Sashe 141
Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
Veil ɗinta dake ajiye kan bed ta dauka ta yafa akan kafadarta, ta koma gaban mirror ta dauki turare ta fashe jikin ta da shi.
"Sis Unaisah Kin yi kyau wallahi"
"Thank you, ki tafi ki ce masu su jirani Yanzu zan fito"
Maƙe kafada Jemimah tay"wlh ba inda zanje, so kike muje muyi ta jiran ki kiqi fitowa yawun mu yai ta tsinkewa ko"?
Girgiza kai Unaisah ta yi ba tare da ta tanka mata ba
"Kamar dole saida ni zaku ci, kullum sai anzo kirana"
Kafin ta ankare Jemimah ta buɗe drawer chest, Ta Saci Chocotes biyu ta tura a aljihun rigarta.
"Sis Unaisah mu tafi pls, suna jiran mu"
"Kada ki takura min pls" ta faɗa tare da juyawa ta nufi shoe rack ta ɗauko wasu hadaddun cone heel ta zura a ƙafafunta.
"Aunty Ummi tace Ki ɗauko mata wannan abun jin kiɗan zata kunna mana music"
Girgiza kay tay"Aunty ummi ta iya Taya beraye 6anna" ta faɗa tare da nufar inda ta ajiye bluetooth speaker din ta ɗaukota a hannu tace ma jemaimah mu tafi
Adaidai lokacin da suka fito daga dakin Danish yana atsaye gaban handrail din bene jikinshi sanye da kaftan maroon colour, muryar jemimah ce taja hankalin shi ga kallon su bai sauke idanunshi akan kowa ba sai kan Unaisah, wankan data ɗauka yayi matuƙar ƙayatar da shi, musamman data ju ya baya tana ta fi ya, kwata kwata basu lura da mutun ba, kuma ba su ji ajikin su ana kallon su ba.
Tun kafin su karasa Dining din, Ta hango Su gaba ɗayan su sun hallara A zazzaune kan dining chairs, an cika masu table din da lafiyayyan abinci.
Tana shigowa sautin takalmanta Ya karaɗe kunnuwansu, kusan atare suka ɗago suna kallonta kamar sun samu tv, kwalliyarta tayi masu kyau Nan fa suka fara Santi suna yaba kyan da tayi.
Ummi tace"lallai yau ƴan matanci ake ji, faɗa min wa kikayi ma kwalliyar nan" farfari tay mata da idanu"Someone special" ta fada da zolaya
sajeed yace"Zan Iya cankan wanene"? Ɗaga mashi gira tay murmushi yayi kafin Ya firta
"Chief" waro idanu waje su ka yi gaba dayan su, Praveen tace"baka da hankali Sajeed, chief dinne zata ma kwalliya, Mutumin da ko kallon mutane ma bayayi.
Ummi tace"ba abun mamaki bane, Ni dama na fara tunanin akwai wani abu tsakanin su, shiyasa ran nan yaje dake shopping mall ya yi maki siyayya..." ɗaure fuska Unaisah tay"kai aunty ummi, saboda inyi tsaraba yayi min siyayyan ba dan wani abu ba" ta faɗa tare da miƙa mata speaker ɗin hannunta, kar6a ummi tayi ta kunna ta kafin ta ajiye ta under chair ɗin da take a zaune, ta zaro wayarta daga aljuhun rigarta, tayi connecting ɗinta da speaker din.
sai daɗi suke ji za'a kunna masu music, kallon su Unaisah tay sun cika dogon table din ba space, Shima ɗayan mai mazaunin mutun shida babu space, sai ɗayan dining table ɗin daya rage mai mazaunin mutun Uku Javed yana zaune kan ɗaya daga cikin kujerun dake a kewaye da shi, anan ta samu guri ta zauna.
"Ku fara Cin abincin mana" ummi ce tay maganar.
Sajeed yace'wai da jira muke ki fara kunna mana music ɗin, zaifi armashi muna ci muna sauraro" ummi tace"na lura dakai mayen kiɗa da rawa ne, wa ya koya maka ne, cos ka fita daban ko acikin yan uwanka"
Murmushi yayi batare daya ce mata komai ba, don bazai Iya tuna komai ba dangane da yadda Ya iya rawa ya dai san abun a jinin shi yake.
"Wata waƙa zan sanya mana"? Ta tambaya tana kallon su,
Har suna haɗa baki gurin faɗin baby calm down, dama itace wakar da suka fi sani.
bayan Ta kunna masu wakar suka fara cin abincin suna gyaɗa kawunansu, wasu daga cikin su har wakar suke bi kamar su suka rairata saboda yadda suka Iya bin baitikan tiryan tiryan ba kuskure.
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
babu wanda Ya lura da shigowar shi, abakin kofar dining room ɗin ya tsaya yana kallon su ɗaya bayan ɗaya, ba zai iya tuna rana ta karshe daya shigo dining ɗin da sunan zaici abinci ba, Sai yau da dalili ya kawo shi.
"Danish"! da ƙarfi Haris Ya ambaci sunan shi, bai tsammaci wani zai gan shi ba, adaidai lokacin da wakar da suke sauraro ta ƙare hakan Yasan duk suka ji Kiran da Haris yayi mashi, da sauri suka kalli Inda yake atsaye da alamun mamaki akan fuskokin su.
Kusan kowan nan su saida Ya ambaci sunan shi, In ka cire Unaisah da tay shiru tana kallon shi
Ummi tace"Sannu da shigowa, ina fata kazo kaci abinci tare da mu ne" shiru yai bai tanka mata ba,
"Pls danish kazo muci dinner atare, Munyi missing ɗinka" Batool ce tay maganar,
Naufal Yace"Yau kawai dan Allah, baka ga dadin da muka ji ba na ganinka"!
gaba daya suka haɗa baki suna yi mashi magiya don ya shigo su ci abincin atare.
"Dama kun daina wahalar da bakunan ku, Idan so kuke Yaci cikin sauƙi, Unaisah zaku roƙa ba shi ba"
Sajeed ne yai maganar fuskar shi da murmushi, gaba ɗaya suka maida dubansu Ga Unaisah"pls Kiyi mashi magana, ya shigo muci atare" kau da ido tay gefe ɗaya tay shiru bata tanka ma su ba tayi mamakin maganar sajeed ko taya akai ya gane baya jin maganar kowa in ba nata ba.
"Aunty Ummi ki sa baki, Ta yi mashi magana" duƙar dakai ƙasa Unaisah ta yi, girman kanta Ya hana ta yi masu abunda suke so, ita kanta so take ya shigo ya zauna suci abincin atare amma bata jin zata iya yi mashi magana.
Calmly ummi tace"Unaisah, pls ki masa magana mana, Ƴan uwansa suna son suci abinci da shi.."
sai da ta mula ta sha iska, kafin ta wurga eye balls dinta kan Danish kamar me jin shakkarta, tasan saboda ita ne yaki shigowa gudun kada ya sabama sharuddan ta, ba ta yi niyar yi masa magana ba amma saboda batasan su fahimci sun samu sabani atsakaninsu yasa ta canza ra'ayin ta.
Har Ya juya zai fuce, sanyayyar muryarta ta dakatar da shi
"Big bro, ka zo mu ci abinci atare" a wayance ta faɗa tana kallon shi
har saida ya maimaita sunan data kira shi acikin zuciyarsa
"Ga wuri Na tanadar maka" ta faɗa tana nuna Kujerar dake facing ɗin ta.
baiyi niyar zama ba, amma saboda muradin ransa tayi mashi magana, Ya fasa tafiya Ya jiyo ya shiga cikin dining room ɗin, yan uwansu sai murmushi su ke yi saboda sunji dadin shigowar shi.
Ummi dai ta yi mamakin shakuwar dake atsakanin shi da Unaisah, aranta ta ayyana ko meyasa yake jin maganarta fiye da kowa! Yafi fifita ta akan yan uwansa tana lura da shi, abun da ta fahimta itama Unaisah din tafi ji da shi akan yan uwan shi, don tana lura da ita lokacin da ta ke ji da shi, duk in zasu ci abinci sai tace ma Haris ya kaima Danish nashi aɗaki bayan haka wasu lokuttan tana ganin Unaisah tana satar hanya ta shiga dakin shi, tabbas tana son tasan meke atsakanin su amma tasan ko da ta tambayi Unaisah zaiyi wuya ta faɗa mata gaskiya, aranta ta ayyana yanzun nan zan gano da kaina.
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
Zama yai kan chair din dake fuskantar Unaisah, ya jingina bayan shi jikin kujerar, ya ɗan lumshe idanunshi ba tare daya kalle ta ba, don baya son abin da zai ja ya karya alkawarin daya ɗaukar mata.
Sun yi shiru babu mai magana a cikin su.
Har saida ummi tace"me kuke Jira Unaisah? Ku fara cin abincin mana" A hankali ta ɗan saci kallon fuskar shi Har saida ta ɗanji faɗuwar gaba saboda kyan da yayi mata, tayi missing din ganin shi a kusa da ita.
a hankali take cigaba da kallon shi ganin ya lumshe idanun shi tasan ba lallai ya buɗe su ba, aranta ta ayyana wani irin kyau ne wannan kullum kamar ana ƙara mashi..."
gudun kada wani ya zargi wani abu tsakanin su yasa ta ɗauki glass of milkshake ta tura mashi agaban shi, ta haɗa mashi da plate of grilled steak with roasted vegetables ta aje agaban shi.
Cikin sanyin murya tamkar tame yin raɗa ta firta sunan shi, A tsanake ya buɗe reddish eyes dinsa dake lumshewa tamkar na mai jin bacci ya kalle ta da su, gaba ɗaya suka tsinci kansu da kallon juna ba tare da kyaftawa ba ya rasa a ina zai tsayar da eye balls dinsa, lip gloss din data shafa ma soft lips ɗinta ba karamin rikitan shi yake ba.
makeup din fuskarta ya tafi da imaninsa, kamar yadda yake kallonta haka itama take bin shi da kallo, tun daga kan dogan wuyansa ta fara har iya zuwa soft lips din sa a hankali tay moving eye balls dinta zuwa ga dogon han cin shi wani irin yanayi take ji ajikin ta mara misaltuwa, sam takasa ta6uka komai, Javed dake akusa da su baisan wainar da suke toya ba hankalin shi na akan abincin da yake ci.
Babu wanda Ya lura da su sai ummi da ta sanya masu ido duk wani motsinsu akan idanunta
Yawu ta haɗiya tana ƙoƙarin kau da ido daga kallon shi, ba zato ba tsammani sautin daddadan kiɗa Ya karaɗe kunnuwan su taken waƙar Ko wuya ko dadi adai dai inda baifin Ya fara da
Ko wuya ko dadi
Ni dake ba zamu rabe ba
Ka zamo ni na zama kai
Ba ranar rabuwa
Ko wuya ko dadi
Ni dake ba zamu rabe ba
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
Ka zamo ni na zama kai
Ba ranar rabuwa..
Veil ɗinta dake ajiye kan bed ta dauka ta yafa akan kafadarta, ta koma gaban mirror ta dauki turare ta fashe jikin ta da shi.
"Sis Unaisah Kin yi kyau wallahi"
"Thank you, ki tafi ki ce masu su jirani Yanzu zan fito"
Maƙe kafada Jemimah tay"wlh ba inda zanje, so kike muje muyi ta jiran ki kiqi fitowa yawun mu yai ta tsinkewa ko"?
Girgiza kai Unaisah ta yi ba tare da ta tanka mata ba
"Kamar dole saida ni zaku ci, kullum sai anzo kirana"
Kafin ta ankare Jemimah ta buɗe drawer chest, Ta Saci Chocotes biyu ta tura a aljihun rigarta.
"Sis Unaisah mu tafi pls, suna jiran mu"
"Kada ki takura min pls" ta faɗa tare da juyawa ta nufi shoe rack ta ɗauko wasu hadaddun cone heel ta zura a ƙafafunta.
"Aunty Ummi tace Ki ɗauko mata wannan abun jin kiɗan zata kunna mana music"
Girgiza kay tay"Aunty ummi ta iya Taya beraye 6anna" ta faɗa tare da nufar inda ta ajiye bluetooth speaker din ta ɗaukota a hannu tace ma jemaimah mu tafi
Adaidai lokacin da suka fito daga dakin Danish yana atsaye gaban handrail din bene jikinshi sanye da kaftan maroon colour, muryar jemimah ce taja hankalin shi ga kallon su bai sauke idanunshi akan kowa ba sai kan Unaisah, wankan data ɗauka yayi matuƙar ƙayatar da shi, musamman data ju ya baya tana ta fi ya, kwata kwata basu lura da mutun ba, kuma ba su ji ajikin su ana kallon su ba.
Tun kafin su karasa Dining din, Ta hango Su gaba ɗayan su sun hallara A zazzaune kan dining chairs, an cika masu table din da lafiyayyan abinci.
Tana shigowa sautin takalmanta Ya karaɗe kunnuwansu, kusan atare suka ɗago suna kallonta kamar sun samu tv, kwalliyarta tayi masu kyau Nan fa suka fara Santi suna yaba kyan da tayi.
Ummi tace"lallai yau ƴan matanci ake ji, faɗa min wa kikayi ma kwalliyar nan" farfari tay mata da idanu"Someone special" ta fada da zolaya
sajeed yace"Zan Iya cankan wanene"? Ɗaga mashi gira tay murmushi yayi kafin Ya firta
"Chief" waro idanu waje su ka yi gaba dayan su, Praveen tace"baka da hankali Sajeed, chief dinne zata ma kwalliya, Mutumin da ko kallon mutane ma bayayi.
Ummi tace"ba abun mamaki bane, Ni dama na fara tunanin akwai wani abu tsakanin su, shiyasa ran nan yaje dake shopping mall ya yi maki siyayya..." ɗaure fuska Unaisah tay"kai aunty ummi, saboda inyi tsaraba yayi min siyayyan ba dan wani abu ba" ta faɗa tare da miƙa mata speaker ɗin hannunta, kar6a ummi tayi ta kunna ta kafin ta ajiye ta under chair ɗin da take a zaune, ta zaro wayarta daga aljuhun rigarta, tayi connecting ɗinta da speaker din.
sai daɗi suke ji za'a kunna masu music, kallon su Unaisah tay sun cika dogon table din ba space, Shima ɗayan mai mazaunin mutun shida babu space, sai ɗayan dining table ɗin daya rage mai mazaunin mutun Uku Javed yana zaune kan ɗaya daga cikin kujerun dake a kewaye da shi, anan ta samu guri ta zauna.
"Ku fara Cin abincin mana" ummi ce tay maganar.
Sajeed yace'wai da jira muke ki fara kunna mana music ɗin, zaifi armashi muna ci muna sauraro" ummi tace"na lura dakai mayen kiɗa da rawa ne, wa ya koya maka ne, cos ka fita daban ko acikin yan uwanka"
Murmushi yayi batare daya ce mata komai ba, don bazai Iya tuna komai ba dangane da yadda Ya iya rawa ya dai san abun a jinin shi yake.
"Wata waƙa zan sanya mana"? Ta tambaya tana kallon su,
Har suna haɗa baki gurin faɗin baby calm down, dama itace wakar da suka fi sani.
bayan Ta kunna masu wakar suka fara cin abincin suna gyaɗa kawunansu, wasu daga cikin su har wakar suke bi kamar su suka rairata saboda yadda suka Iya bin baitikan tiryan tiryan ba kuskure.
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
babu wanda Ya lura da shigowar shi, abakin kofar dining room ɗin ya tsaya yana kallon su ɗaya bayan ɗaya, ba zai iya tuna rana ta karshe daya shigo dining ɗin da sunan zaici abinci ba, Sai yau da dalili ya kawo shi.
"Danish"! da ƙarfi Haris Ya ambaci sunan shi, bai tsammaci wani zai gan shi ba, adaidai lokacin da wakar da suke sauraro ta ƙare hakan Yasan duk suka ji Kiran da Haris yayi mashi, da sauri suka kalli Inda yake atsaye da alamun mamaki akan fuskokin su.
Kusan kowan nan su saida Ya ambaci sunan shi, In ka cire Unaisah da tay shiru tana kallon shi
Ummi tace"Sannu da shigowa, ina fata kazo kaci abinci tare da mu ne" shiru yai bai tanka mata ba,
"Pls danish kazo muci dinner atare, Munyi missing ɗinka" Batool ce tay maganar,
Naufal Yace"Yau kawai dan Allah, baka ga dadin da muka ji ba na ganinka"!
gaba daya suka haɗa baki suna yi mashi magiya don ya shigo su ci abincin atare.
"Dama kun daina wahalar da bakunan ku, Idan so kuke Yaci cikin sauƙi, Unaisah zaku roƙa ba shi ba"
Sajeed ne yai maganar fuskar shi da murmushi, gaba ɗaya suka maida dubansu Ga Unaisah"pls Kiyi mashi magana, ya shigo muci atare" kau da ido tay gefe ɗaya tay shiru bata tanka ma su ba tayi mamakin maganar sajeed ko taya akai ya gane baya jin maganar kowa in ba nata ba.
"Aunty Ummi ki sa baki, Ta yi mashi magana" duƙar dakai ƙasa Unaisah ta yi, girman kanta Ya hana ta yi masu abunda suke so, ita kanta so take ya shigo ya zauna suci abincin atare amma bata jin zata iya yi mashi magana.
Calmly ummi tace"Unaisah, pls ki masa magana mana, Ƴan uwansa suna son suci abinci da shi.."
sai da ta mula ta sha iska, kafin ta wurga eye balls dinta kan Danish kamar me jin shakkarta, tasan saboda ita ne yaki shigowa gudun kada ya sabama sharuddan ta, ba ta yi niyar yi masa magana ba amma saboda batasan su fahimci sun samu sabani atsakaninsu yasa ta canza ra'ayin ta.
Har Ya juya zai fuce, sanyayyar muryarta ta dakatar da shi
"Big bro, ka zo mu ci abinci atare" a wayance ta faɗa tana kallon shi
har saida ya maimaita sunan data kira shi acikin zuciyarsa
"Ga wuri Na tanadar maka" ta faɗa tana nuna Kujerar dake facing ɗin ta.
baiyi niyar zama ba, amma saboda muradin ransa tayi mashi magana, Ya fasa tafiya Ya jiyo ya shiga cikin dining room ɗin, yan uwansu sai murmushi su ke yi saboda sunji dadin shigowar shi.
Ummi dai ta yi mamakin shakuwar dake atsakanin shi da Unaisah, aranta ta ayyana ko meyasa yake jin maganarta fiye da kowa! Yafi fifita ta akan yan uwansa tana lura da shi, abun da ta fahimta itama Unaisah din tafi ji da shi akan yan uwan shi, don tana lura da ita lokacin da ta ke ji da shi, duk in zasu ci abinci sai tace ma Haris ya kaima Danish nashi aɗaki bayan haka wasu lokuttan tana ganin Unaisah tana satar hanya ta shiga dakin shi, tabbas tana son tasan meke atsakanin su amma tasan ko da ta tambayi Unaisah zaiyi wuya ta faɗa mata gaskiya, aranta ta ayyana yanzun nan zan gano da kaina.
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
Zama yai kan chair din dake fuskantar Unaisah, ya jingina bayan shi jikin kujerar, ya ɗan lumshe idanunshi ba tare daya kalle ta ba, don baya son abin da zai ja ya karya alkawarin daya ɗaukar mata.
Sun yi shiru babu mai magana a cikin su.
Har saida ummi tace"me kuke Jira Unaisah? Ku fara cin abincin mana" A hankali ta ɗan saci kallon fuskar shi Har saida ta ɗanji faɗuwar gaba saboda kyan da yayi mata, tayi missing din ganin shi a kusa da ita.
a hankali take cigaba da kallon shi ganin ya lumshe idanun shi tasan ba lallai ya buɗe su ba, aranta ta ayyana wani irin kyau ne wannan kullum kamar ana ƙara mashi..."
gudun kada wani ya zargi wani abu tsakanin su yasa ta ɗauki glass of milkshake ta tura mashi agaban shi, ta haɗa mashi da plate of grilled steak with roasted vegetables ta aje agaban shi.
Cikin sanyin murya tamkar tame yin raɗa ta firta sunan shi, A tsanake ya buɗe reddish eyes dinsa dake lumshewa tamkar na mai jin bacci ya kalle ta da su, gaba ɗaya suka tsinci kansu da kallon juna ba tare da kyaftawa ba ya rasa a ina zai tsayar da eye balls dinsa, lip gloss din data shafa ma soft lips ɗinta ba karamin rikitan shi yake ba.
makeup din fuskarta ya tafi da imaninsa, kamar yadda yake kallonta haka itama take bin shi da kallo, tun daga kan dogan wuyansa ta fara har iya zuwa soft lips din sa a hankali tay moving eye balls dinta zuwa ga dogon han cin shi wani irin yanayi take ji ajikin ta mara misaltuwa, sam takasa ta6uka komai, Javed dake akusa da su baisan wainar da suke toya ba hankalin shi na akan abincin da yake ci.
Babu wanda Ya lura da su sai ummi da ta sanya masu ido duk wani motsinsu akan idanunta
Yawu ta haɗiya tana ƙoƙarin kau da ido daga kallon shi, ba zato ba tsammani sautin daddadan kiɗa Ya karaɗe kunnuwan su taken waƙar Ko wuya ko dadi adai dai inda baifin Ya fara da
Ko wuya ko dadi
Ni dake ba zamu rabe ba
Ka zamo ni na zama kai
Ba ranar rabuwa
Ko wuya ko dadi
Ni dake ba zamu rabe ba
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
Ka zamo ni na zama kai
Ba ranar rabuwa..