Sashe 137
Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete Hausa Novel · about 8 min read
jinjina mashi kai tay, ruƙo mayafin yai tare da zame shi Ya sauko kan kafaɗarta bai kalli fuskarta ba sai da Ya Cire mata earring ɗin da ya sarƙe gashin, kafin ya ɗago da idanunshi slowly ya dubi fuskarta adai dai lokacin ta buɗe idanunta kaitsaye suka shiga cikin nashi bai san ya akai ya tsinci kan shi da jin matsanancin faduwar gaba hatta yanayin bugun zuciyarshi saida ya canza tamkar ana buga ganga.
wani irin yanayi mara misaltuwa ne ya ziyarce shi, kamar yadda yake kallon ta haka itama ta ƙura mashi kyawawan idanunta sai faman kyafkyafta su takeyi kamar Yaji ya shiga cikin su, gaba daya ta razana da kallon da ya ke yi mata ga wani yanayi da ta tsinci kanta mai wuyar fassaruwa, hankalin ta ya ɗan tashi, duk tasha jinin jikin ta aranta ta ayyana wanene wannan? Meyasa ya ke kallona? Ko dai jira yake in yi mashi godiya ne"? Muryarta adabarbarce ta furta"Um... thank you.'
sam Ya kasa tanka mata sai kallon ta ya ke yi, yau ne karo na farko da suka fara ganin juna, amma dukansu sun ji wani baƙon al'amari a zukatansu
Hankalin su Unaisah kwata kwata baya akan su..
Abunda yaɗan ɗaure mashi kai kaman nin shi da yarinyar, tun da Allah ya halicce shi bai ta6a ganin ɗan adam din da yake bala'en kama da shi irin Yarinyar nan ba! Ko Benazir da take kama da shi kamannin su bai kai haka ba, ita wannan kamar anyi photocopy din fuskar sa ne don ma ya ɗan manyanta.
"Baby na Who is she? Is she your sister?' muryar Benazir ce ta katse Kallon kallon da suke jefa ma juna su, ajiyar zuciya dr shureim ya sauke tare da juyawa ya koma kan Sofa Ya zauna yana mai mamakin kaman nin shi da yarinyar yau yaga abun al'ajabin daya rikita shi.
"Sunan ta Batool Sister dina ce" da alamun rudani Benazir take kallon fuskar Batool Ta ɗan razana da ganin kaman nin su, aruɗe ta dubi Dr Shureim ta kuma juya ta kalli Aneelerh hankalinsu gaba ɗaya ya koma kan fuskar Batool, itama Aneelerh tayi mamakin ganin fuskar yarinyar kamanninta sun 6aci dana dr shureim.
Sun yi matuƙar ruɗewa da ganinta, Hankalinta ba karamin tashi yayi ba ganin irin kallon da su ke yi mata Jikinta har Ya fara kakarwa, Unaisah ta ɗan rude da ganin kallon da su ke yi ma Batool amma sai tay tunanin ko dan sunga kamanninta da dr shureim ne hakan yasa ta ɗan yi murmushi tare da ruƙo hannun Batool dake kerma tace"Sister, kinga aunty Benazir, ga yayanta Dr Shureim da nake baki labarin kamannin ki da shi, dama nasan za ku yi mamaki idan kuka haɗu" dakyar Batool ta ƙaƙaro murmushi akan fuskarta hankalinta sam ba'a kwance yake ba.
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
'
Miƙa mata hannu Benazir tay jiki asanyaye ta matsa kusa da ita, ta yi hugging dinta tightly a kirjinta lokaci ɗaya ta fara jin bugun zuciyarta na ƙarfafa haɗe da faduwar gaba, nan take fatimar dr shureim ta faɗo mata aranta Ƴar jinjirar da ta rasu bayan haihuwar ta da watanni ita kanta batasan ya akai ta tsinci kanta da tunanin yarinyar ba, sam ta kasa raba Batool daga jikinta kamar zata maida ita cikin ta a hankali take shafa bayanta da tafukan hannayen ta, Batool ta yi shiru tana jin wani irin sanyi da kwanciyar hankali Yana ratsa zuciyarta.
Gyaran murya dr shureim yayi masu, A hankali Benazir ta raba jikinta daga na Batool
"Kun barsu a tsaye ku zauna mana" ya fada tare da nuna masu Sofa, ruƙe hannun Batool Benazir tay acikin nata suka zauna suna fuskantar dr shureim.
Unaisah ta nufi Aneelerh tun shigowarsu take ta ɗaukin son taga baby junaid, ta ɗanyi jinkiri ne don kada ta 6ata plan din su..
"Aunty Anila ina wuni? Ya su Mami da zahra" Magana takeyi ma anila amma hankalinta na akan baby junaid da anila ta rungume a kirjin ta, wani irin kaunar shi take ji kamar ta ƙwace shi daga hannun Aneelerh, ta yi kokari kame kanta ne kada ta cika zaƙewa agane sun san juna da jimawa
fuskar Aneelarh da fara'a tace"lafiyalou, Zahra tana gaishe dake, ina fata mun same ki lafiya.."
"Lafiyalou Aunty Aneelerh"
Dr shureim Yace"Babyn Benazir, Ni baki ganni bane, tun da kika ga mamanki kin manta da mu ko" ɗan murmushi tay"ba haka bane ya shureim, kana araina, ina wuni, ya su mami? ina zeenatu"?
"lafiyalou Azeezaty, su mami suna gaishe dake, ina fata mun same ki lafiya.."
"Lafiya lou, naga jikin mamana yayi sauƙi, ubangiji Allah ya ƙara mata lafiya"
"Ameen babyn mamanta" yar dariya sukai, kafin wani ya kara magana wayar hannun shi tay ringing daga cikin aljihunsa, a hanzarce Ya curota Ya duba sunan me kiransa, mikewa yai tare da kallon Benazir dake kallon shi"Mami ce"?
"A'a bakuwar number ce, bari na ɗaga naji" cikin sauri Ya nufi hanyar fita daga sitting room din, zuciyar shi cike fal da tunanin yarinyar daya tsaya ma shi aran shi, baiso kiran ya katse mashi kallonta da yake yi ba, bai kula ba tun da ya miƙe Batool tabi bayan shi da kallo kamar wuyanta zai 6alle, harya kusa fucewa ya ɗan juya don ya saci kallonta karaf suka haɗa ido da juna, sanyayyar murmushi ya sakar mata tare da ɗaga mata hannu, kunyar shi ce ta kama ta da sauri ta juyar da kan ta gefe ɗaya, mutumin ya kwanta mata aranta tun da Unaisah ta bata labarin kamannin su, yau da ta gan shi face to face sai taji ta kamu da ƙaunar shi.
Da ido Unaisah tay ma Batool nuni da data gaida su Aunty Aneelerh muryarta na dan rawa ta furta"Aunty Anila Ina wuni" da fara'a Anila ta ce"lafiyalou sister fatan mun same ku lafiya"
"Muna lafiya"
Bata kau da ido daga kallon fuskar Batool ba, tana so tasan wacece ita? Ko itama ɗaya ce daga cikin yaran da zahra ta bata labarin badakalar da aka sha akan su ranar dinner din prime minister, ko kuwa dai yar uwar chief ce? Ta ayyana acikin zuciyarta, Ta dai bar abun aranta har zuwa time da za su yi magana da unaisah, tayi zurfin acikin tunanin ta taji hannun unaisah akan nata a hankali ta kau da ido daga kallon batool ta dubi unaisah, kar6ar junaid tay daga hannunta ta kwantar da shi kan laps ɗinta, ta ƙura ma shi ido tana kallon shi kamar zata lashe shi..
"Yau dai na kawo maki babynki, da kike ta zumudin son ganin shi, Ina fata na wanke laifi na" ta faɗa tana leƙen fuskarta, jinjina kai Unaisah tay"da har nayi fushi, da ace baki kawo min shi ba, zansa daddyna ne ya kawo ni har gida don inga ɗan ƙanina, amma yanzu kin wanke kanki agurina" ta faɗa da murmushi akan fuskarta
Anila tace"Tun acikin mota yake ta sharar bacci, Kamar wanda Yasha ƙwaya"
"ay ko dai yanzu zan tada shi, saboda ba karamin missing din shi nayi ba...." kafin ta ƙare maganar Baby junaid Ya fara mutsu mutsu alamar zai farka lura da hakan ya ɗaga hankalin Aneelerh, fargabanta kada junaid ya kwafsa masu, tasan muddin ya farka zai yi wuya in bai gane Angel ba kamar yadda kwanaki ya shaidata a hoto sauƙin ta ma dr shureim ya fita daga ɗakin dama shine damuwarta bata da matsala Benazir tasan komai already sunyi plan.
burinta Ya farka su haɗa ido da juna matsawa tay da fuskarta saitin ta shi ta kurama shi idanunta, miƙewa batool tayi ta dawo gefen Unaisah ta zauna tana kallon junaid ba ta son ta nuna zumudinta akan shi saboda unaisah ta kwa6eta, shiyasa taƙi sakin jiki kada tay wani abu ba dai dai ba.
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
Da wata irin kasala Ya karasa buɗe idanunshi, sun kaɗa jawur da su, biji biji yake ganin fuskar mutun a saitin tashi, red lips dinsa na kerma ya furta"mommy," shiru yaji ba'a tanka mashi ba, a hankali ya ɗaura yatsun hannayen shi akan fuskar Angel ya shafata har zuwa saitin la66anta ya ɗan matsa su kamar ya samu abun wasa, sam bai gane wacece ba saboda idanunsa sun disashe
"Mommy" ya sake ambaton sunan yana faman yamutsa fuskar shi.
Jin shiru taki amsa mashi ne yasa shi murza idanunshi da yatsunsa suka washe ya sake duban fuskar Unaisah dake yi mashi murmushi, shiru yayi yana kallonta yanayin fuskarshi ya nuna kamar ya ruɗe da ganin ta, tsawon mintuna bai tanka mata ba, kowa yayi shiru suna jiran ganin me zai yi
Tsinin hancinta Yaja da hannun shi, ta lumshe ido tana dariya, shima sai ya kama dariya kamar sun san juna, lamarin ya daure ma su anila kai, da alama junaid yayi azan mafarki yakeyi
Cikin sanyin murya ta furta"My little bro"
Lokaci ɗaya yanayin fuskarshi Ya canza Ya kura mata ido Yana kallonta ba tare da ƙyaftawa ba,
Unexpectedly taji ya furta"ANGEL"? Waro idanu waje tay tare da buɗe baki ta dubi Batool itama mamakinne Ya kamata saboda ta faɗa mata basu ta6a haɗuwa da juna ba wannan ne karo na farko
Sam Ta ƙasa furta kalma har sai da taji Ya ce"Angel uhm? Angel ɗina ne? Yayata" Sautin muryarshi baya fita dakyau ta fahimci kamar baya jin dadi, ruwan hawaye ne suka taru akan fuskarta, cike da jin dadi ta jinjina mashi kai la66anta na kerma ta furta"ni ce"
Aneelerh sai faman sakin murmushi ta ke yi dama tasan zai yi wuya in bai gane ta ba.
Still da ruɗu akan fuskar shi, kokwanto yake, kamar bai yarda ba, Lumshe idanun shi yai tare da buɗe su.
ɗago da kan shi tay tare da kwantar da shi saman kirjinta, ta tallabe shi tare da manna mashi sumbata har sau uku kan cheeks dinsa
wani irin yanayi mara misaltuwa ne ya ziyarce shi, kamar yadda yake kallon ta haka itama ta ƙura mashi kyawawan idanunta sai faman kyafkyafta su takeyi kamar Yaji ya shiga cikin su, gaba daya ta razana da kallon da ya ke yi mata ga wani yanayi da ta tsinci kanta mai wuyar fassaruwa, hankalin ta ya ɗan tashi, duk tasha jinin jikin ta aranta ta ayyana wanene wannan? Meyasa ya ke kallona? Ko dai jira yake in yi mashi godiya ne"? Muryarta adabarbarce ta furta"Um... thank you.'
sam Ya kasa tanka mata sai kallon ta ya ke yi, yau ne karo na farko da suka fara ganin juna, amma dukansu sun ji wani baƙon al'amari a zukatansu
Hankalin su Unaisah kwata kwata baya akan su..
Abunda yaɗan ɗaure mashi kai kaman nin shi da yarinyar, tun da Allah ya halicce shi bai ta6a ganin ɗan adam din da yake bala'en kama da shi irin Yarinyar nan ba! Ko Benazir da take kama da shi kamannin su bai kai haka ba, ita wannan kamar anyi photocopy din fuskar sa ne don ma ya ɗan manyanta.
"Baby na Who is she? Is she your sister?' muryar Benazir ce ta katse Kallon kallon da suke jefa ma juna su, ajiyar zuciya dr shureim ya sauke tare da juyawa ya koma kan Sofa Ya zauna yana mai mamakin kaman nin shi da yarinyar yau yaga abun al'ajabin daya rikita shi.
"Sunan ta Batool Sister dina ce" da alamun rudani Benazir take kallon fuskar Batool Ta ɗan razana da ganin kaman nin su, aruɗe ta dubi Dr Shureim ta kuma juya ta kalli Aneelerh hankalinsu gaba ɗaya ya koma kan fuskar Batool, itama Aneelerh tayi mamakin ganin fuskar yarinyar kamanninta sun 6aci dana dr shureim.
Sun yi matuƙar ruɗewa da ganinta, Hankalinta ba karamin tashi yayi ba ganin irin kallon da su ke yi mata Jikinta har Ya fara kakarwa, Unaisah ta ɗan rude da ganin kallon da su ke yi ma Batool amma sai tay tunanin ko dan sunga kamanninta da dr shureim ne hakan yasa ta ɗan yi murmushi tare da ruƙo hannun Batool dake kerma tace"Sister, kinga aunty Benazir, ga yayanta Dr Shureim da nake baki labarin kamannin ki da shi, dama nasan za ku yi mamaki idan kuka haɗu" dakyar Batool ta ƙaƙaro murmushi akan fuskarta hankalinta sam ba'a kwance yake ba.
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
'
Miƙa mata hannu Benazir tay jiki asanyaye ta matsa kusa da ita, ta yi hugging dinta tightly a kirjinta lokaci ɗaya ta fara jin bugun zuciyarta na ƙarfafa haɗe da faduwar gaba, nan take fatimar dr shureim ta faɗo mata aranta Ƴar jinjirar da ta rasu bayan haihuwar ta da watanni ita kanta batasan ya akai ta tsinci kanta da tunanin yarinyar ba, sam ta kasa raba Batool daga jikinta kamar zata maida ita cikin ta a hankali take shafa bayanta da tafukan hannayen ta, Batool ta yi shiru tana jin wani irin sanyi da kwanciyar hankali Yana ratsa zuciyarta.
Gyaran murya dr shureim yayi masu, A hankali Benazir ta raba jikinta daga na Batool
"Kun barsu a tsaye ku zauna mana" ya fada tare da nuna masu Sofa, ruƙe hannun Batool Benazir tay acikin nata suka zauna suna fuskantar dr shureim.
Unaisah ta nufi Aneelerh tun shigowarsu take ta ɗaukin son taga baby junaid, ta ɗanyi jinkiri ne don kada ta 6ata plan din su..
"Aunty Anila ina wuni? Ya su Mami da zahra" Magana takeyi ma anila amma hankalinta na akan baby junaid da anila ta rungume a kirjin ta, wani irin kaunar shi take ji kamar ta ƙwace shi daga hannun Aneelerh, ta yi kokari kame kanta ne kada ta cika zaƙewa agane sun san juna da jimawa
fuskar Aneelarh da fara'a tace"lafiyalou, Zahra tana gaishe dake, ina fata mun same ki lafiya.."
"Lafiyalou Aunty Aneelerh"
Dr shureim Yace"Babyn Benazir, Ni baki ganni bane, tun da kika ga mamanki kin manta da mu ko" ɗan murmushi tay"ba haka bane ya shureim, kana araina, ina wuni, ya su mami? ina zeenatu"?
"lafiyalou Azeezaty, su mami suna gaishe dake, ina fata mun same ki lafiya.."
"Lafiya lou, naga jikin mamana yayi sauƙi, ubangiji Allah ya ƙara mata lafiya"
"Ameen babyn mamanta" yar dariya sukai, kafin wani ya kara magana wayar hannun shi tay ringing daga cikin aljihunsa, a hanzarce Ya curota Ya duba sunan me kiransa, mikewa yai tare da kallon Benazir dake kallon shi"Mami ce"?
"A'a bakuwar number ce, bari na ɗaga naji" cikin sauri Ya nufi hanyar fita daga sitting room din, zuciyar shi cike fal da tunanin yarinyar daya tsaya ma shi aran shi, baiso kiran ya katse mashi kallonta da yake yi ba, bai kula ba tun da ya miƙe Batool tabi bayan shi da kallo kamar wuyanta zai 6alle, harya kusa fucewa ya ɗan juya don ya saci kallonta karaf suka haɗa ido da juna, sanyayyar murmushi ya sakar mata tare da ɗaga mata hannu, kunyar shi ce ta kama ta da sauri ta juyar da kan ta gefe ɗaya, mutumin ya kwanta mata aranta tun da Unaisah ta bata labarin kamannin su, yau da ta gan shi face to face sai taji ta kamu da ƙaunar shi.
Da ido Unaisah tay ma Batool nuni da data gaida su Aunty Aneelerh muryarta na dan rawa ta furta"Aunty Anila Ina wuni" da fara'a Anila ta ce"lafiyalou sister fatan mun same ku lafiya"
"Muna lafiya"
Bata kau da ido daga kallon fuskar Batool ba, tana so tasan wacece ita? Ko itama ɗaya ce daga cikin yaran da zahra ta bata labarin badakalar da aka sha akan su ranar dinner din prime minister, ko kuwa dai yar uwar chief ce? Ta ayyana acikin zuciyarta, Ta dai bar abun aranta har zuwa time da za su yi magana da unaisah, tayi zurfin acikin tunanin ta taji hannun unaisah akan nata a hankali ta kau da ido daga kallon batool ta dubi unaisah, kar6ar junaid tay daga hannunta ta kwantar da shi kan laps ɗinta, ta ƙura ma shi ido tana kallon shi kamar zata lashe shi..
"Yau dai na kawo maki babynki, da kike ta zumudin son ganin shi, Ina fata na wanke laifi na" ta faɗa tana leƙen fuskarta, jinjina kai Unaisah tay"da har nayi fushi, da ace baki kawo min shi ba, zansa daddyna ne ya kawo ni har gida don inga ɗan ƙanina, amma yanzu kin wanke kanki agurina" ta faɗa da murmushi akan fuskarta
Anila tace"Tun acikin mota yake ta sharar bacci, Kamar wanda Yasha ƙwaya"
"ay ko dai yanzu zan tada shi, saboda ba karamin missing din shi nayi ba...." kafin ta ƙare maganar Baby junaid Ya fara mutsu mutsu alamar zai farka lura da hakan ya ɗaga hankalin Aneelerh, fargabanta kada junaid ya kwafsa masu, tasan muddin ya farka zai yi wuya in bai gane Angel ba kamar yadda kwanaki ya shaidata a hoto sauƙin ta ma dr shureim ya fita daga ɗakin dama shine damuwarta bata da matsala Benazir tasan komai already sunyi plan.
burinta Ya farka su haɗa ido da juna matsawa tay da fuskarta saitin ta shi ta kurama shi idanunta, miƙewa batool tayi ta dawo gefen Unaisah ta zauna tana kallon junaid ba ta son ta nuna zumudinta akan shi saboda unaisah ta kwa6eta, shiyasa taƙi sakin jiki kada tay wani abu ba dai dai ba.
Saurari Littafin >>>>Kurkukun Ƙaddara Takun farko Kada a manta ayi mana subscribe like da kuma comment sannan a yi share. Domin samun sabbin littafi idan Mun ɗora.
Da wata irin kasala Ya karasa buɗe idanunshi, sun kaɗa jawur da su, biji biji yake ganin fuskar mutun a saitin tashi, red lips dinsa na kerma ya furta"mommy," shiru yaji ba'a tanka mashi ba, a hankali ya ɗaura yatsun hannayen shi akan fuskar Angel ya shafata har zuwa saitin la66anta ya ɗan matsa su kamar ya samu abun wasa, sam bai gane wacece ba saboda idanunsa sun disashe
"Mommy" ya sake ambaton sunan yana faman yamutsa fuskar shi.
Jin shiru taki amsa mashi ne yasa shi murza idanunshi da yatsunsa suka washe ya sake duban fuskar Unaisah dake yi mashi murmushi, shiru yayi yana kallonta yanayin fuskarshi ya nuna kamar ya ruɗe da ganin ta, tsawon mintuna bai tanka mata ba, kowa yayi shiru suna jiran ganin me zai yi
Tsinin hancinta Yaja da hannun shi, ta lumshe ido tana dariya, shima sai ya kama dariya kamar sun san juna, lamarin ya daure ma su anila kai, da alama junaid yayi azan mafarki yakeyi
Cikin sanyin murya ta furta"My little bro"
Lokaci ɗaya yanayin fuskarshi Ya canza Ya kura mata ido Yana kallonta ba tare da ƙyaftawa ba,
Unexpectedly taji ya furta"ANGEL"? Waro idanu waje tay tare da buɗe baki ta dubi Batool itama mamakinne Ya kamata saboda ta faɗa mata basu ta6a haɗuwa da juna ba wannan ne karo na farko
Sam Ta ƙasa furta kalma har sai da taji Ya ce"Angel uhm? Angel ɗina ne? Yayata" Sautin muryarshi baya fita dakyau ta fahimci kamar baya jin dadi, ruwan hawaye ne suka taru akan fuskarta, cike da jin dadi ta jinjina mashi kai la66anta na kerma ta furta"ni ce"
Aneelerh sai faman sakin murmushi ta ke yi dama tasan zai yi wuya in bai gane ta ba.
Still da ruɗu akan fuskar shi, kokwanto yake, kamar bai yarda ba, Lumshe idanun shi yai tare da buɗe su.
ɗago da kan shi tay tare da kwantar da shi saman kirjinta, ta tallabe shi tare da manna mashi sumbata har sau uku kan cheeks dinsa