Sashe 160
Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Unaisah, karna kuskura na ƙara ji kin furta kalmar kada ki jefa rayuwarsa cikin hadari! Ke ba musulma bace? Ba kiyi imani da Allah ba? Ko baki yarda da ƙaddara ba? Ko kuwa ƙarancin tawakkali ne ke damunki"? Runtse idanunta tayi tana jin wani iri yanayi a zuciyarta mara dadi
"Ba haka nasanki ba Unaisah! Kin canza min! Ina zuciyar imaninki take? na fahimci so ne ke nema ya rufe maki ido, Unaisah kin manta mummunar ƙaddarar data rabamu? Kin ta6a tunanin zaki ku6uta daga kurkukun ƙaddara? Kin ta6a tunanin zamu sake haɗuwa? Ikon wanene yin hakan"?
In a weak voice tace"Allah"
"Toh inaso ki sanya ma ranki, duk wani abu da zai faru da shi muƙaddari ne daga Allah, tun zuwan shi kurkukun kaddara bazai hana Allah ya jarabce shi da wata ƙaddarar ba, har kwarama yaje can yayi jahadi gurin ceton rayuka...."
nasiha ya cigaba dayi mata tun bata fahimtar shi har ta fara yin amanna da maganar shi...
"Daddy, ni damuwana he's not a muslim, banson ya mutu batare daya kar6i kalmatusshada ba"
ta faɗa hawaye na bin fuskarta...
Ruko hannayenta yayi acikin nashi ya ruƙe su gam kafin yace"In sha Allah zai musulunta Unaisah, idan sheikh imam yazo zamu nemi taimakon sa"
"Amma daddy, nima ina neman alfarma agurinka"!
"Wace alfarma"?
"Ku tafi dani, Nima ina son in bada gudummuwata..." waro idanu waje yayi aranshi ya ayyana bazai yiwu ba, amma a fili sai yace"Zan yi magana da chief, kinsan dokar aikinsu babu mace, amma in har ya amince zamu tafi dake" ajiyar zuciya ta ɗan sauke, fatanta Allah yasa Chief ya amince mata, dalilin dayasa ta za6i tabisu saboda abu biyu, na farko don ta kashe Jan wuya, duk da batasan wanene shi ba, kuma batasan ko yana ɗaya daga cikin members na kurkukun ƙaddara ba, sai dai taji aranta dakyar in ba ya cikin Elders, abu na biyu donta ba Danish kariya, koda Ajali zai riske shi, toh su mutu atare zaifi mata kwanciyar hankali.
Kiraye kirayen Sallar isha'i da aka fara yi ne, yasa Taj miƙewa ya dube ta"zan tafi, kiyi kokarin aiwatar da umarnina, in sha Allah silar biyayyar da zakiyi min, ba zaki ta6a danasani ba, saima ya zama silar farin cikin ki na har abada" cikin sanyin murya tace "in sha Allah daddy, zanyi masa magana, duk yadda mukai zan sanar dakai"
"Gobe da safe, in tashi da labari mai dadi" jinjina mashi kai tay
Miƙa mata hannu yayi da sauri ta sauko daga kan gadon ya rungumota, yana ƙara lallashinta da bata baki har saida ya tabbatar taji hudubarshi kafin su ka yi sallama da juna kamar karsu rabu..
_________________________________✍️
Idan muka koma bangaren Benazir sam ta kasa walwala, maganganun Zaki sun tsaya mata arai, sun hana ta sukuni gani take kamar batayi masa adalci ba, tayi kuka sosai har zazza6i saida ya lullu6eta, Wlh Yabata tausayi bata ta6a ganin rauninsa ba sai awannan lokacin, yayi mata taimakon da har abada bazata ta6a mantawa da shi ba, ya bata lokacin shi! Ya bata kulawarshi! Ya bata ci da sha Da suturu harma da aikin yi, ya kuma ruketa agidan sa na tsawon shekara goma sha bakwai bai ta6a goranta mata ba, sun shaku da juna, ya zama tamkar uba agare ta!
babu wanda yasan wani abu dangane da zuwan Zaki, daga Ita sai Alhaji musa suka san da maganar, fatanta Allah yasa kada Uncle musa yayi ma Daddynta maganar don batason duk wani abu da zai daƙile maganar komawarta dakin Mijin ta, taso taji daga bakin uncle me Zaki ya fada masu sai dai takasa ma tunkarar shi saboda bata son taji abunda zai hana runtsawa.
Har kiran Layin Zaki tayi don ta kara bashi hakuri amma kwata kwata kiran baya shiga..
Tunani ta somayi me zatayi don ta saka mashi?
Zuciyarta ta bata amsa da cewa me zai hana ta hada shi da Aneelerh! aranta kuma ta ayyana zaiyi wuya su sasanta cos zaki bazai kara gangancin fadawa tarkon son macen da kaddara ta rabata da mijinta, kamar dai ita 💔
_________________________________✍️
Har wuraren ƙarfe shaɗaya na dare bata runtsa ba, saboda matsananciyar damuwar data addabi zuciyarta, sai faman juyi takeyi kan matress kamar me fama da ciwon ciki, maganganun daddynta dana Salsabeel ne suka dinga dawo mata cikin kwalwar kanta, bata san ya zatayi ba, bata da wata mafita daya wuce ta amsa bukatarsu sai dai tana jin tsoron tayi silar jefa rayuwar man dinta a cikin haɗari amma idan ta tuna burin da take da shi na kashe jan wuya, da kuma nasihar daddynta sai taji kamar ana kara mata kwarin gwiwarta.
*CHIEF OWAIS*
Bacci ya ƙauracewa Idanun shi, Ina zai sa ran shi yaji dadi? chief irin mutanan nan ne waɗanda idan suka kwallafa rai ga abu suka saka buri da naci da komai in har ba su ga sun Cimma nasara ba to fa hankalin su bazai ta6a kwanciya ba..
Ya ƙuntata kanshi Ya hana zuciyar shi sukuni, baisan taya zai 6ullowa lamarin ba, Danish Yana nema Ya zamar ma shi ciwon kai...
Yayin da yake wannan tunanin safa da marwa yake a tsakar bedroom ɗinsa, boxer short ne kaɗai a jikin shi, fuskarshi a yamitse ba annuri..
Jefi jefi in damuwar ta addabe shi tafin hannunsa yake cusa cikin sumar kanshi ya yamutse ta kamar ɗan mahaukaci wani lokaci da karfi ya ke bugun iska da hannayen shi.
Phone ringing dinsa ne ya katse hanzarin shi, kamar bazai duba mai kira ba, zuciyarshi ta takura mashi akan ya duba, juyawa yayi a sukwane cikin rashin kuzari ya dauko wayar dake aje kan mirror chair, yayi mamakin ganin almost 16 missed calls, picking call din yayi tare da kare wayar a kunnan shi yai shiru yana jiran jin me zaice
"Owais, ya ake ciki game da kai farmakin?..."
"Only a few days remain"
"Ko zaka Iya faɗamin menene shirin ku a yanzu ni kuma zan ƙarfafa maku gwiwa"
Har yanzu bai yarda da mutumin ba, shi mugu bashi da kama, zai iya bayyana ta suffar mutanan kirki don ya shiga jikin mutun...
"I'm sorry to say, bazan iya faɗa maka ba, in har dagaske kana son taimakona ba dole sai kaji me muke shiryawa ba"
"Hakane, Ka faɗi gaskiya, Owais, shawarar da zan baku shi ne, Ku sanya malaman addini su tayaku addu'a, sannan ku ma iyayenku magana su tayaku da addu'a, ku kuma yawaita sadaka ga marayu da mabuƙata suma su tayaku da addu'a, ku nemi kariya daga wurin Allah, in sha Allah badai mutun da Aljan ba sai Allah...." bai ta6a jin 6oyayyan mutumin ya burge shi irin na yau ba yaji dadin shawarwarinsa
Har ya buɗe baki zai yi mashi godiya yaji ɗuff yai rejecting call din..
Hakanan Yaji Yana ra'ayin ganin Unaisah, wall clock Ya kalla ƙarfe 11 na dare, yasan i war haka tayi bacci
Jaraba kiran layinta yayi, tana fara ringing ta yi picking yayi mamaki bai zata zata ɗaga ba ..
Kara wayar yayi a kunnan shi yama rasa me zai ce mata.
Sanyayyar muryartace ta ratsa kunnanta
"Barka da dare chief, ka wuni lafiya"?
"Why are you still not sleeping"
"I woke up for the night prayer" yaji dadin jin hakan
"Okay, if you dont mind I want you to bring me the girl's backpack"
"Toh" rejecting call ɗin yayi, sai da yayi unclocking ɗin kofarsa don ta samu damar shigowa, kafin ya shiga bathroom don yayi wanka.
Saukowa tayi daga kan gadon ta tsaya gaban mirror tana kallon kanta ta cikin madubin.
Silk Pyjama ne a jikinta, riga da wando launin blue sky, rigar tana da dogon hannu sun yi matuƙar yi mata kyau.
Lallausar Curly hair dinta tabi da kallo, duk Ya har gitse saboda rashin kwanciyar hankali ta manta when last tayi fixing dinsa.
Fragrance set ta ɗauko ta feshe ko'ina na jikinta da shi, cikin kankanin lokaci daddadan kamshin turarenta ya buɗe ɗakin
ta ɗauko veil ta yafa ma kanta kafin ta saka flat shoe a kafarta.
Back pack din ta dauko, ta daurata kan mattress, ta curo wasiyar da Unaizah ta bata guda biyu ta boye su cikin diary ɗinta, don bata jin zata iya rabuwa da su tunda kamar amana ta bata, tafison ta damƙa ma iyayenta da hannunta.
Goya jakar tayi abayanta, ta fito daga ɗakin, gidan shiru babu kowa a falon alamar duk sunyi bacci adakunansu..
Bata nufi ko'ina ba sai ɗakin Chief, tana ƙarasa bakin kofar takai hannu zatayi knocking sai taji ƙofar ta fara kokarin buɗe kanta ta ɗanyi mamaki
Almost 3 times tana yin sallama ba'a amsa mata ba, ta kutsa kai ta shiga ciki, bata ga kowa ba, sai dai taji sautin safkar ruwa daga toilet dinsa, wurga ido tayi tare da kallon glass wall din toilet nasa yayi duhu sama ka dai take iya gani..
Gajiya tayi da tsayuwa, ga wata kasala da take ji, wasa wasa ta fara gyangyaɗin bacci, har ta saki backpack din hannunta ta fadi kan floor ba tare data lura ba..
Lokacin daya fito waist dinshi ɗaure da towel fari kyal, fatar shi tayi freshi danshin ruwa ya jiƙata...yana kokarin ɗaga kafa ya nufi dressing mirror ba zato ba tsammani ya hango mutun kwance kan rug kamar an jefar da ita a gurin ta baje sai sharar bacci take yi, ga backpack ɗinta yashe gefe ɗaya...
Yayi mamaki cos bai tsammaci zai iske ta adakin ba, ya daisan ya cire security din kofar, abun da ya fi daure mashi kai ta yadda bacci yayi awon gaba da ita akan rug dinsa, kamar wadda tasha kwaya..
Walking slowly ya nufi rug din Ya zuƙunna daga gabanta, ya nutsu yana kallonta, yanayin yadda take fitar da numfashi cikin nutsu kirjinta na sama da kasa ba karamin tafiya tayi da imaninsa ba, kamar jinjira la66anta sai kerma suke.
Sai yanzu yayi tunani me ya hanata bacci da wuri? tabbas akwai damuwa aranta wanda silar hakan ta kuntata kanta ta hana idanunta bacci shiyasa da tazo dakinshi baccin yaci karfinta har yai awon gaba da ita batare da sanin ta ba..
Baya jin zai iya tada ta daga baccin, bai shirya katse mata jin dadin ta ba, baccin da takeyi sauki ne agare ta.
"Ba haka nasanki ba Unaisah! Kin canza min! Ina zuciyar imaninki take? na fahimci so ne ke nema ya rufe maki ido, Unaisah kin manta mummunar ƙaddarar data rabamu? Kin ta6a tunanin zaki ku6uta daga kurkukun ƙaddara? Kin ta6a tunanin zamu sake haɗuwa? Ikon wanene yin hakan"?
In a weak voice tace"Allah"
"Toh inaso ki sanya ma ranki, duk wani abu da zai faru da shi muƙaddari ne daga Allah, tun zuwan shi kurkukun kaddara bazai hana Allah ya jarabce shi da wata ƙaddarar ba, har kwarama yaje can yayi jahadi gurin ceton rayuka...."
nasiha ya cigaba dayi mata tun bata fahimtar shi har ta fara yin amanna da maganar shi...
"Daddy, ni damuwana he's not a muslim, banson ya mutu batare daya kar6i kalmatusshada ba"
ta faɗa hawaye na bin fuskarta...
Ruko hannayenta yayi acikin nashi ya ruƙe su gam kafin yace"In sha Allah zai musulunta Unaisah, idan sheikh imam yazo zamu nemi taimakon sa"
"Amma daddy, nima ina neman alfarma agurinka"!
"Wace alfarma"?
"Ku tafi dani, Nima ina son in bada gudummuwata..." waro idanu waje yayi aranshi ya ayyana bazai yiwu ba, amma a fili sai yace"Zan yi magana da chief, kinsan dokar aikinsu babu mace, amma in har ya amince zamu tafi dake" ajiyar zuciya ta ɗan sauke, fatanta Allah yasa Chief ya amince mata, dalilin dayasa ta za6i tabisu saboda abu biyu, na farko don ta kashe Jan wuya, duk da batasan wanene shi ba, kuma batasan ko yana ɗaya daga cikin members na kurkukun ƙaddara ba, sai dai taji aranta dakyar in ba ya cikin Elders, abu na biyu donta ba Danish kariya, koda Ajali zai riske shi, toh su mutu atare zaifi mata kwanciyar hankali.
Kiraye kirayen Sallar isha'i da aka fara yi ne, yasa Taj miƙewa ya dube ta"zan tafi, kiyi kokarin aiwatar da umarnina, in sha Allah silar biyayyar da zakiyi min, ba zaki ta6a danasani ba, saima ya zama silar farin cikin ki na har abada" cikin sanyin murya tace "in sha Allah daddy, zanyi masa magana, duk yadda mukai zan sanar dakai"
"Gobe da safe, in tashi da labari mai dadi" jinjina mashi kai tay
Miƙa mata hannu yayi da sauri ta sauko daga kan gadon ya rungumota, yana ƙara lallashinta da bata baki har saida ya tabbatar taji hudubarshi kafin su ka yi sallama da juna kamar karsu rabu..
_________________________________✍️
Idan muka koma bangaren Benazir sam ta kasa walwala, maganganun Zaki sun tsaya mata arai, sun hana ta sukuni gani take kamar batayi masa adalci ba, tayi kuka sosai har zazza6i saida ya lullu6eta, Wlh Yabata tausayi bata ta6a ganin rauninsa ba sai awannan lokacin, yayi mata taimakon da har abada bazata ta6a mantawa da shi ba, ya bata lokacin shi! Ya bata kulawarshi! Ya bata ci da sha Da suturu harma da aikin yi, ya kuma ruketa agidan sa na tsawon shekara goma sha bakwai bai ta6a goranta mata ba, sun shaku da juna, ya zama tamkar uba agare ta!
babu wanda yasan wani abu dangane da zuwan Zaki, daga Ita sai Alhaji musa suka san da maganar, fatanta Allah yasa kada Uncle musa yayi ma Daddynta maganar don batason duk wani abu da zai daƙile maganar komawarta dakin Mijin ta, taso taji daga bakin uncle me Zaki ya fada masu sai dai takasa ma tunkarar shi saboda bata son taji abunda zai hana runtsawa.
Har kiran Layin Zaki tayi don ta kara bashi hakuri amma kwata kwata kiran baya shiga..
Tunani ta somayi me zatayi don ta saka mashi?
Zuciyarta ta bata amsa da cewa me zai hana ta hada shi da Aneelerh! aranta kuma ta ayyana zaiyi wuya su sasanta cos zaki bazai kara gangancin fadawa tarkon son macen da kaddara ta rabata da mijinta, kamar dai ita 💔
_________________________________✍️
Har wuraren ƙarfe shaɗaya na dare bata runtsa ba, saboda matsananciyar damuwar data addabi zuciyarta, sai faman juyi takeyi kan matress kamar me fama da ciwon ciki, maganganun daddynta dana Salsabeel ne suka dinga dawo mata cikin kwalwar kanta, bata san ya zatayi ba, bata da wata mafita daya wuce ta amsa bukatarsu sai dai tana jin tsoron tayi silar jefa rayuwar man dinta a cikin haɗari amma idan ta tuna burin da take da shi na kashe jan wuya, da kuma nasihar daddynta sai taji kamar ana kara mata kwarin gwiwarta.
*CHIEF OWAIS*
Bacci ya ƙauracewa Idanun shi, Ina zai sa ran shi yaji dadi? chief irin mutanan nan ne waɗanda idan suka kwallafa rai ga abu suka saka buri da naci da komai in har ba su ga sun Cimma nasara ba to fa hankalin su bazai ta6a kwanciya ba..
Ya ƙuntata kanshi Ya hana zuciyar shi sukuni, baisan taya zai 6ullowa lamarin ba, Danish Yana nema Ya zamar ma shi ciwon kai...
Yayin da yake wannan tunanin safa da marwa yake a tsakar bedroom ɗinsa, boxer short ne kaɗai a jikin shi, fuskarshi a yamitse ba annuri..
Jefi jefi in damuwar ta addabe shi tafin hannunsa yake cusa cikin sumar kanshi ya yamutse ta kamar ɗan mahaukaci wani lokaci da karfi ya ke bugun iska da hannayen shi.
Phone ringing dinsa ne ya katse hanzarin shi, kamar bazai duba mai kira ba, zuciyarshi ta takura mashi akan ya duba, juyawa yayi a sukwane cikin rashin kuzari ya dauko wayar dake aje kan mirror chair, yayi mamakin ganin almost 16 missed calls, picking call din yayi tare da kare wayar a kunnan shi yai shiru yana jiran jin me zaice
"Owais, ya ake ciki game da kai farmakin?..."
"Only a few days remain"
"Ko zaka Iya faɗamin menene shirin ku a yanzu ni kuma zan ƙarfafa maku gwiwa"
Har yanzu bai yarda da mutumin ba, shi mugu bashi da kama, zai iya bayyana ta suffar mutanan kirki don ya shiga jikin mutun...
"I'm sorry to say, bazan iya faɗa maka ba, in har dagaske kana son taimakona ba dole sai kaji me muke shiryawa ba"
"Hakane, Ka faɗi gaskiya, Owais, shawarar da zan baku shi ne, Ku sanya malaman addini su tayaku addu'a, sannan ku ma iyayenku magana su tayaku da addu'a, ku kuma yawaita sadaka ga marayu da mabuƙata suma su tayaku da addu'a, ku nemi kariya daga wurin Allah, in sha Allah badai mutun da Aljan ba sai Allah...." bai ta6a jin 6oyayyan mutumin ya burge shi irin na yau ba yaji dadin shawarwarinsa
Har ya buɗe baki zai yi mashi godiya yaji ɗuff yai rejecting call din..
Hakanan Yaji Yana ra'ayin ganin Unaisah, wall clock Ya kalla ƙarfe 11 na dare, yasan i war haka tayi bacci
Jaraba kiran layinta yayi, tana fara ringing ta yi picking yayi mamaki bai zata zata ɗaga ba ..
Kara wayar yayi a kunnan shi yama rasa me zai ce mata.
Sanyayyar muryartace ta ratsa kunnanta
"Barka da dare chief, ka wuni lafiya"?
"Why are you still not sleeping"
"I woke up for the night prayer" yaji dadin jin hakan
"Okay, if you dont mind I want you to bring me the girl's backpack"
"Toh" rejecting call ɗin yayi, sai da yayi unclocking ɗin kofarsa don ta samu damar shigowa, kafin ya shiga bathroom don yayi wanka.
Saukowa tayi daga kan gadon ta tsaya gaban mirror tana kallon kanta ta cikin madubin.
Silk Pyjama ne a jikinta, riga da wando launin blue sky, rigar tana da dogon hannu sun yi matuƙar yi mata kyau.
Lallausar Curly hair dinta tabi da kallo, duk Ya har gitse saboda rashin kwanciyar hankali ta manta when last tayi fixing dinsa.
Fragrance set ta ɗauko ta feshe ko'ina na jikinta da shi, cikin kankanin lokaci daddadan kamshin turarenta ya buɗe ɗakin
ta ɗauko veil ta yafa ma kanta kafin ta saka flat shoe a kafarta.
Back pack din ta dauko, ta daurata kan mattress, ta curo wasiyar da Unaizah ta bata guda biyu ta boye su cikin diary ɗinta, don bata jin zata iya rabuwa da su tunda kamar amana ta bata, tafison ta damƙa ma iyayenta da hannunta.
Goya jakar tayi abayanta, ta fito daga ɗakin, gidan shiru babu kowa a falon alamar duk sunyi bacci adakunansu..
Bata nufi ko'ina ba sai ɗakin Chief, tana ƙarasa bakin kofar takai hannu zatayi knocking sai taji ƙofar ta fara kokarin buɗe kanta ta ɗanyi mamaki
Almost 3 times tana yin sallama ba'a amsa mata ba, ta kutsa kai ta shiga ciki, bata ga kowa ba, sai dai taji sautin safkar ruwa daga toilet dinsa, wurga ido tayi tare da kallon glass wall din toilet nasa yayi duhu sama ka dai take iya gani..
Gajiya tayi da tsayuwa, ga wata kasala da take ji, wasa wasa ta fara gyangyaɗin bacci, har ta saki backpack din hannunta ta fadi kan floor ba tare data lura ba..
Lokacin daya fito waist dinshi ɗaure da towel fari kyal, fatar shi tayi freshi danshin ruwa ya jiƙata...yana kokarin ɗaga kafa ya nufi dressing mirror ba zato ba tsammani ya hango mutun kwance kan rug kamar an jefar da ita a gurin ta baje sai sharar bacci take yi, ga backpack ɗinta yashe gefe ɗaya...
Yayi mamaki cos bai tsammaci zai iske ta adakin ba, ya daisan ya cire security din kofar, abun da ya fi daure mashi kai ta yadda bacci yayi awon gaba da ita akan rug dinsa, kamar wadda tasha kwaya..
Walking slowly ya nufi rug din Ya zuƙunna daga gabanta, ya nutsu yana kallonta, yanayin yadda take fitar da numfashi cikin nutsu kirjinta na sama da kasa ba karamin tafiya tayi da imaninsa ba, kamar jinjira la66anta sai kerma suke.
Sai yanzu yayi tunani me ya hanata bacci da wuri? tabbas akwai damuwa aranta wanda silar hakan ta kuntata kanta ta hana idanunta bacci shiyasa da tazo dakinshi baccin yaci karfinta har yai awon gaba da ita batare da sanin ta ba..
Baya jin zai iya tada ta daga baccin, bai shirya katse mata jin dadin ta ba, baccin da takeyi sauki ne agare ta.