Sashe 66
Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dattijuwar macace tsohuwa tukuf, gata doguwa kamar Fatalwa, tun daga kasa har sama ta rufe jikinta da doguwar riga mai hula launin Ja, hannunta ɗaya ruƙe da sanda, kafafuwanta suna asanye cikin jajayen takalma, ta rufe fuskarta da mask launin Ja, tsoffin Idanunta ne kaɗai a buɗe, zuciyar mace da rauni aka santa amma ita wannan baiwar Allahn babu zuciyar imani a kirjinta, batasan menene tausayi ba, muguwar macace shaidaniya mai hali irin na kafuran farko, daga gaban rigarta akwai taurari uku masu kyalli daga gani tana ruke da babban muƙami na gidan kurkukun ƙaddara.
A hankali ta zura kafarta sautin takun tafiyarta kamar na dawakai babu sassauci, daga bayanta akwai wasu gabza gabzan Giants dake take mata baya su biyu, ɗaya daga cikin su yana a ruƙe da madaidaiciyar tukunyar ƙasa an rufe samanta da jan ƙyalle, yayin da ɗayan kuma Yake ruke da faranti mai ɗauke da ganye sai ƙananun kofuna da alama ruwa ne a cikin su.
A tsakar Dakin Ta dakata da yin tafiyar, wani kaskantaccen kallo ta soma jefa masu ɗaya bayan ɗaya kafin ta ba giants din umarnin su fara gudanar da abun da Ya kawo su.
Mai ɗauke da tukunyar ne Ya sauke ta ƙasa yasa hannu ya buɗe jan ƙyallen da suka rufe ta da shi, cikin takun majiya ƙarfi Ya nufi gadajen ƴan matan, ɗaya bayan ɗaya ya ke damƙar su da karfi sannan ya cusa yatsun hannunsa tsakankanin cinyoyinsu, wata auduga ce naɗe cikin panties din su yake zaƙulowa jawur da ita, wani sabon salo suka 6ullo da shi idan yaran suka fara yin jinin al'ada sai su sanya masu audugar da suka tsaface ta a cikin panties dinsu, ita amfanin ta jinin al'adar da suke zubdawa ta ke tsanewa ta ruƙe sa a jikinta ko ɗiga baya yi, suna yin hakan ne saboda a buƙace suke da jinin na su wani mugun sihirine suke yi da shi.
Tuni sautin koke koken su Ya cika dakin, Jikinsu sai kerma Yake yi saboda tashin hankali, duk audugar da ya curo a gabansu cikin tukunyar ya ke zuba su,, bayan Ya gama dattijuwar tai gyaran murya, da sauri ɗayan giant ɗin me ruke da faranti Yabi su ɗaya bayan ɗaya ya mika masu kofunan, wani ruwan sihirine a ciki mai kamar jini, ga ƙarni warinsa babu dadin shaƙa, bayin Allah kamar za su zauce a haka suke shan ruwan wasu har sun fara yunkurin amai amma saboda fargaban kada su zubda a azabtar da su yasa suka daure suna sha.
Wani irin ɗaci ne Ya ratsa maƙogwaronsu tuni idanunsu sun kaɗa jawur tamkar garwashin wuta.
"Zaku Iya ba su ganyen" dattijuwar ce ta furta maganar, watsa masu ganyen su ka yi a ƙasa, bayin Allah jiki ba kwari suka sauko kasa kamar dabbobi haka suka kama cin ganyen da aka watso masu ƙasa.
Shu'umin murmushi dattijuwar ta saki ta cikin mask dinta, Har zata Juya kwatsam idanunta suka sauka akan Gado mai ɗauke da number 100, A hanzarce Ta wurga tsoffin idanunta kan Yaran dake cin ganyen rigunansu tabi da kallo masu dauke da numbers from 80 suka fara har izuwa 99 amma babu 100 nan take ta fahimci bata acikin su lokaci ɗaya yanayin fuskarta ya canza zuwa 6acin rai.
Da kakkausar Murya mai amo Ta furta sunanta
"GABRIELA"! ta faɗa tana zare idanu cikin 6acin rai
"Kada ki kuskura ki bari na sake maimaita kiran sunanki! Ki fito tun kafin ranki Ya 6aci"! Shiru babu alamun wadda aka kira da sunan Gabriela zata fito daga ma6uyarta, ran dattijuwar ya 6aci matuka ta fusata sai faman zazzare idanu takeyi tana bin ko'ina na dakin da kallo, Har yau tana mai mamakin karfin halin Yarinyar da rashin tsoranta, ga kafiyar tsiya abun a jinin ta ya ke..
Kallon sauran yaran tayi"Ina Yar uwarku gabriela take" da tsawa ta furta maganar, muryoyinsu na kerma suka amsa da cewa ba su san inda take ba..
Ɗaga murya ta kuma Yi a karo na biyu ta furta"nasan kina saurarona! Idan har baki fito ba, zakija ma sauran ƴan uwanki! Ina mai baki umarnin ki gurfanar da kanki agabana tunkafin In zaƙulo ki da hannu na" ta fada tana huci kamar zakanya, sarai tasan inda ta 6oya amma saboda karfin izza tafi son ta kawo kanta agabanta.. "
Kallon giant din da ke a gefenta tay, kamar jira yake ta bashi Umarni, azafafe Ya Nufi gadon mai number ɗari, Ya zura hannu Ya damƙo ƙafarta Kamar yar dambe haka tadinga bubbuge shi da kafafunta hada karfin halin naushin sa da hannunta, wurgo da ita yai waje ta gangaro kan floor, yar guntuwar rigarta tuni ta tattare ta haura kan waist dinta da sauri ta sanya hannu ta kamo rigar ta lullu6e mazaunanta, gaba daya nannaɗadɗiyar sumar kanta ta rufe fuskarta.
Yunƙurawa tayi da karfi ta miƙe tare da dunƙule yatsun hannayen ta alamar zatai faɗa sai faman haki take yi tana huci, daga ganin idanunta babu tsoro a cikin su, duk irin azabtarwar da ake yi masu baisa zuciyarta ta raunana ba, duk cikin yaran babu mai irin karfin halin ta.
wani irin gumi ke tsastsafowa ta hancin ta da gefen kanta, Yarinyar ba karamin kyau ne da ita ba, ga dirin jiki tana shape irin na ƙarfafan mata, gaba ɗaya jikinta tabon raunuka ne, gefen goshin ta hada ɗinkin ciwo da aka ta6a yi mata agidan kurkukun sakamakon wani mugun rauni da ta ta6a ji akwanakin baya.
Shu'umar dariya Dattijuwar ta saki tana tafa hannayenta kafin ta jinjina mata da babban yatsa ta ce"sannu da kokari Gabriella, da ace bakiyi min hakan ba da ban shaida ke jinin jatuminki bace, karfin halin ki yana burgeni ina son inga mace haka..." ta fada tana cigaba da sakin dariya mai sautin gaske.
Gabriela dake kallonta tsantsar tsanarta take ji, ta tsani matar fiye da yadda ta tsani kowa a duniyar nan...
Cike da karfin hali Ta furta"muguwa azzaluma.."
kafin ta ƙare maganar dattijuwar ta daka mata tsawa mai razanarwa, a firgice sauran yan uwanta suka koma kan gadonsu jiki na kerma.
Ita kuwa wadda akai ma tsawar babu alamun firgita atare da ita kamar ana tunzurata taci gaba da fadin"kin manta abunda na ta6a fada maki? Ni bana jin tsoronku har bada azabtarwar ku ba zata ta6a sanyani yi maku biyayya ba saboda ku din dabbobine dakikai kuma jahilai sai kun yi mummunan ƙarshe a wulakance zaku mutu...' ta faɗa tana cije la66anta da gumi ya jiƙa su.
Idanu a matuƙar zazzare dattijuwar ke kallonta da wani irin fusata ta kalli ɗaya daga cikin giant din dake take mata baya da ido tayi masa magana, cikin takun majiya karfi Ya nufi gabriella gadan gadan, lokaci ɗaya ta soma ja da baya hankalinta a matuƙar tashe batasan me zai aikata mata ba, babban abun da take jima tsoro kada ta rasa ranta ba tare da ta cika burinta na ganin ta haɗu da ɗan uwanta gabriel, ba ta son ta mutu batare data gana da shi ba, daba don shi ba da tuni ta jima da kashe kanta.
Watsa wa tayi da gudu ta nufi kofar shiga toilet dinsu ta buɗe kofar ta shige taja ta rufe, tana faman jan numfashi kamar daga sama taji dirar mutun a toilet din kamar aljani haka Ya faɗo mata tuni la66anta sun fara kakarwa muryarta na rawa ta soma faɗin karka kuskura ka ta6ani!! kada ka matso kusa da ni, ka ƙyaleni, Idan ka cutar dani dan uwana bazai kyale ka ba sai ya kashe ka..."
sambatu tadinga yi cikin rawar murya mai haɗe da tsantsar tashin hankali da fargaba sam ta manta cewa giant basa ji basa gani, kallonsa take kamar dodo gaba ɗaya inuwarsa ta lullu6eta.
Ƴan uwanta dake zazzaune kan gadajensu tuni zafafan hawaye sun wanke fuskokin su lokacin da suka fara jin sautin kururuwar gabriela ta cika dakinsu da wani irin azababben sautin kuka mai ƙaraji tamkar ana zare ranta nan take suka fahimci abun da giant din yake yi mata, haƙiƙa zuciyar su ta yi matuƙar karaya.
Tsawa dattijuwar ta kwatsa masu babu digon imani aranta
"kar in kuskura in ƙara jin sautin koke koken ku, ko da tari ne bana son ji idan ba haka ba, zansa ay maku abun da akai mata" jin wannan maganar yasa sukai shiru, kukan nasu ya koma na zuci.
Tsawon mintuna goma cuf, Kafin giant din Ya fito daga makewayin sanye cikin kakinsa kamar bai aikata wani abu ba..
Wata irin mahaukaciyar dariya tsohuwar tayi idonta akan giant din ta jinjina masa da yatsan ta.
Kafin ta juya cikin takun izza ta nufi kofar makewayin nasu ta buɗe kofar tasakai ta shiga.
A kwance ta hango ta kamar matacciya babu sutura a jikinta sai faman sakin nishin azaba ta ke yi numfashinta na fita da hucin zafi, ga wani jini dake gangarowa ta tsakankanin cinyoyin ta, baiwar Allah ko ina na jikinta Ya raunata kwata kwata bata acikin hayyacin ta, ita kaɗai tasan tartsatsin azabar da ta sha, cikin fitar hayyaci take ambaton sunan ɗan uwanta gabriel, yayin da hawaye ke tsastsafowa kan kincinta masu ɗumin gaske, idanunta sun juye jawur kamar garwashin wuta, takasa tsaida gangar jikinta sai birgima takeyi saboda zogin azabar da gabanta yakeyi mata.
Zuƙunnawa dattijuwar tayi saitin inda take, muryarta da gadara tace"bakin ki ne Yaja maki! Nayi mamaki da har kika Iya rayuwa, ay nayi zaton zanzo na same ki awargaje babu rai, amma saboda taurin kai har yanzu numfashin ki bai daina fita ba...." ta ƙare maganar tare da tofa mata yawu mai yauƙi kan fuskarta har cikin idanunta Ya shiga.
"Faɗa da aljani ba riba, wannan somun ta6i ne, nan gaba idan kika kuskura kika sake yunkurin yi min rashin ɗa'a farfesun namanki zansa ayi min shashasha kawai' ta faɗa tare da kai hannu ta damƙi sarkar cross din wuyan gabriellah taja ta da karfi ta shaƙe mata wuya, birgima tadingayi cikin fitar hayyaci ta soma kokarin ceton kanta sai dai ta gaza, dattijuwar bata kyale ta ba har saida taga ta daina motsi jikinta Ya saki tukunna ta ƙarasa balle sarkar ta jefar da ita gefe ɗaya, fatar wuyanta tayi jawur saboda shakar da tai mata.....
A hankali ta zura kafarta sautin takun tafiyarta kamar na dawakai babu sassauci, daga bayanta akwai wasu gabza gabzan Giants dake take mata baya su biyu, ɗaya daga cikin su yana a ruƙe da madaidaiciyar tukunyar ƙasa an rufe samanta da jan ƙyalle, yayin da ɗayan kuma Yake ruke da faranti mai ɗauke da ganye sai ƙananun kofuna da alama ruwa ne a cikin su.
A tsakar Dakin Ta dakata da yin tafiyar, wani kaskantaccen kallo ta soma jefa masu ɗaya bayan ɗaya kafin ta ba giants din umarnin su fara gudanar da abun da Ya kawo su.
Mai ɗauke da tukunyar ne Ya sauke ta ƙasa yasa hannu ya buɗe jan ƙyallen da suka rufe ta da shi, cikin takun majiya ƙarfi Ya nufi gadajen ƴan matan, ɗaya bayan ɗaya ya ke damƙar su da karfi sannan ya cusa yatsun hannunsa tsakankanin cinyoyinsu, wata auduga ce naɗe cikin panties din su yake zaƙulowa jawur da ita, wani sabon salo suka 6ullo da shi idan yaran suka fara yin jinin al'ada sai su sanya masu audugar da suka tsaface ta a cikin panties dinsu, ita amfanin ta jinin al'adar da suke zubdawa ta ke tsanewa ta ruƙe sa a jikinta ko ɗiga baya yi, suna yin hakan ne saboda a buƙace suke da jinin na su wani mugun sihirine suke yi da shi.
Tuni sautin koke koken su Ya cika dakin, Jikinsu sai kerma Yake yi saboda tashin hankali, duk audugar da ya curo a gabansu cikin tukunyar ya ke zuba su,, bayan Ya gama dattijuwar tai gyaran murya, da sauri ɗayan giant ɗin me ruke da faranti Yabi su ɗaya bayan ɗaya ya mika masu kofunan, wani ruwan sihirine a ciki mai kamar jini, ga ƙarni warinsa babu dadin shaƙa, bayin Allah kamar za su zauce a haka suke shan ruwan wasu har sun fara yunkurin amai amma saboda fargaban kada su zubda a azabtar da su yasa suka daure suna sha.
Wani irin ɗaci ne Ya ratsa maƙogwaronsu tuni idanunsu sun kaɗa jawur tamkar garwashin wuta.
"Zaku Iya ba su ganyen" dattijuwar ce ta furta maganar, watsa masu ganyen su ka yi a ƙasa, bayin Allah jiki ba kwari suka sauko kasa kamar dabbobi haka suka kama cin ganyen da aka watso masu ƙasa.
Shu'umin murmushi dattijuwar ta saki ta cikin mask dinta, Har zata Juya kwatsam idanunta suka sauka akan Gado mai ɗauke da number 100, A hanzarce Ta wurga tsoffin idanunta kan Yaran dake cin ganyen rigunansu tabi da kallo masu dauke da numbers from 80 suka fara har izuwa 99 amma babu 100 nan take ta fahimci bata acikin su lokaci ɗaya yanayin fuskarta ya canza zuwa 6acin rai.
Da kakkausar Murya mai amo Ta furta sunanta
"GABRIELA"! ta faɗa tana zare idanu cikin 6acin rai
"Kada ki kuskura ki bari na sake maimaita kiran sunanki! Ki fito tun kafin ranki Ya 6aci"! Shiru babu alamun wadda aka kira da sunan Gabriela zata fito daga ma6uyarta, ran dattijuwar ya 6aci matuka ta fusata sai faman zazzare idanu takeyi tana bin ko'ina na dakin da kallo, Har yau tana mai mamakin karfin halin Yarinyar da rashin tsoranta, ga kafiyar tsiya abun a jinin ta ya ke..
Kallon sauran yaran tayi"Ina Yar uwarku gabriela take" da tsawa ta furta maganar, muryoyinsu na kerma suka amsa da cewa ba su san inda take ba..
Ɗaga murya ta kuma Yi a karo na biyu ta furta"nasan kina saurarona! Idan har baki fito ba, zakija ma sauran ƴan uwanki! Ina mai baki umarnin ki gurfanar da kanki agabana tunkafin In zaƙulo ki da hannu na" ta fada tana huci kamar zakanya, sarai tasan inda ta 6oya amma saboda karfin izza tafi son ta kawo kanta agabanta.. "
Kallon giant din da ke a gefenta tay, kamar jira yake ta bashi Umarni, azafafe Ya Nufi gadon mai number ɗari, Ya zura hannu Ya damƙo ƙafarta Kamar yar dambe haka tadinga bubbuge shi da kafafunta hada karfin halin naushin sa da hannunta, wurgo da ita yai waje ta gangaro kan floor, yar guntuwar rigarta tuni ta tattare ta haura kan waist dinta da sauri ta sanya hannu ta kamo rigar ta lullu6e mazaunanta, gaba daya nannaɗadɗiyar sumar kanta ta rufe fuskarta.
Yunƙurawa tayi da karfi ta miƙe tare da dunƙule yatsun hannayen ta alamar zatai faɗa sai faman haki take yi tana huci, daga ganin idanunta babu tsoro a cikin su, duk irin azabtarwar da ake yi masu baisa zuciyarta ta raunana ba, duk cikin yaran babu mai irin karfin halin ta.
wani irin gumi ke tsastsafowa ta hancin ta da gefen kanta, Yarinyar ba karamin kyau ne da ita ba, ga dirin jiki tana shape irin na ƙarfafan mata, gaba ɗaya jikinta tabon raunuka ne, gefen goshin ta hada ɗinkin ciwo da aka ta6a yi mata agidan kurkukun sakamakon wani mugun rauni da ta ta6a ji akwanakin baya.
Shu'umar dariya Dattijuwar ta saki tana tafa hannayenta kafin ta jinjina mata da babban yatsa ta ce"sannu da kokari Gabriella, da ace bakiyi min hakan ba da ban shaida ke jinin jatuminki bace, karfin halin ki yana burgeni ina son inga mace haka..." ta fada tana cigaba da sakin dariya mai sautin gaske.
Gabriela dake kallonta tsantsar tsanarta take ji, ta tsani matar fiye da yadda ta tsani kowa a duniyar nan...
Cike da karfin hali Ta furta"muguwa azzaluma.."
kafin ta ƙare maganar dattijuwar ta daka mata tsawa mai razanarwa, a firgice sauran yan uwanta suka koma kan gadonsu jiki na kerma.
Ita kuwa wadda akai ma tsawar babu alamun firgita atare da ita kamar ana tunzurata taci gaba da fadin"kin manta abunda na ta6a fada maki? Ni bana jin tsoronku har bada azabtarwar ku ba zata ta6a sanyani yi maku biyayya ba saboda ku din dabbobine dakikai kuma jahilai sai kun yi mummunan ƙarshe a wulakance zaku mutu...' ta faɗa tana cije la66anta da gumi ya jiƙa su.
Idanu a matuƙar zazzare dattijuwar ke kallonta da wani irin fusata ta kalli ɗaya daga cikin giant din dake take mata baya da ido tayi masa magana, cikin takun majiya karfi Ya nufi gabriella gadan gadan, lokaci ɗaya ta soma ja da baya hankalinta a matuƙar tashe batasan me zai aikata mata ba, babban abun da take jima tsoro kada ta rasa ranta ba tare da ta cika burinta na ganin ta haɗu da ɗan uwanta gabriel, ba ta son ta mutu batare data gana da shi ba, daba don shi ba da tuni ta jima da kashe kanta.
Watsa wa tayi da gudu ta nufi kofar shiga toilet dinsu ta buɗe kofar ta shige taja ta rufe, tana faman jan numfashi kamar daga sama taji dirar mutun a toilet din kamar aljani haka Ya faɗo mata tuni la66anta sun fara kakarwa muryarta na rawa ta soma faɗin karka kuskura ka ta6ani!! kada ka matso kusa da ni, ka ƙyaleni, Idan ka cutar dani dan uwana bazai kyale ka ba sai ya kashe ka..."
sambatu tadinga yi cikin rawar murya mai haɗe da tsantsar tashin hankali da fargaba sam ta manta cewa giant basa ji basa gani, kallonsa take kamar dodo gaba ɗaya inuwarsa ta lullu6eta.
Ƴan uwanta dake zazzaune kan gadajensu tuni zafafan hawaye sun wanke fuskokin su lokacin da suka fara jin sautin kururuwar gabriela ta cika dakinsu da wani irin azababben sautin kuka mai ƙaraji tamkar ana zare ranta nan take suka fahimci abun da giant din yake yi mata, haƙiƙa zuciyar su ta yi matuƙar karaya.
Tsawa dattijuwar ta kwatsa masu babu digon imani aranta
"kar in kuskura in ƙara jin sautin koke koken ku, ko da tari ne bana son ji idan ba haka ba, zansa ay maku abun da akai mata" jin wannan maganar yasa sukai shiru, kukan nasu ya koma na zuci.
Tsawon mintuna goma cuf, Kafin giant din Ya fito daga makewayin sanye cikin kakinsa kamar bai aikata wani abu ba..
Wata irin mahaukaciyar dariya tsohuwar tayi idonta akan giant din ta jinjina masa da yatsan ta.
Kafin ta juya cikin takun izza ta nufi kofar makewayin nasu ta buɗe kofar tasakai ta shiga.
A kwance ta hango ta kamar matacciya babu sutura a jikinta sai faman sakin nishin azaba ta ke yi numfashinta na fita da hucin zafi, ga wani jini dake gangarowa ta tsakankanin cinyoyin ta, baiwar Allah ko ina na jikinta Ya raunata kwata kwata bata acikin hayyacin ta, ita kaɗai tasan tartsatsin azabar da ta sha, cikin fitar hayyaci take ambaton sunan ɗan uwanta gabriel, yayin da hawaye ke tsastsafowa kan kincinta masu ɗumin gaske, idanunta sun juye jawur kamar garwashin wuta, takasa tsaida gangar jikinta sai birgima takeyi saboda zogin azabar da gabanta yakeyi mata.
Zuƙunnawa dattijuwar tayi saitin inda take, muryarta da gadara tace"bakin ki ne Yaja maki! Nayi mamaki da har kika Iya rayuwa, ay nayi zaton zanzo na same ki awargaje babu rai, amma saboda taurin kai har yanzu numfashin ki bai daina fita ba...." ta ƙare maganar tare da tofa mata yawu mai yauƙi kan fuskarta har cikin idanunta Ya shiga.
"Faɗa da aljani ba riba, wannan somun ta6i ne, nan gaba idan kika kuskura kika sake yunkurin yi min rashin ɗa'a farfesun namanki zansa ayi min shashasha kawai' ta faɗa tare da kai hannu ta damƙi sarkar cross din wuyan gabriellah taja ta da karfi ta shaƙe mata wuya, birgima tadingayi cikin fitar hayyaci ta soma kokarin ceton kanta sai dai ta gaza, dattijuwar bata kyale ta ba har saida taga ta daina motsi jikinta Ya saki tukunna ta ƙarasa balle sarkar ta jefar da ita gefe ɗaya, fatar wuyanta tayi jawur saboda shakar da tai mata.....