Sashe 14
Da Sauran Kallo Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
*Xexen Fasaha*
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: . 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.
👁🥡👁
🅿1⃣0⃣
*I* nno takusan munti uku cikin tunanin mafita maman salis ta ta6ota tace "in kuma kina ganin babu matsala a ganinku to shiknn babu komi Allah sa hakan kuma shi yafi alheri"
har zata wuce inno tayi saurin kamo hannunta tace
"tsaya kiji innar salis, dakatawa tayi tana kallon inno tace " to shikenan ina sauraranki rabi'a"
inno ta girgiza kai tareda sakin qarfaffan ajiyar zuciya sannan tace "maganar da naiwa mlm knn ga jiya gameda hakan wlh, dan nima Allah ne shedata ina matuqr shakkun mero da jinsinta, amman kinsan kowa da tunanunsa, shikuma mlm a inda yake nunawa bamai yi sai Allah, aure nufin Allah ne, dan haka a fawwalawa Allah komi babu abinda zai faru insha Allah, harya ke cewa yaji ai dud abinnan da ake fada gameda ita uwar 'yar a anguwar toshi bai ta6a jin komi dangane da ita yarinyar ba na wani hali marar kyau knta, ga alama wai bata d'auko halin ita mamanta meron ba" kama ha6a mamar salis tayi tace "a ina mlm Abdallah yaji wannan zance na iriyan gskiyar halin yarinyar? ta6 gskia kowa kuwa ya fad'a masa hakan ba shakka bai masa adalci ba ya fad'a masa san ransa ne kawai, amman dai shiknn, ni bazanyi ta jayayya ba inda shi mai gida da kansa ya goyi bayan auran ai babu matsala, Allah kuma ya bada zaman lpiar kamar yanda muke fata d'in, nina wuce sai anjima" daqyar inno ta had'iye wani maq'alallen yawu tace"aminn maman salis ngd sosai saina zagayoki"
ahaka maman salis ta wuce tana mai fatarwa mukhtar d'in zaman lpia a gidan auren nasa idan Allah ya nufi auren nasa da ita firdauseey d'in.
zama inno tayi saman tudunkar d'akin nata dake kusa danasu mukhtar d'in tayi tagumi dan gaba d'aya kwanyarta a tushe take da ga tsoro ga tunani.
Is'mail dake zaune cikin d'aki shima kuma yaji komi da suka tattauna da maman salis, jin shirun da yaji ne ya tabbatas mata da fitar maman salis d'in daga gidan nasu, fitowa yayi shima jikinsa a sanyaye, dan harga Allah yana q'in dud wani abu dazai raba tsakaninsa da d'an uwan nasa komi yeshi kuwa, amman kuma yafi son ganin farincikin d'an uwan nasa akan nasa farincikin, dan haka yasha alwashin bazai ta6a nunawa kowa na gidanba baison auren firdauseey da yayan nasa danshi kansa yanajin labarai wajen abokansa gameda halayyar firdauseey da mamarta, inda suke cewa masa wlh ba fata ba in ba'ai sa'a tsaf firdauseey da uwarta zasu iya janye musu d'an uwa, danma sauqinta shi mukhtar din bamai kud'i bane aida abinda suke fad'a masa saiyafi hkn, cewar abokan nasa, shiyasa tun lokacin shima jininsa yake shaye ga batun, basaja kawai yake bai bari a gane,
Inna dake zaune saiji tayi an dafa gwiwowinta an zuq'unna gefenta.
duba takai wajen da idanunta, ismail ne yace" inno dud naji komi gameda maganarku da maman salis da wannan zan ce inno kedai kibi mgnr baffa kamar yanda yace insha Allah babu abinda zai faru ga auren nasu sai alheri to muma kuma muna masu fatan hakan inno,dan Allah kuma ki daina damun kanki kan batun" sauke ajiyar zuciya tayi koba komi taji dad'in tunasarwa da d'an nata yai mata ga lamarin, da haka wani sabuwan ajiyar zuciya din ta sake saki ta dubesa sosai cikin fara'a tace "madalla da d'a na gari Ismail, qwarai naji dad'in hkn kuma ngd Allah shiyi maku albarka dai gaba dayan ku" "aminnn inno nima bari naje na karbo littafina wajen nuhu clasmate dina ne so nike na dubasa nima" inno tace shiknn to adawo lpia Allah shi taimaka kuma" haka ya wuce bayan ya zura takalmansa yana fadin aminn inna.
gashi cikin ikon Allah har ranar da zaunab ta dibarwa ismail akan ya dawo tazo, tun safe yaketa zumudi ayi magrib koya tafi, I mukhtar kuwa sai dariya yake masa yana fadin "ina ruwan sabon shiga"
shima dariyar ismail ya mayar yace" baji yaya komi zakace, dan nasan yanda ka saba nima hakan zan saba"
koda magrib tayi yaje wajen Zainab itama cikin kunya ta ke maida masa raddin kaunar da take masa, ay farinciki tuni ya mamaye zuciyar ismail, baibar wajen ba saida ya tabbatas daya qara dasawa zainab tsantsar qaunarsa a ranta, daqyar suka rabu a ranar.
haka ta kasance dud bayan kwana 2 sai yaje zanje, tuni firdauseey ta tseguntawa uwarta mero wai qanen mukhtar ke zuwa wajen zainab, anan uwar ke ce mata "to miye ruwanki? mi na sama yaci bare ya sakowa na qasa? sai ki bari muga iya gudun ruwansu, I qarshenta dai yace zai aureta kuma saimi danya aureta,
ni daman ai nafison matsiyatan suzo nmn aurenta dan na tsani inda Zainab zataje tai aure ta huta ta barki cikin wahala, to qwamma dud ku auri matsiyatan tare inda shima ke kika nacewa ma"
tuni firdauseey ta zunburo baki tana mai dana sanin fad'awa uwar hkn dan gashi itama har ta samu nata rabon wulaqancin, nikam nace kamataddini ta danu ay.
haka rayuwar taita tafiya yanzun mukhtar da Ismail tare suke zuwa zancenma kowa ya ke6e da tasa in lokaci yayi su dawo gida kuma.
tuni har mlm Abdallah yaja abokinsa baba yawale sunje sun kai kudin neman aure ga yaran nasa an kuma saka rana wata 2, dayake yanzun shima ismail d'in yana gama exam d'in ya soma bin yayan nasa zuwa aikin kanikanci yana samun abun rufawa kai asiri, wnda a cikin albashin ne har yakewa Zainab siyayya ta kyaututtuka da dama kamar ynda inno dinsu ke cewa su yawaita alhero, dan ance sadakin so kyauta.
tuni har baffa ya siyarda gonansa ya siyi gidajen 'yayan nasa guda 2 kamar yanda yace, can qarshen layinsu baffa gidajen suke.
har an musu fante dayake bikin Saura mako daya yanzun.
yanzu biki ya rage saura kwana biyu danginsu baffa da inno 'yan yola dud sunzo nan da nan aka shiga hidimar biki gadan gadan babu kama hannun yaro.
anyi biki lpia an gama lpia amare sun tare a gidajensu,
yau kimanin wata d'aya kenan da bikin nasu,
yau ta kama ranar juma'a ne da safe misalin qarfe 7:50 Am, mukhtar ya gama shiryawa cikin uniform dinsa sauri kawai yake yaje ya karya dan gudun kada mukhtar ya bugo masa waya kanya fito su wuce, yana fita ya tarar da firdauseey din a madafi tagama sheqa kunun gyad'a tana juye wa cikin plastic yaja ya tsaya cikin murmushi yace "amarya bakkya laifi, miqewa tsaye tayi, tayi dariya tace
"badai fita zakaiba baka karya ba, dan tabe baki yayi yace "sauri kawai nike gudun kada ismail ya jira ban fito ba, tabe baki tayi a ranta tace "nina tsani Ismail dinnan wlh kuma ba kowa yaja masa hakan ba face shegiyar yarinyar nn Zainab, amman a fili sai tace "gskia bazaka fita ba sai kayi kalaci" bata jira komi ba ta miqa hannunta ta riqo nasa suka koma d'aki ta zuba masa kunun gyad'a din yasha sosai sannan ya fita waje anan ya iske Ismail d'in waje cikin mamaki yace "ah qanena kana nn ashe? mimakon kamin waya na fito kokuma ka shigo"
murmushi Ismail yayi ya tuna jia daya buga waya firdauseey ta dauka kai tsaye tace " kada ya damar mata miji inya shirya ya fito,lokacin mukhtar din wanka ya shiga baima san an bugo ba, kuma tana gama wayar ta goge kiran.
shiyasa kawai yau yaqi kiran nasa gudun kada a maimaita 'yar gidan jia,, shi bama wannan ba farinciki kawai yake sakamakon kiransu da akayi interview na sabbin malaman makaranta da za'a dauka jia da aka nuno a labarai, haka suna tafia a hnya yake bawa yayan nasa labari, qwarai mukhtar ya matuqar yin farinciki yahau yiwa qanen nasa fatan alheri.
har suka isa gidan su( dayake kullum sai sunje gaida iyayen nasu sannan suke wucewa aiki. )
nanma koda su baffa sukaji maganar interview din sun yi masa addua matuqa nan suke cewa kaima mukhtar Allah ya cika maka burunka ns samun aikin d kk son" aminn baffa cewar su mukhtar d'in.
daga nan suka wuce wajen aiki.
cikin ikon Allah ismail yaje interview yakuma samu nasara a inda ya samu aikin koyarwa a wata bsbbar makarantar secondary schcol,
kankace miye tuni harya fara zuwa aikinsa da yake fannin social studes yake koyawa kuma ga albashin nasa har kusan dubu 30 ne zai dunga dauka a lokacin.
wayyo mukhtar yaji dadi harda hawaye dan ganin yanda dad'adden burin qanen nasa Allah ya cika masa shi.
wata biyr knn da fara aikin Ismail, dud inya kwashi albashin sa kuwa komi zai saya na abinci kashi uku yake siyansu komi yawansu da tsadarsu kuwa, kashi daya yakaiwa su baffa kashi daya ya baiwa yayan nasa sannan kuma kashi daya ya ajiye gidansa, yasamu qarfin gwiwar yin hknne daga shawarar da Zainab matarsa ke basa masu kyau na maimakon yadinga basu kudin qwamma yasai musu abinci, harta qara da cewa "kuma teacher ( dayake haka take ce masa mlm tunda ya fara koyarda karatu itama)saika dunga bawa yaya mukhtar koda dubu bibbiyu ne bayan ka siya musu abincin dan kaga shima iyalinsa, koba komi yanzun nauyi ya qaru shima inda yanada iyali,
haka Ismail kuma yaji dadin shawarar tata, dan haka saiya bari ma dud inya gama siyayya to kudin da suka rage masa suma uku yake kasasu yabawa su baffa kashi d'aya
mukhtar kashi d'aya shima saiya riqe kashi dayan, da basu amsar kudin dole tasa suke amsa sakamakon kukan dashi Ismail din ke shirin yi musu in sunyi nufin qin karbar, firdauseey kuwa baqinciki kamar ya kasheta danjin zafin budin da Allah yaiwa Ismail da Zainab qanwar tata dudda iriyar alheran da ismail ke masa kuwa sam batta gani sam bnda huznu babu komi a ranta da'iman hk tk.
ahaka har Ismail ya d'auki shekaru biyu da fara aikinsa na teacher.
yau ta kama ranar litinin da misalin qarfe biyar da rabi na yammacin ranar
da sauri mukhtar ya shigo gidan nasu dan dama yasan ismail na can, yana shiga kuwa ya taras da ismail shida inno da baffa zaune a tabarma suna fira,
yana shigowa ya rungume qanen nasa yace "baffa inno qanens kutayani murna yanzun aka turomin text na anyi accepting dina a matsayin ma'aikacin government a wata babban ma'aikata na fitar da tsirran amfanin gona da sauransu, dan yanzun nan daga can ma nike, sunce takarduna sunyi matuqar kyau sosai, kai qanena kaga ofis din kuwa? ga tv plasma da easy komi baja baja fa, gashi sati mai zuwa sukace zan fara zama kujerar office din nawa dan gudanar da ayyuka. kai alhamdulilla"
tuni ismail ya daka wani tsalle ya qwaqwume yayan nasa yana kukan dad'i yake cewa"dan Allah yaya da gaske? Wayyo ni Allah Alhambdulilla daka cika mana buruknmu a rayuwa, yana maganar yana qwallan murna jikinsa har rawar farinciki yaketa yi.
sosai suka rungume juna suna kukan farinciki.
baffa da inno nan take addua sukaita kwararo musu akan tabbatuwar alheri mai daurewa ga lamarin ayyukan nasu.
sai gashi kuwa sati na zagayowa mukhtar ya d'are kujerarsa ta office ya zauna,cike da adduar iyaye ya fara gudanar da aikinsa cikin nasara da qwarewa...
[1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: . 👁👁
🥡🥡
👁👁
*DA SAURAN KALLO !!!*
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
Fasaha online writers f. o.w.
*🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳.
-https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp.
👁🥡👁
🅿1⃣0⃣
*I* nno takusan munti uku cikin tunanin mafita maman salis ta ta6ota tace "in kuma kina ganin babu matsala a ganinku to shiknn babu komi Allah sa hakan kuma shi yafi alheri"
har zata wuce inno tayi saurin kamo hannunta tace
"tsaya kiji innar salis, dakatawa tayi tana kallon inno tace " to shikenan ina sauraranki rabi'a"
inno ta girgiza kai tareda sakin qarfaffan ajiyar zuciya sannan tace "maganar da naiwa mlm knn ga jiya gameda hakan wlh, dan nima Allah ne shedata ina matuqr shakkun mero da jinsinta, amman kinsan kowa da tunanunsa, shikuma mlm a inda yake nunawa bamai yi sai Allah, aure nufin Allah ne, dan haka a fawwalawa Allah komi babu abinda zai faru insha Allah, harya ke cewa yaji ai dud abinnan da ake fada gameda ita uwar 'yar a anguwar toshi bai ta6a jin komi dangane da ita yarinyar ba na wani hali marar kyau knta, ga alama wai bata d'auko halin ita mamanta meron ba" kama ha6a mamar salis tayi tace "a ina mlm Abdallah yaji wannan zance na iriyan gskiyar halin yarinyar? ta6 gskia kowa kuwa ya fad'a masa hakan ba shakka bai masa adalci ba ya fad'a masa san ransa ne kawai, amman dai shiknn, ni bazanyi ta jayayya ba inda shi mai gida da kansa ya goyi bayan auran ai babu matsala, Allah kuma ya bada zaman lpiar kamar yanda muke fata d'in, nina wuce sai anjima" daqyar inno ta had'iye wani maq'alallen yawu tace"aminn maman salis ngd sosai saina zagayoki"
ahaka maman salis ta wuce tana mai fatarwa mukhtar d'in zaman lpia a gidan auren nasa idan Allah ya nufi auren nasa da ita firdauseey d'in.
zama inno tayi saman tudunkar d'akin nata dake kusa danasu mukhtar d'in tayi tagumi dan gaba d'aya kwanyarta a tushe take da ga tsoro ga tunani.
Is'mail dake zaune cikin d'aki shima kuma yaji komi da suka tattauna da maman salis, jin shirun da yaji ne ya tabbatas mata da fitar maman salis d'in daga gidan nasu, fitowa yayi shima jikinsa a sanyaye, dan harga Allah yana q'in dud wani abu dazai raba tsakaninsa da d'an uwan nasa komi yeshi kuwa, amman kuma yafi son ganin farincikin d'an uwan nasa akan nasa farincikin, dan haka yasha alwashin bazai ta6a nunawa kowa na gidanba baison auren firdauseey da yayan nasa danshi kansa yanajin labarai wajen abokansa gameda halayyar firdauseey da mamarta, inda suke cewa masa wlh ba fata ba in ba'ai sa'a tsaf firdauseey da uwarta zasu iya janye musu d'an uwa, danma sauqinta shi mukhtar din bamai kud'i bane aida abinda suke fad'a masa saiyafi hkn, cewar abokan nasa, shiyasa tun lokacin shima jininsa yake shaye ga batun, basaja kawai yake bai bari a gane,
Inna dake zaune saiji tayi an dafa gwiwowinta an zuq'unna gefenta.
duba takai wajen da idanunta, ismail ne yace" inno dud naji komi gameda maganarku da maman salis da wannan zan ce inno kedai kibi mgnr baffa kamar yanda yace insha Allah babu abinda zai faru ga auren nasu sai alheri to muma kuma muna masu fatan hakan inno,dan Allah kuma ki daina damun kanki kan batun" sauke ajiyar zuciya tayi koba komi taji dad'in tunasarwa da d'an nata yai mata ga lamarin, da haka wani sabuwan ajiyar zuciya din ta sake saki ta dubesa sosai cikin fara'a tace "madalla da d'a na gari Ismail, qwarai naji dad'in hkn kuma ngd Allah shiyi maku albarka dai gaba dayan ku" "aminnn inno nima bari naje na karbo littafina wajen nuhu clasmate dina ne so nike na dubasa nima" inno tace shiknn to adawo lpia Allah shi taimaka kuma" haka ya wuce bayan ya zura takalmansa yana fadin aminn inna.
gashi cikin ikon Allah har ranar da zaunab ta dibarwa ismail akan ya dawo tazo, tun safe yaketa zumudi ayi magrib koya tafi, I mukhtar kuwa sai dariya yake masa yana fadin "ina ruwan sabon shiga"
shima dariyar ismail ya mayar yace" baji yaya komi zakace, dan nasan yanda ka saba nima hakan zan saba"
koda magrib tayi yaje wajen Zainab itama cikin kunya ta ke maida masa raddin kaunar da take masa, ay farinciki tuni ya mamaye zuciyar ismail, baibar wajen ba saida ya tabbatas daya qara dasawa zainab tsantsar qaunarsa a ranta, daqyar suka rabu a ranar.
haka ta kasance dud bayan kwana 2 sai yaje zanje, tuni firdauseey ta tseguntawa uwarta mero wai qanen mukhtar ke zuwa wajen zainab, anan uwar ke ce mata "to miye ruwanki? mi na sama yaci bare ya sakowa na qasa? sai ki bari muga iya gudun ruwansu, I qarshenta dai yace zai aureta kuma saimi danya aureta,
ni daman ai nafison matsiyatan suzo nmn aurenta dan na tsani inda Zainab zataje tai aure ta huta ta barki cikin wahala, to qwamma dud ku auri matsiyatan tare inda shima ke kika nacewa ma"
tuni firdauseey ta zunburo baki tana mai dana sanin fad'awa uwar hkn dan gashi itama har ta samu nata rabon wulaqancin, nikam nace kamataddini ta danu ay.
haka rayuwar taita tafiya yanzun mukhtar da Ismail tare suke zuwa zancenma kowa ya ke6e da tasa in lokaci yayi su dawo gida kuma.
tuni har mlm Abdallah yaja abokinsa baba yawale sunje sun kai kudin neman aure ga yaran nasa an kuma saka rana wata 2, dayake yanzun shima ismail d'in yana gama exam d'in ya soma bin yayan nasa zuwa aikin kanikanci yana samun abun rufawa kai asiri, wnda a cikin albashin ne har yakewa Zainab siyayya ta kyaututtuka da dama kamar ynda inno dinsu ke cewa su yawaita alhero, dan ance sadakin so kyauta.
tuni har baffa ya siyarda gonansa ya siyi gidajen 'yayan nasa guda 2 kamar yanda yace, can qarshen layinsu baffa gidajen suke.
har an musu fante dayake bikin Saura mako daya yanzun.
yanzu biki ya rage saura kwana biyu danginsu baffa da inno 'yan yola dud sunzo nan da nan aka shiga hidimar biki gadan gadan babu kama hannun yaro.
anyi biki lpia an gama lpia amare sun tare a gidajensu,
yau kimanin wata d'aya kenan da bikin nasu,
yau ta kama ranar juma'a ne da safe misalin qarfe 7:50 Am, mukhtar ya gama shiryawa cikin uniform dinsa sauri kawai yake yaje ya karya dan gudun kada mukhtar ya bugo masa waya kanya fito su wuce, yana fita ya tarar da firdauseey din a madafi tagama sheqa kunun gyad'a tana juye wa cikin plastic yaja ya tsaya cikin murmushi yace "amarya bakkya laifi, miqewa tsaye tayi, tayi dariya tace
"badai fita zakaiba baka karya ba, dan tabe baki yayi yace "sauri kawai nike gudun kada ismail ya jira ban fito ba, tabe baki tayi a ranta tace "nina tsani Ismail dinnan wlh kuma ba kowa yaja masa hakan ba face shegiyar yarinyar nn Zainab, amman a fili sai tace "gskia bazaka fita ba sai kayi kalaci" bata jira komi ba ta miqa hannunta ta riqo nasa suka koma d'aki ta zuba masa kunun gyad'a din yasha sosai sannan ya fita waje anan ya iske Ismail d'in waje cikin mamaki yace "ah qanena kana nn ashe? mimakon kamin waya na fito kokuma ka shigo"
murmushi Ismail yayi ya tuna jia daya buga waya firdauseey ta dauka kai tsaye tace " kada ya damar mata miji inya shirya ya fito,lokacin mukhtar din wanka ya shiga baima san an bugo ba, kuma tana gama wayar ta goge kiran.
shiyasa kawai yau yaqi kiran nasa gudun kada a maimaita 'yar gidan jia,, shi bama wannan ba farinciki kawai yake sakamakon kiransu da akayi interview na sabbin malaman makaranta da za'a dauka jia da aka nuno a labarai, haka suna tafia a hnya yake bawa yayan nasa labari, qwarai mukhtar ya matuqar yin farinciki yahau yiwa qanen nasa fatan alheri.
har suka isa gidan su( dayake kullum sai sunje gaida iyayen nasu sannan suke wucewa aiki. )
nanma koda su baffa sukaji maganar interview din sun yi masa addua matuqa nan suke cewa kaima mukhtar Allah ya cika maka burunka ns samun aikin d kk son" aminn baffa cewar su mukhtar d'in.
daga nan suka wuce wajen aiki.
cikin ikon Allah ismail yaje interview yakuma samu nasara a inda ya samu aikin koyarwa a wata bsbbar makarantar secondary schcol,
kankace miye tuni harya fara zuwa aikinsa da yake fannin social studes yake koyawa kuma ga albashin nasa har kusan dubu 30 ne zai dunga dauka a lokacin.
wayyo mukhtar yaji dadi harda hawaye dan ganin yanda dad'adden burin qanen nasa Allah ya cika masa shi.
wata biyr knn da fara aikin Ismail, dud inya kwashi albashin sa kuwa komi zai saya na abinci kashi uku yake siyansu komi yawansu da tsadarsu kuwa, kashi daya yakaiwa su baffa kashi daya ya baiwa yayan nasa sannan kuma kashi daya ya ajiye gidansa, yasamu qarfin gwiwar yin hknne daga shawarar da Zainab matarsa ke basa masu kyau na maimakon yadinga basu kudin qwamma yasai musu abinci, harta qara da cewa "kuma teacher ( dayake haka take ce masa mlm tunda ya fara koyarda karatu itama)saika dunga bawa yaya mukhtar koda dubu bibbiyu ne bayan ka siya musu abincin dan kaga shima iyalinsa, koba komi yanzun nauyi ya qaru shima inda yanada iyali,
haka Ismail kuma yaji dadin shawarar tata, dan haka saiya bari ma dud inya gama siyayya to kudin da suka rage masa suma uku yake kasasu yabawa su baffa kashi d'aya
mukhtar kashi d'aya shima saiya riqe kashi dayan, da basu amsar kudin dole tasa suke amsa sakamakon kukan dashi Ismail din ke shirin yi musu in sunyi nufin qin karbar, firdauseey kuwa baqinciki kamar ya kasheta danjin zafin budin da Allah yaiwa Ismail da Zainab qanwar tata dudda iriyar alheran da ismail ke masa kuwa sam batta gani sam bnda huznu babu komi a ranta da'iman hk tk.
ahaka har Ismail ya d'auki shekaru biyu da fara aikinsa na teacher.
yau ta kama ranar litinin da misalin qarfe biyar da rabi na yammacin ranar
da sauri mukhtar ya shigo gidan nasu dan dama yasan ismail na can, yana shiga kuwa ya taras da ismail shida inno da baffa zaune a tabarma suna fira,
yana shigowa ya rungume qanen nasa yace "baffa inno qanens kutayani murna yanzun aka turomin text na anyi accepting dina a matsayin ma'aikacin government a wata babban ma'aikata na fitar da tsirran amfanin gona da sauransu, dan yanzun nan daga can ma nike, sunce takarduna sunyi matuqar kyau sosai, kai qanena kaga ofis din kuwa? ga tv plasma da easy komi baja baja fa, gashi sati mai zuwa sukace zan fara zama kujerar office din nawa dan gudanar da ayyuka. kai alhamdulilla"
tuni ismail ya daka wani tsalle ya qwaqwume yayan nasa yana kukan dad'i yake cewa"dan Allah yaya da gaske? Wayyo ni Allah Alhambdulilla daka cika mana buruknmu a rayuwa, yana maganar yana qwallan murna jikinsa har rawar farinciki yaketa yi.
sosai suka rungume juna suna kukan farinciki.
baffa da inno nan take addua sukaita kwararo musu akan tabbatuwar alheri mai daurewa ga lamarin ayyukan nasu.
sai gashi kuwa sati na zagayowa mukhtar ya d'are kujerarsa ta office ya zauna,cike da adduar iyaye ya fara gudanar da aikinsa cikin nasara da qwarewa...