Sashe 179
Kurkukun Kaddara Takun Farko Complete Hausa Novel · about 3 min read
Kowanan su Ya ƙura ido yana kallon ikon Allah, Shin me Angel ta ke son nuna masu ne? Ras gabansu ya faɗi, A matuƙar ruɗe su ka zazzare eyes ɗinsu akan bangon dake tsastsagewa Nan ta ke ginin dutsen da aka yi shafe dashi ya soma 6a66akowa, tamakar an sanya wuƙa an tsargashi haka ya dinga zazzagewa, gaba ɗaya ya rubzo ƙasa, Kallon kallo suka shiga yi atsakaninsu Tsantsar al'ajabi ne ya kamasu, lokacin da tsohon murfin ƙofar ya bayyana a suffar shi, Jikin ƙarfen duk yayi tsatsa.
"Angel menene wannan"? A matuƙar ruɗe suke tambayarta, Ɗagowa tayi tare da kallonsu wani ƙayataccen murmushi ne ya bayyana akan fuskarta mai nuni da tsantsar farin Cikin da ta ke a ciki, dimples ɗinta duka biyu sun lotsa sosai, Tunkafin ta motsa la66anta da niyar amsa masu tambayarsu, muryar batul ta katse mata hanzarin ta
"Kamar Ƙofar da mu ke nema"? jinjina masu kai tayi alamar eh ta ƙara da cewa"FINALLY MUN YI NASARAR GANO ƘOFAR DA ZA MU BI MU GUDU DAGA CIKIN KURKUKUN ƘADDARA SAI DAI KASH! BOSS TA ƊAUKE ALƘALAMINTA DOLE MU JIRA TAKUN TSAKIYA DOMIN JIN YADDA ZA TA YI DA RAYUWARMU IN ALLAH YA KAIMU DA RAI DA LAFIYA!"
ALHAMDULILLAH END OF TAKUN FARKO🥳🥳🥳🥳🥳
*Ga masu son cigaba da Karanta Littafin kurkukun ƙaddara 500 ne kacal, Labarin yanzu nake Cikin rubuta shi babu Complete sai dai ka biya asanyaka agroup inda zaka dinga samun update akai akai, Inka biya za'ayi adding naka a paid group kuma za'a sanyaka a comment section, Sa'annan Ba'a share Ko yin forwarding duk wanda yayi gigin fitar da littafin, akwai ta inda zamu ga sunan shi da alamar yayi forwarding to zamu cire shi a group ne👌 Kuma yaja ma kanshi zamu ɗauki mataki👌*
*Littafin Kurkukun ƙaddara 3 part ne, Yanzu muna gab da ending na Takun farko free kenan, Sai kuma Takun tsakiya wanda ya kasance na kuɗi ne, da takun karshe duk akan 500 zaku karanta shi*
*Ga wanda ya shirya Yin payment, ga details nan, Idan ka tura kuÉ—in zaka bamu shaida, Bamu kar6ar kati, Ta bank ake turawa ko ta pos, In yaso saika É—auko hoton reciept ka tura mana*
*3196407426*
Bature Hafsat Muhammad
First bank
*Zaka tura da shaidar Biyanka ta wannan Numbers É—in (0816985 6268) ko kuma ta (08103884440)*
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > [email protected]
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 08138873799
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafinmu ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************
"Angel menene wannan"? A matuƙar ruɗe suke tambayarta, Ɗagowa tayi tare da kallonsu wani ƙayataccen murmushi ne ya bayyana akan fuskarta mai nuni da tsantsar farin Cikin da ta ke a ciki, dimples ɗinta duka biyu sun lotsa sosai, Tunkafin ta motsa la66anta da niyar amsa masu tambayarsu, muryar batul ta katse mata hanzarin ta
"Kamar Ƙofar da mu ke nema"? jinjina masu kai tayi alamar eh ta ƙara da cewa"FINALLY MUN YI NASARAR GANO ƘOFAR DA ZA MU BI MU GUDU DAGA CIKIN KURKUKUN ƘADDARA SAI DAI KASH! BOSS TA ƊAUKE ALƘALAMINTA DOLE MU JIRA TAKUN TSAKIYA DOMIN JIN YADDA ZA TA YI DA RAYUWARMU IN ALLAH YA KAIMU DA RAI DA LAFIYA!"
ALHAMDULILLAH END OF TAKUN FARKO🥳🥳🥳🥳🥳
*Ga masu son cigaba da Karanta Littafin kurkukun ƙaddara 500 ne kacal, Labarin yanzu nake Cikin rubuta shi babu Complete sai dai ka biya asanyaka agroup inda zaka dinga samun update akai akai, Inka biya za'ayi adding naka a paid group kuma za'a sanyaka a comment section, Sa'annan Ba'a share Ko yin forwarding duk wanda yayi gigin fitar da littafin, akwai ta inda zamu ga sunan shi da alamar yayi forwarding to zamu cire shi a group ne👌 Kuma yaja ma kanshi zamu ɗauki mataki👌*
*Littafin Kurkukun ƙaddara 3 part ne, Yanzu muna gab da ending na Takun farko free kenan, Sai kuma Takun tsakiya wanda ya kasance na kuɗi ne, da takun karshe duk akan 500 zaku karanta shi*
*Ga wanda ya shirya Yin payment, ga details nan, Idan ka tura kuÉ—in zaka bamu shaida, Bamu kar6ar kati, Ta bank ake turawa ko ta pos, In yaso saika É—auko hoton reciept ka tura mana*
*3196407426*
Bature Hafsat Muhammad
First bank
*Zaka tura da shaidar Biyanka ta wannan Numbers É—in (0816985 6268) ko kuma ta (08103884440)*
********************** ⬇ **************************
********** Ai Hausa Novels ****************
*************************⬆ **********************
DOWNLOAD More complete Hausa Novels, Education Books, Adventure, Drama, Mystery, Religion, Fiction, Non-Fiction, Romance, Meimor, True Life Stories & Others from our blog.
Visit > https://www.aihausanovels.com.ng
Ka tura mana sako ta adireshinmu na email, domin tuntubarmu ko turo mana hausa novel ko kuma post.
Email > [email protected]
******* FOLLOW US ******
Facebook: Ai Hausa Novels
Twitter: Ai Hausa Novels
Telegram Channel: https://t.me/Aihausanovels
WhatsApp Number: 08138873799
Haka kuma domin shiga kowanne daga cikinsu za ku iya ziyartar shafinmu ku yi search na AI HAUSA NOVELS, hatta facebook group dinmu ma za ku samu.
********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ **************************