nan da iyalensa shima bare ku" mukhtar ya maida kansa qasa yana murmushi yace " nifa inno kin gane ko nafiso na fara samun aiki tukunna in yaso saina fara ginin gida dan matsalar matar da zan aura babu ita inda na sameta harma mun daidaita kanmu"
inno tace "rabani da wani zancen samun aikin nan mukhtar kaji, yanzun kana nufin zakaita zama ne har sai kasamu aiki zakai aure? wannan kam ba maganar ji bace, d'azun da safe bayan fitarku munyi magana nida baffanku cewa wannan d'ayar gonar tasa zai saida ta ya siya muku gidaje wanda aka gina guda biyu 'yan madaidaita, saurin kud'in kuma sai a baku kuyi hidimar biki dasu koba shikenan ba?
cikin sauri mukhtar ya dubi inno yace
"amman inno baffa zai siyarda gonansa tomi zai kama kuma? inda yanzun dai wannan gonar ita kad'aice tai mana saura fa"
Inno tace "mun tattauna akan wannan zancen shima, kaga ai munada garken awaki da raguna da kuma tumaki ko?, to akansu zai koma kasuwanci dud ran kasuwa yana kaiwa yana siyar da jariran da suke haifa insun tasa fatan ka fahimce ni?"
girgiza kai mukhtar yayi, matuqa gaya yaji dad'in hakan a ransa koba komi zai rayu da firdauseyn sa nan bada jimawa ba ya mallaketa mallaka kuwa ta har abada, kuma itama yasan zataji dad'i sosai inya fad'a mata manya zasu shigo cikin lamarin nasu.
dan haka cikin kunya ya ce "inno mun gode to Allah shi saka muku da alheri akan iriyar wnn kyautatawa da kuke mana muma kuma Allah shi azurtamu mu dad'ad'a muku fiye da yanda kuma kukai mana, Allah kuma shi jiqan iyaye"
cikin murmushi inno take furta "aminn, shima in ismail din ya dawo saika shaida masa hakan shima daganan in yanada wacce yakeson kaga da ya gama qarashe jarabawar makarantar sai a had'a ayi bikin naku lokaci day'a a huta, ko muma ma samu muga jikokin namu kafin muyi qaura daga duniyar,
jikin mukhtar yayi sanyi jin maganar da inno tai na mutuwa, dan haka sai yace"inno kikasan ma komu rigaki tafiyan ma? , Murmushi inno tai tace "kayya dai mukhtar babu wanda yasan *gawar fari* ay tsakaninmu, fatanmu dai Allah yasa mu cika da kyau da imani,,
sai lokacin mukhtar yasaki ransa yace "aminn inno,, amman ban tunanin ismail nada budurwa dan sai nikega ma tsoron matan yake bai iya musu mgn ma inno"
murmushi inno tai tace "miyasa kace baida budurwa to? yace "da kuwa yanada da nine mutum na farko da zan sani inno" dariya inno tai tace
"hmm komi zai iya canzawa lokaci day'a mukhtar,
kai bagashi kaima da banyi tsammani kanada budurwar ba daga ta6oka da zancen aure har kayi azarbabin fiddota to bare shi ma saurayi mai quruciya bisaga kai tuzuru?"
dariyar kunya kawai mukhtar yayi yace "baffa ya ta6a ganinmu wajen gidansu rannan amman na boye a ranan amman kuma jikina ya bani ya ganni inno fa shareware kawai yayi" yayi maganar yana 'yar dariya itama inno dariyar take sai daga bisani ta dubesa tace ''ince kai wacce kakeson auren nan kusa take dai ko?"
"eh inno nan qasan layinmu take ma ay, yarinyar gidan mlm zayyanu mai almajirai ce ma ai"
Inno tace "to to af kaddai ince Zainab d'iyar jameela,?
kai amman ko kayi sa'ar mace mai tarbiyya Allah yasa alheri....... "aa inno bafa ita bace,, mukhtar ya katse inno da fad'in hakan, tace "ikon Allah, tofa wacece a gidan knn? "
yace "inno d'iyar matar mlm zayyanu ce ita sunanta firdausey mamanta kuma meron tsimbe ake ce mata, da ita tazo gidan mlm zayyanu din dayake baban yarinyar ya rasu."
cikin tsananin fad'uwan gaba inno tace "mukhtar???! meron tsimbe fa kace?! amaryar mlm zayyanu mai almajirai? wannan matar da kowa yasan halin rashin kirkinta shine zaka jajibowa kanka iriyar wannan *babbar annoba* haka? to nikam dai ban yarda ba ban lamunce ba kamaji na fad'a maka kafita harkan wadannan mutanen marasa mutunci dan haka maza tashi ka bani waje kuma mlm zai shigo saina fad'a masa halinda kakeson tsoma kanka muma kuma ka tsoma mu a ciki wanda ba mai 6ullewa bane.
haka mukhtar ya miqe fuskarsa taf taf da hawaye ransa na masa zafi yabar dakin ya shiga d'akinsu, kwanciya yayi zuciyar sa na cewa "hoooo kaiko mukhtar miyajaka yin abinda har ran mahaifiyarka ya 6aci akan wata mace wacce batasan dukkanin d'awainiyar da mamarka tai dakai ba tun kana cikin ciki har zuwa sanda ta haifeka itadai kawai ta ganka da girman kane har kuka fara soyayya.
to kayi gaggawar samarwa kanka mafita,, a fili ya furta "kiyi haquri firdausey kiyi haquri na barki na barki kiyi rayu.... jiyayi an dafa sa ta baya,
da sauri ya goge hawayen da sukayi nasarar zuraro masa a kuncinsa guda day'a kuma yayi shiru.
Ismail ya zauna gefensa fuskarsa wacce ke ciki da farinciki amman ganin yanda yayan nasa keta sabbatun damuwa ne yasashi jin jikinsa yayi sanyi zuciyar sa nai masa babu dad'i kwata2.
"mike damunka yayana" ismail ya tambayesa,, amman sai ganin mukhtar yayi ya qaqalo wani sanyayyen murmushi yace "babu komi qanena ina ka tafi ne inata nemanka dana dawo,, girgiza masa kai ismail yayi yace "a'a yaya mukhtar dud yanda akayi akwai abinda ya faru dan girman Allah ka fad'amun mike damunka yaya na, wlh zuciyata har bugawa take ganin hawayen daka share a fuskarka yanzun" runtse idanunsa mukhtar yayi yajawo dan uwan nasa ismail yana firarda qwalla, rungume juna sukayi cikin rawar murya mukhtar yace ''q'anena inno bata amince mun na auri firdausey ba kuma ni na haqura da ita koda kuwa son ta zai zama ajali na kuwa bazan ta6a bujirewa inno ba wannan alqawali ne"
da sauri ismail ya janye jikinsa yana duban yayan nasa sannan yace"kuma baffa yasan da hakan? gyad'a kai mukhtar yayi yace "a'a bai basani ba" miqewa tsaye ismail yayi yace bari ma dawo yaya" da sauri mukhtar ya jawo hannunsa yace "ina zaka qanena kuma?
"yaya wajen baffa zanje in durqusa gabansa na roqesa akan ya lallashi inno tabarka ka auri za6in zuciyarka" murmushi mukhtar ya qaqalo yace "zauna nan qanena kaji" bayan ya zauna yasake dubnsa yace "qanena kaga inkajewa baffa da zancen nan inno zatai tunanin bata isa damu ba inda gashi mun kaita qara wajen baffa ko? shiru ismail yayi zuwa can yace "hakane yaya to kaikuma fa" Murmushi mukhtar yayi yace " mu kwanta hakanan qanena barci nikeji gobe in AllAh ya kaimu saimu yi maganar ko"
dubnsa Ismail yayi yace idan kuma har goben tayi baka bari mun qara tattauna maganar ba tofa sai nayi fushi dakai na tsawon minti day'a yaya" dariyan qarfin hali sukayi dukknsu bayan sun riqe hannun juna alamun amincewa.
badon yasoba ismail ya kwanta saman shimfidarsa shima mukhtar kwanciya yayi, daman yayi hakanne dan yasamu yayi kukansa a 6oye koya samu radadin zuciyarsa tai masa sauqi.
haka suka kwanta barci zuciyar kowa na masa saqe saqe.
washe gari dukkansu suna dakin inno bayan sun gama karin safe kamar yanda suka saba har zasu tashi suje su shirya baffa ya dubesu yace " ku koma ku zauna zamuyi magana daku" kowanne saida gabansa ya fadi tsakanin ismail da mukhtar, musamman ma mukhtar da yasan komi ma dai za'ace tofa akan sane baffa zaiyi maganar.!
*Xexen Fasaha*.
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.
👁🥡👁
🅿8⃣.
*M* ukhtar kuwa suna rabuwa da salis gida ya wuce, anan qofar gidan yaga babansa da su baba yawale maqotan su, saida ya durqusa ya gaishesu sannan ya wuce ciki,, kai tsaye dakin su ya wuce ganin baiga qanen nasa ba yasashi tunanin koyana dakin innon tasu mafarin knn yasa kai dakin inno din bayan yayi sallama,
zama yayi ganin inno dun tana salla yasan shafa'e ne take yi, inno kam nada q'oqarin ibada hatta ta cikin dare kam bata shallaketa saita tashi tayi sallolin dare na nafiloli ta roqi Ubangiji Allah buqatunta na alheri akan mijinta da iyayenta da suka jima da rasuwa da kuma 'ya'yanta da kuma sauran jama'ar musulman Allah.
saida ta sallame ne ta yi lazuminta tareda addu'a sannan ta shafa ta juyo tana duban mukhtar d'in tunkan tace wani abu yayi saurin furta"inno ismail bayya gida ne? inno tace "nikam dai ban saniba mukhtar nida ina cikin d'aki, ka duba d'akin naku kaga bayya ciki ne?
"na duba inno ban gansa ba, " qilan ya dan fita ne to" cewar inno din.
"ga alama dai kam inno bayya gidan dn nima yanzun na shigo"
"halan daga wajen salisun kake taron tuzurai ko?
wai nikam mukhtar har yaushe zakusan kun girma kaida salisu ne har ku ajiye iyali kuma em? yanzufa ba kuba ko ismail da yayi aure da yana nan da iyalensa shima bare ku" mukhtar ya maida kansa qasa yana murmushi yace " nifa inno kin gane ko nafiso na fara samun aiki tukunna in yaso saina fara ginin gida dan matsalar matar da zan aura babu ita inda na sameta harma mun daidaita kanmu"
inno tace "rabani da wani zancen samun aikin nan mukhtar kaji, yanzun kana nufin zakaita zama ne har sai kasamu aiki zakai aure? wannan kam ba maganar ji bace, d'azun da safe bayan fitarku munyi magana nida baffanku cewa wannan d'ayar gonar tasa zai saida ta ya siya muku gidaje wanda aka gina guda biyu 'yan madaidaita, saurin kud'in kuma sai a baku kuyi hidimar biki dasu koba shikenan ba?
cikin sauri mukhtar ya dubi inno yace
"amman inno baffa zai siyarda gonansa tomi zai kama kuma? inda yanzun dai wannan gonar ita kad'aice tai mana saura fa"
Inno tace "mun tattauna akan wannan zancen shima, kaga ai munada garken awaki da raguna da kuma tumaki ko?, to akansu zai koma kasuwanci dud ran kasuwa yana kaiwa yana siyar da jariran da suke haifa insun tasa fatan ka fahimce ni?"
girgiza kai mukhtar yayi, matuqa gaya yaji dad'in hakan a ransa koba komi zai rayu da firdauseyn sa nan bada jimawa ba ya mallaketa mallaka kuwa ta har abada, kuma itama yasan zataji dad'i sosai inya fad'a mata manya zasu shigo cikin lamarin nasu.
dan haka cikin kunya ya ce "inno mun gode to Allah shi saka muku da alheri akan iriyar wnn kyautatawa da kuke mana muma kuma Allah shi azurtamu mu dad'ad'a muku fiye da yanda kuma kukai mana, Allah kuma shi jiqan iyaye"
cikin murmushi inno take furta "aminn, shima in ismail din ya dawo saika shaida masa hakan shima daganan in yanada wacce yakeson kaga da ya gama qarashe jarabawar makarantar sai a had'a ayi bikin naku lokaci day'a a huta, ko muma ma samu muga jikokin namu kafin muyi qaura daga duniyar,
jikin mukhtar yayi sanyi jin maganar da inno tai na mutuwa, dan haka sai yace"inno kikasan ma komu rigaki tafiyan ma? , Murmushi inno tai tace "kayya dai mukhtar babu wanda yasan *gawar fari* ay tsakaninmu, fatanmu dai Allah yasa mu cika da kyau da imani,,
sai lokacin mukhtar yasaki ransa yace "aminn inno,, amman ban tunanin ismail nada budurwa dan sai nikega ma tsoron matan yake bai iya musu mgn ma inno"
murmushi inno tai tace "miyasa kace baida budurwa to? yace "da kuwa yanada da nine mutum na farko da zan sani inno" dariya inno tai tace
"hmm komi zai iya canzawa lokaci day'a mukhtar,
kai bagashi kaima da banyi tsammani kanada budurwar ba daga ta6oka da zancen aure har kayi azarbabin fiddota to bare shi ma saurayi mai quruciya bisaga kai tuzuru?"
dariyar kunya kawai mukhtar yayi yace "baffa ya ta6a ganinmu wajen gidansu rannan amman na boye a ranan amman kuma jikina ya bani ya ganni inno fa shareware kawai yayi" yayi maganar yana 'yar dariya itama inno dariyar take sai daga bisani ta dubesa tace ''ince kai wacce kakeson auren nan kusa take dai ko?"
"eh inno nan qasan layinmu take ma ay, yarinyar gidan mlm zayyanu mai almajirai ce ma ai"
Inno tace "to to af kaddai ince Zainab d'iyar jameela,?
kai amman ko kayi sa'ar mace mai tarbiyya Allah yasa alheri....... "aa inno bafa ita bace,, mukhtar ya katse inno da fad'in hakan, tace "ikon Allah, tofa wacece a gidan knn? "
yace "inno d'iyar matar mlm zayyanu ce ita sunanta firdausey mamanta kuma meron tsimbe ake ce mata, da ita tazo gidan mlm zayyanu din dayake baban yarinyar ya rasu."
cikin tsananin fad'uwan gaba inno tace "mukhtar???! meron tsimbe fa kace?! amaryar mlm zayyanu mai almajirai? wannan matar da kowa yasan halin rashin kirkinta shine zaka jajibowa kanka iriyar wannan *babbar annoba* haka? to nikam dai ban yarda ba ban lamunce ba kamaji na fad'a maka kafita harkan wadannan mutanen marasa mutunci dan haka maza tashi ka bani waje kuma mlm zai shigo saina fad'a masa halinda kakeson tsoma kanka muma kuma ka tsoma mu a ciki wanda ba mai 6ullewa bane.
haka mukhtar ya miqe fuskarsa taf taf da hawaye ransa na masa zafi yabar dakin ya shiga d'akinsu, kwanciya yayi zuciyar sa na cewa "hoooo kaiko mukhtar miyajaka yin abinda har ran mahaifiyarka ya 6aci akan wata mace wacce batasan dukkanin d'awainiyar da mamarka tai dakai ba tun kana cikin ciki har zuwa sanda ta haifeka itadai kawai ta ganka da girman kane har kuka fara soyayya.
to kayi gaggawar samarwa kanka mafita,, a fili ya furta "kiyi haquri firdausey kiyi haquri na barki na barki kiyi rayu.... jiyayi an dafa sa ta baya,
da sauri ya goge hawayen da sukayi nasarar zuraro masa a kuncinsa guda day'a kuma yayi shiru.
Ismail ya zauna gefensa fuskarsa wacce ke ciki da farinciki amman ganin yanda yayan nasa keta sabbatun damuwa ne yasashi jin jikinsa yayi sanyi zuciyar sa nai masa babu dad'i kwata2.
"mike damunka yayana" ismail ya tambayesa,, amman sai ganin mukhtar yayi ya qaqalo wani sanyayyen murmushi yace "babu komi qanena ina ka tafi ne inata nemanka dana dawo,, girgiza masa kai ismail yayi yace "a'a yaya mukhtar dud yanda akayi akwai abinda ya faru dan girman Allah ka fad'amun mike damunka yaya na, wlh zuciyata har bugawa take ganin hawayen daka share a fuskarka yanzun" runtse idanunsa mukhtar yayi yajawo dan uwan nasa ismail yana firarda qwalla, rungume juna sukayi cikin rawar murya mukhtar yace ''q'anena inno bata amince mun na auri firdausey ba kuma ni na haqura da ita koda kuwa son ta zai zama ajali na kuwa bazan ta6a bujirewa inno ba wannan alqawali ne"
da sauri ismail ya janye jikinsa yana duban yayan nasa sannan yace"kuma baffa yasan da hakan? gyad'a kai mukhtar yayi yace "a'a bai basani ba" miqewa tsaye ismail yayi yace bari ma dawo yaya" da sauri mukhtar ya jawo hannunsa yace "ina zaka qanena kuma?
"yaya wajen baffa zanje in durqusa gabansa na roqesa akan ya lallashi inno tabarka ka auri za6in zuciyarka" murmushi mukhtar ya qaqalo yace "zauna nan qanena kaji" bayan ya zauna yasake dubnsa yace "qanena kaga inkajewa baffa da zancen nan inno zatai tunanin bata isa damu ba inda gashi mun kaita qara wajen baffa ko? shiru ismail yayi zuwa can yace "hakane yaya to kaikuma fa" Murmushi mukhtar yayi yace " mu kwanta hakanan qanena barci nikeji gobe in AllAh ya kaimu saimu yi maganar ko"
dubnsa Ismail yayi yace idan kuma har goben tayi baka bari mun qara tattauna maganar ba tofa sai nayi fushi dakai na tsawon minti day'a yaya" dariyan qarfin hali sukayi dukknsu bayan sun riqe hannun juna alamun amincewa.
badon yasoba ismail ya kwanta saman shimfidarsa shima mukhtar kwanciya yayi, daman yayi hakanne dan yasamu yayi kukansa a 6oye koya samu radadin zuciyarsa tai masa sauqi.
haka suka kwanta barci zuciyar kowa na masa saqe saqe.
washe gari dukkansu suna dakin inno bayan sun gama karin safe kamar yanda suka saba har zasu tashi suje su shirya baffa ya dubesu yace " ku koma ku zauna zamuyi magana daku" kowanne saida gabansa ya fadi tsakanin ismail da mukhtar, musamman ma mukhtar da yasan komi ma dai za'ace tofa akan sane baffa zaiyi maganar.!
*Xexen Fasaha*.
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.