Sashe 47
Rumaisa Salman Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aunty rukayya tace " gaskia surukin mu ya hadu sai dai rashin magana ko dai kunya ne.
Nace " eh aunty.
Ta yi murmushi tace " to ba wnn ya kawo ni ba nazo ne in tambayeki me surukin nawa yafi so a dafa masa.
Nace uhmm to surukin naku Dan gargajiyane tunda yaci tuwo da rana to da daddare kunu zaisha sai kuma in yazo kwanciya yakan sha fruits shikenan.
Aunty rukayya tace " OK to da safe fa ina son komai ya zama ready ne kar a sami matsala kinsan daddy zai yi fushi .
Nayi murmushi nace " breakfast dinnan na lura bai cika zabe ba amma na lura yana son tea da bread da pepe soup ko wane iri.
Aunty rukayya tace " O Ihsan kinaji da yayan nan naki.
Sunkuyar da kai nayi nace "aunty .....
Tace " banson sunan nan na aunty kuce mun Momy kamar yadda yayyunki ke ce mun ga nan auntynku.
Ta nuna aunty samira .
Mukayi dariya .aunty samira tace " kai Momy kema fa kamar auntynce don baki tsufa ba.
Aunty rukayya dai fita ta yi ta barmu.
Na kalli aunty samira nace " yawwa aunty dama ina son nono mai kyau ko fresh milk yayana yana so.naga rannan an kawo wa daddy.
Tace " eh ai sati sati ake kawo masa madarar mu muke maidashi ( kindirmo) gashi na wnn satin ya kare wlh.dama daga garken sa ake tatsowa...
Nace " kash amma banji dadi ba yanzu aina zan sa mu?
Tace " kwantar da hankalinki yanzu ma ba don yamma yayi ba da sai muce a kawo amma gobe in Allah ya yarda zan sa a kawo miki fresh milk sabon tatsa ma kuwa.
Nace " to aunty Allah ya kai mu.
Tace " amma na lura kin damu sosai me zai hana in aiki driver akwai SARE KOSAM can kusa da Jippu jam sai a siyo mishi.
Nace " yawwa aunty bari ma naje da kaina ina son in dana motata dama ko zaki fadawa daddy?
Tace ba komai kije amma kar ki Dade Allah ya tsare ba dai kin tabbatar kin iya driving ba?
Nace " eh.
Tace " to sai kin dawo.
Tashi nayi da sauri na dauki gyalena na yafa snn na dau jakata da key din motata.
Na fita harabar gida nan nace mai gadi ya buden get.
Ba jimawa naja motata na fita bansha wahalar gane kwatancen ba ina isa naga an rubuta *SARE* *KOSAM*
Bayan na gama parking na sauka na rufe motata na shiga gaskia wurin ya burgeni na tarar da mutane da yawa wasu suna shan fura da nono wasu madara wasu kuma youghut .
Gaskia naja hsnkalin mutane sosai domin ba maza kadai ba harda mata bina suke da ido .
Wasu har daga min gaisuwa suke da fillanci bansan me suke fadi ba amma dai komai akace min nakance musu ' *JAM* '(lfy)
Bayan na sayi fresh milk da kindirmo na fita da sauri wani har bina yayi yana ce min da fulatanci " hajjajo noi chomri( hajiya ya gajia.?)
Nace " bana jin fulatanci yi hkr kuma sauri nake .....
Karar wayata ta katseni na Ciro ta a jakata ina dubawa naga sunan daddy da sauri nayi receiving kamin nayi magana yace " ihisan kina ina ne?
Nace " yanzu ina wajen jippu jam ..
Ya katseni da fadin to ki dawo karki tsaya koina garin nan namu cike yake da kidnappers ga kuma wayan nan matasan masu kwacen wayoyi ki kula sosai Allah ya dawo dake lfy.
Aikuwa a tsorace nace amin daddy .
Tab ai ban biyo ta kan wnn mutumin ba na fada mota ina waigawa inga su waye a bayana ganin ba kowa yasa na fizgi motar da gudu sai gida .
Ina fita daga motar ya salman da ya samir suka karaso guna ya samir yace " ke ihisan yaushe kk gama gane kan garin ne da zaki fita ki rufa mana asiri don Allah.
Na kalli ya salman snn na kalli ya samir a shagwabe nace " naga duk hankalinku ya tashi aunty samira ma sai kirana take ina tuki .ban fa yi nitsa ba naje na siya ma yayana ne fura da nono sai fresh milk don nasan yana so ko yaya?
Na fada ina kallon ya salman yace " hakane amma da baki fita ba sai ki aika kinga ke bakuwa ce a garin kuma macece don Allah kar ki kuma fita ke kadai kanwata.
Na bata fuska kamar zan yi kuka nace " to .
Daga nan na wuce ciki.
Gun daddy naje tukun kamin na koma dakina na sake wanka na sake shiryawa cikin material dogon Riga na zauna gaban madubi na sake zuba make up .
Bayan na gama na je na sami su yaya samir muka tafi gidan galadima.
Su ummah da mama sai Jan salman suke da wasa suna ya rabu dani ga su nan sun fini kyau .
Gaskia ya salman yaji dadin zuwansa yola domin an karramashi sosai .
Kwanansa biyu duka daddy ya hana shi kwana hotel a gida yake kwana da ya samir sun saba sosai .
Gaba daya naji ba dadi da yazo tfy duk da nasan nima na kusa tfy tunda mkranta za,a bude.
Daddy yayiwa ya salman Godiya sosai da irin kulawar da ya bani don na bashi labarin.
Ni da ya samir muka rakashi airport duk naji ba dadi wlh banki muyita soyaiyar mu a yola don ba sa,idon su inna .
Hauly ce🥰👍🏻
[9/25, 6:21 PM] Mum Sadiq: 🌹 *_RUMAISA_* *_SALMAN_* 🌹
👨🏻🚒```MATAR ```SOJA`👨🏻🚒
*Story* *and* *written*
*By*
*Maman* *khausar* ✍🏻
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* 📚📚📚
*Dedicated* *_to_* *Ummi* *Abdallah* 🥰
*Bestowed* *to* *Zuwairiyya* *Abdulwahab* ( *real* *mum* *afrah* ) *❤*
~```BISMILLAHIRRAHMANI``` ```RAHEEM``` !~```
Page➡40
*********Ganin shirun yayi yawa yasa shi isa dab dani yace" Rumaisa kinyi farin ciki da ganina?
Murmushi nayi nace " kwarai da gaske kuma na yarda da abinda kace yaya .
Ya danyi murmushi yace " to baki min sannu da zuwa ba.
Russunawa nayi na karbi jakar da ya rataya ina murmushi nace" yaya barka da zuwa.
Na fada yayinda na rataya jakar nace " mu isa ciki......
Ban gama rufe bakina ba naga mai gadi ya bude kofa motar daddy ne ya shigo.
Da sauri na kalli ya salman nace" kaga ma ga daddy ya dawo.
Ya juya ya kalli motar ba tare da yace komai ba.
Bayan driver ya gama parking ya sauko da sauri ya budewa daddy kofa.
A yayinda muka karasa nida ya salman .
Murmushi nayi nace " daddy sannu da dawowa.
Shima murmushi ya sakar min yace yawwa mama na .
Ya salman ya Dan russuna ya fara gaida daddy.
Ya amsa fuska sake nace " daddy yaya salman ne .........
Cikin fara,a daddy yace" Masha Allah dana sannu da zuwa.
Ya fadi hakan ne yayinda ya rumgume ya salman yace" naji dadin zuwanka kwarai dana.
Snn ya kalleni yace" mamana yanzu ne zuwansa.
Nace" eh.
Yace OK to muje ciki ai ya kwaso gajia.
Suka wuce yana rike da hannun ya salman kamar wani yaro karami.
Ina biye dasu a baya dariya nake musu kasa kasa don na lura ya salman nauyin daddy yake ji sosai baisan daddy kan ba ruwansa ba .
Har palonsa muka shiga yace " ihisan kira min Sameera .....au gata nan ma.
Aunty samira ne ta shigo taci kwalliya cikin less mai tsadan gaske tana zuba kamshi .
Ta karaso wajanmu tana murmushi tace." Sannu da dawowa ranka ya Dade.
Daddy yace " yawwa gimbiyar mata.
Ta sake fadada murmushi snn ta kalli ya salman tace" sannu da zuwa bako mukayi?
Daddy yace " babba ma kuwa .wnn da kk gani surukinkine .
Aunty samira ta kalleni da alamun neman Karin bayani gyada mata kai nayi nace " ya salman ne aunty.
Murmushi ta yi tace" da kyau 'yata.
Anan suka gaisa daddy yace "kindai shirya dining koh ?
Aunty samira ta ce " sosai ma alhaji
Yace " to kira rukayya tazo ta gaisa da surukinta kafin muci abinci.
Tace " to"
Ta fita da sauri ni dai Sai murmushi nske tayi tun dazu domin naji dadin zuwan ya salman kwarai .Allah sarki so duk abin nan da ya faru a baya amma gashi lokaci guda na manta.
Bayan an gaggaisa daddy yace " inje da ya salman dining yaci abinci kamin nan shi zaije ciki.
Duk sun watse suka barmu mu .
Ya salman yace " Rumaisa gaskia na tayaki murna haduwa da mahaifinki da 'yan uwanki.mahaifinki mutumin kirki ne hakama 'yan uwanki Masha Allah!
Murmushi nayi nace " yaya na gode ya kabar mutan gida ina su kawu ya Mamana?
Yace " duk suna lfy Sai dai ban fadawa kowa nan zanzo ba so ba Wanda yasan nazo gunki.
Nace " to waya baka address din gidan nan?
Yace" tuntuni goggo Amina ta sanar dani .
Nace " ikon Allah yaya naji dadin ganinka kwarai da gaske .domin ko kadan bana jin dadin fushi da kakeyi dani duk naji kano ya fitan min a rai.
Na karasa fada kaina a sunkuye shiru yayi baice komai ba .
Jikina a mace nace" yaya don Allah ka yi hkr nasan abinda nayi bai dace ba kuma ya kauce amma wlh yaya nima bansan me ya faru dani a wancan lokacin ba har........
Hannu ya daga min tuni yanayin fuskarsa ta sauya yace,don Allah ki bar wancan maganar ya wuce a wurina kuma ni ba na fushi dake kawai ina bakin cikin abinda ya samekine.amma komai ya wuce insha Allah gani na dawo gareki da soyayyata zan Dora daga inda na tsaya.
Sunkuyar da kai nayi cikin jin kunya sosai nasa hannuna na rufe fuskata.
Dan murmushi yayi ya taso ya isa gabana ya dan rankwafo a hankali yace " baby tsantsar so nake miki zallah bazan taba iya rabuwa da ke ba .abinda ya faru baya kaddarace baki isa ki tsallaka ba amma ina son ki Sani ni salman ke nake so ba Gangar jikinki ba !!!
Maganarsa ta karshe ta matukar girgizani har na dago ba shiri na kalleshi dama zarginda ya salman ke min knn?
Nace " eh aunty.
Ta yi murmushi tace " to ba wnn ya kawo ni ba nazo ne in tambayeki me surukin nawa yafi so a dafa masa.
Nace uhmm to surukin naku Dan gargajiyane tunda yaci tuwo da rana to da daddare kunu zaisha sai kuma in yazo kwanciya yakan sha fruits shikenan.
Aunty rukayya tace " OK to da safe fa ina son komai ya zama ready ne kar a sami matsala kinsan daddy zai yi fushi .
Nayi murmushi nace " breakfast dinnan na lura bai cika zabe ba amma na lura yana son tea da bread da pepe soup ko wane iri.
Aunty rukayya tace " O Ihsan kinaji da yayan nan naki.
Sunkuyar da kai nayi nace "aunty .....
Tace " banson sunan nan na aunty kuce mun Momy kamar yadda yayyunki ke ce mun ga nan auntynku.
Ta nuna aunty samira .
Mukayi dariya .aunty samira tace " kai Momy kema fa kamar auntynce don baki tsufa ba.
Aunty rukayya dai fita ta yi ta barmu.
Na kalli aunty samira nace " yawwa aunty dama ina son nono mai kyau ko fresh milk yayana yana so.naga rannan an kawo wa daddy.
Tace " eh ai sati sati ake kawo masa madarar mu muke maidashi ( kindirmo) gashi na wnn satin ya kare wlh.dama daga garken sa ake tatsowa...
Nace " kash amma banji dadi ba yanzu aina zan sa mu?
Tace " kwantar da hankalinki yanzu ma ba don yamma yayi ba da sai muce a kawo amma gobe in Allah ya yarda zan sa a kawo miki fresh milk sabon tatsa ma kuwa.
Nace " to aunty Allah ya kai mu.
Tace " amma na lura kin damu sosai me zai hana in aiki driver akwai SARE KOSAM can kusa da Jippu jam sai a siyo mishi.
Nace " yawwa aunty bari ma naje da kaina ina son in dana motata dama ko zaki fadawa daddy?
Tace ba komai kije amma kar ki Dade Allah ya tsare ba dai kin tabbatar kin iya driving ba?
Nace " eh.
Tace " to sai kin dawo.
Tashi nayi da sauri na dauki gyalena na yafa snn na dau jakata da key din motata.
Na fita harabar gida nan nace mai gadi ya buden get.
Ba jimawa naja motata na fita bansha wahalar gane kwatancen ba ina isa naga an rubuta *SARE* *KOSAM*
Bayan na gama parking na sauka na rufe motata na shiga gaskia wurin ya burgeni na tarar da mutane da yawa wasu suna shan fura da nono wasu madara wasu kuma youghut .
Gaskia naja hsnkalin mutane sosai domin ba maza kadai ba harda mata bina suke da ido .
Wasu har daga min gaisuwa suke da fillanci bansan me suke fadi ba amma dai komai akace min nakance musu ' *JAM* '(lfy)
Bayan na sayi fresh milk da kindirmo na fita da sauri wani har bina yayi yana ce min da fulatanci " hajjajo noi chomri( hajiya ya gajia.?)
Nace " bana jin fulatanci yi hkr kuma sauri nake .....
Karar wayata ta katseni na Ciro ta a jakata ina dubawa naga sunan daddy da sauri nayi receiving kamin nayi magana yace " ihisan kina ina ne?
Nace " yanzu ina wajen jippu jam ..
Ya katseni da fadin to ki dawo karki tsaya koina garin nan namu cike yake da kidnappers ga kuma wayan nan matasan masu kwacen wayoyi ki kula sosai Allah ya dawo dake lfy.
Aikuwa a tsorace nace amin daddy .
Tab ai ban biyo ta kan wnn mutumin ba na fada mota ina waigawa inga su waye a bayana ganin ba kowa yasa na fizgi motar da gudu sai gida .
Ina fita daga motar ya salman da ya samir suka karaso guna ya samir yace " ke ihisan yaushe kk gama gane kan garin ne da zaki fita ki rufa mana asiri don Allah.
Na kalli ya salman snn na kalli ya samir a shagwabe nace " naga duk hankalinku ya tashi aunty samira ma sai kirana take ina tuki .ban fa yi nitsa ba naje na siya ma yayana ne fura da nono sai fresh milk don nasan yana so ko yaya?
Na fada ina kallon ya salman yace " hakane amma da baki fita ba sai ki aika kinga ke bakuwa ce a garin kuma macece don Allah kar ki kuma fita ke kadai kanwata.
Na bata fuska kamar zan yi kuka nace " to .
Daga nan na wuce ciki.
Gun daddy naje tukun kamin na koma dakina na sake wanka na sake shiryawa cikin material dogon Riga na zauna gaban madubi na sake zuba make up .
Bayan na gama na je na sami su yaya samir muka tafi gidan galadima.
Su ummah da mama sai Jan salman suke da wasa suna ya rabu dani ga su nan sun fini kyau .
Gaskia ya salman yaji dadin zuwansa yola domin an karramashi sosai .
Kwanansa biyu duka daddy ya hana shi kwana hotel a gida yake kwana da ya samir sun saba sosai .
Gaba daya naji ba dadi da yazo tfy duk da nasan nima na kusa tfy tunda mkranta za,a bude.
Daddy yayiwa ya salman Godiya sosai da irin kulawar da ya bani don na bashi labarin.
Ni da ya samir muka rakashi airport duk naji ba dadi wlh banki muyita soyaiyar mu a yola don ba sa,idon su inna .
Hauly ce🥰👍🏻
[9/25, 6:21 PM] Mum Sadiq: 🌹 *_RUMAISA_* *_SALMAN_* 🌹
👨🏻🚒```MATAR ```SOJA`👨🏻🚒
*Story* *and* *written*
*By*
*Maman* *khausar* ✍🏻
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* 📚📚📚
*Dedicated* *_to_* *Ummi* *Abdallah* 🥰
*Bestowed* *to* *Zuwairiyya* *Abdulwahab* ( *real* *mum* *afrah* ) *❤*
~```BISMILLAHIRRAHMANI``` ```RAHEEM``` !~```
Page➡40
*********Ganin shirun yayi yawa yasa shi isa dab dani yace" Rumaisa kinyi farin ciki da ganina?
Murmushi nayi nace " kwarai da gaske kuma na yarda da abinda kace yaya .
Ya danyi murmushi yace " to baki min sannu da zuwa ba.
Russunawa nayi na karbi jakar da ya rataya ina murmushi nace" yaya barka da zuwa.
Na fada yayinda na rataya jakar nace " mu isa ciki......
Ban gama rufe bakina ba naga mai gadi ya bude kofa motar daddy ne ya shigo.
Da sauri na kalli ya salman nace" kaga ma ga daddy ya dawo.
Ya juya ya kalli motar ba tare da yace komai ba.
Bayan driver ya gama parking ya sauko da sauri ya budewa daddy kofa.
A yayinda muka karasa nida ya salman .
Murmushi nayi nace " daddy sannu da dawowa.
Shima murmushi ya sakar min yace yawwa mama na .
Ya salman ya Dan russuna ya fara gaida daddy.
Ya amsa fuska sake nace " daddy yaya salman ne .........
Cikin fara,a daddy yace" Masha Allah dana sannu da zuwa.
Ya fadi hakan ne yayinda ya rumgume ya salman yace" naji dadin zuwanka kwarai dana.
Snn ya kalleni yace" mamana yanzu ne zuwansa.
Nace" eh.
Yace OK to muje ciki ai ya kwaso gajia.
Suka wuce yana rike da hannun ya salman kamar wani yaro karami.
Ina biye dasu a baya dariya nake musu kasa kasa don na lura ya salman nauyin daddy yake ji sosai baisan daddy kan ba ruwansa ba .
Har palonsa muka shiga yace " ihisan kira min Sameera .....au gata nan ma.
Aunty samira ne ta shigo taci kwalliya cikin less mai tsadan gaske tana zuba kamshi .
Ta karaso wajanmu tana murmushi tace." Sannu da dawowa ranka ya Dade.
Daddy yace " yawwa gimbiyar mata.
Ta sake fadada murmushi snn ta kalli ya salman tace" sannu da zuwa bako mukayi?
Daddy yace " babba ma kuwa .wnn da kk gani surukinkine .
Aunty samira ta kalleni da alamun neman Karin bayani gyada mata kai nayi nace " ya salman ne aunty.
Murmushi ta yi tace" da kyau 'yata.
Anan suka gaisa daddy yace "kindai shirya dining koh ?
Aunty samira ta ce " sosai ma alhaji
Yace " to kira rukayya tazo ta gaisa da surukinta kafin muci abinci.
Tace " to"
Ta fita da sauri ni dai Sai murmushi nske tayi tun dazu domin naji dadin zuwan ya salman kwarai .Allah sarki so duk abin nan da ya faru a baya amma gashi lokaci guda na manta.
Bayan an gaggaisa daddy yace " inje da ya salman dining yaci abinci kamin nan shi zaije ciki.
Duk sun watse suka barmu mu .
Ya salman yace " Rumaisa gaskia na tayaki murna haduwa da mahaifinki da 'yan uwanki.mahaifinki mutumin kirki ne hakama 'yan uwanki Masha Allah!
Murmushi nayi nace " yaya na gode ya kabar mutan gida ina su kawu ya Mamana?
Yace " duk suna lfy Sai dai ban fadawa kowa nan zanzo ba so ba Wanda yasan nazo gunki.
Nace " to waya baka address din gidan nan?
Yace" tuntuni goggo Amina ta sanar dani .
Nace " ikon Allah yaya naji dadin ganinka kwarai da gaske .domin ko kadan bana jin dadin fushi da kakeyi dani duk naji kano ya fitan min a rai.
Na karasa fada kaina a sunkuye shiru yayi baice komai ba .
Jikina a mace nace" yaya don Allah ka yi hkr nasan abinda nayi bai dace ba kuma ya kauce amma wlh yaya nima bansan me ya faru dani a wancan lokacin ba har........
Hannu ya daga min tuni yanayin fuskarsa ta sauya yace,don Allah ki bar wancan maganar ya wuce a wurina kuma ni ba na fushi dake kawai ina bakin cikin abinda ya samekine.amma komai ya wuce insha Allah gani na dawo gareki da soyayyata zan Dora daga inda na tsaya.
Sunkuyar da kai nayi cikin jin kunya sosai nasa hannuna na rufe fuskata.
Dan murmushi yayi ya taso ya isa gabana ya dan rankwafo a hankali yace " baby tsantsar so nake miki zallah bazan taba iya rabuwa da ke ba .abinda ya faru baya kaddarace baki isa ki tsallaka ba amma ina son ki Sani ni salman ke nake so ba Gangar jikinki ba !!!
Maganarsa ta karshe ta matukar girgizani har na dago ba shiri na kalleshi dama zarginda ya salman ke min knn?