Sashe 174
Kurkukun Kaddara Takun Farko Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ya Allah ka tsare ni daga sharrin duk wani abun cutarwa, Ya Allah ka haɗa ni da abunda nazo nemo Cikin sauƙi ba tare da nasha wahala ba," acikin zuciyar ta take ambaton hakan, ɗaga kafarta tayi tare da nufar Ƙofofin, Hannu ta kai ta ɗan ta6a Jikin ƙofar farko ba zato ba tsammani taji ƙofar tana lilo alamar a buɗe ta ke, Sai da ta fara karanta addu'ar neman tsari ba tare da Jin tsoro ba, ta faɗa Ɗaya daga Cikin ƙofofin, wurga ƙafar ta ke da wuya wani uban wari ya daki hancin ta, Idanuwan ta a zazzare ta ke ƙare ma Ɗakin Kallo, tamkar Igiyar Shanya ce kewaye A cikin shi ta kowane 6angare, babban abunda yayi mugun ɗaga mata hankali Gangar Jikin Matasan Ƴan mata ta gani da maza Wanda basu haura shekarun su Batul ba, zindir babu kaya a jikin su, An ɗaure wuyan su sagale Jikin Igiyoyin nan kamar kayan wanki da alama Sun gama amfani dasu, wasu An cire nonuwan su,wasu kuma an cire gaban su,Wasu Idanuwan su aka kwalkwale Yayin da wasu kayan Cikin su aka wawake, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!!
Wata irin narkakkiyar zufa ce ta wanke ko'ina na jikinta da ke ta yin kerma kamar wadda ake kada ma mazari, duk ta bi ta furgice ganin komai ta ke yi tamkar a mafarki, Hannayen ta daddafe da kanta cikin fitar hayyaci ta fito daga Cikin ɗakin, Maimakon tayi reverse ta koma Inda ta fito sai ta ƙara gaba saboda gushewar da hankalin ta yayi, A gigice Ta fito daga ɗakin Wani irin jiri take gani a cikin idanuwan ta, Hannunta dafe da ƙirjinta Zuciyar ta sai tashi take yi ga wani irin zazza6i da ya lullu6eta.
A bakin Ƙofar ɗaki na biyu ta faɗa tana faman haki, Karaf idanuwan ta suka sauka Akan Giants da ke gudanar da aikin su na Theatre, gadaje ne sunfi talatin Cikin Ɗakin mai faɗin gaske, kowani gado Yana ɗauke da mutun kwance saman shi, Sun fafe cikin su suna ɗibar kayan cikin nasu tare da ɗaura su saman table ɗin da ke a gefen su, A matuƙar razane ta juya tana neman hanyar da zata bi ta Fitar da ita daga Cikin Corridor ɗin, Allah Yaso basu lura da ita ba babu wanda Ya ganta don gaba daya hankulan su na akan aikin da suke kuma basu zaton wata matsala , Watsawa ta yi da gudu Ita kanta batasan inda take tunkara ba Sunan Allah kaɗai ta ke iya ambato a cikin bakinta, adaidai saitin wata ƙopa ta soma jin Wata kakkausar murya tana magana da wani irin gur6ataccen yare mara daɗin ji, A hautsine takai idonta Ƙofar Dogon labule ne launin Ja ya rufe ta, Yatsun hannunta na kerma ta ɗan yaye labulan.
Babban ɗaki ne mai girman gaske kamar palour, komai Na cikin shi Red & black Colour ne, bangon ɗakin Zanunnukan kan ƙwarangwal ne dana kunama, da na wasu halittu masu dogon harshe Da zaƙo zaƙon akaifu irin na shaiɗanu, Zanen su ne ta ko'ina gwanin ban tsoro, Mutane ta gani a jere sunkai su Talatin Kowannan su na sanye Cikin Jajayen dogayen riguna masu huluna, hannuwan su ruƙe da ƙoƙuna masu ɗauke da jini, daga tsakiyar su wasu tiƙa tiƙan mutane ne kusan su Shidda, Yadda kasan Irin malaman Majami'u na ƙasar India, Tumbur babu Kaya ajikin su, Sae dai wani ƙaramin Jan ƙyalle da su ka ɗaure ƙugunan su dashi, ga wani uban tumbi da suka tara, Jikin su bulbul ansha Jini An ƙoshi, Jan fentin da ke saman fuskokin su Ya rufe ainihin Suffar su sun koma kamar dodonni, Sun kewaye wani Dodon tsafi dake a zaune saman armchair, Wata irin halitta mai matuk'ar muni miyau sai zalalowa yake yi daga bakin shi, Zir Jikin shi babu kaya sai uwar yanar da ta nannaɗe gangar Jikin shi tayi mashi tamkar sutura.
A kowace kusurwa ta cikin ɗakin jajayen ƙwaryoyi ne a jere an rufe su da faifai, Ga wasu ƙananun Yara da basu haura 7 years ba mata zuƙunne saman gwiwowin su babu kaya a jikin su, gabansu ca6a ca6a da jini, daga gani amfani aka yi dasu.
Wani ikon Allah duk tashin hankalin da idanuwanta su ka yi tozali dashi baisa ta kurma ihu ba saida taga waɗannan yaran ƙananu tukunna sautin muryar ta ya dawo har ta ƙware Baki zata Kurma Ihu ba zato ba tsammani taji saukar hannun mutun saman bakinta, sosai Ya toshe mata baki! Batasan wanene ba hakan yasa ta zazzare idanuwan ta waɗanda su ka kaɗa su ka yi jawur dasu, tsoro da firgici ne acikin ƙwayar idonta
💋PRISONERS💋
Gaba ɗaya taji an ɗauke ta, Batasan Ina aka dosa da ita ba saboda suman da tayi. Tsawon mintuna, Kafin taji saukar ruwa saman fuskarta wanda ya yi silar farfaɗowar ta, Sambatu ta soma yi tana ambaton Danish nifa danish ɗina nazo nema, wlh bada niyar leƙen asiri na fito ba, ni banga komai ba, dan Allah a maidani Cikin ƴan uwana, Kada acutar dani, tsautsayi da ƙaddara ne suka fito dani, kuma bazan Ƙara ba......." kamar daga sama taji an ambaci sunanta da wata irin murya mai sanyin gaske daga ji mamallakinta ba ƙaramin mutun ba ne.
"UNAISERH ZAHEER TAJUDDEN"! kai tsaye kiran Ya daki dodon kunnanta, idanuwan ta dake a cike tab da ƙwalla sun mata nauyi ta buɗe tana Kallon saman ceiling ɗin da ta ke fuskanta, Fitilu ta gani guda Ukku suna Lilo, Sune suka haskaka cikin ɗakin da take a kwance saman fata mai gashi gashi a jikinta, gaban ta na faɗuwa ta zabura ta miƙe zaune tana faman bin ko'ina na ɗakin da kallo A ƙoƙarinta nata ga wanene ke yi mata magana.
"Ina a bayanki!" Jin hakan yasa ta yunƙura ta miƙe tare da juyawa tana kallon shi, Giant ne Sanye cikin shigar su ta baƙaƙen Kaya ya goya hannayen shi saman faffaɗan ƙirjin shi, Waro ido waje ta yi Kafin ta zabura ta watsa da gudu da niyyar ta nemi ƙofar da zata gudu, Sai dai har ta gama kewaye ɗakin babu ƙopa, A jikin bango ta manne kamar zata shige mashi idonta akan shi yayin da yake tunkarota, ta dinga girgiza mashi kai muryarta A dabarbarce ta ke yi mashi magana
"Wlh kada ka kuskura ka ta6a ni, idan ba haka ba zan ƙona ka da ayar Allah, Mugaye kawai ai ni bansan na fito daga inda aka killace mu ba, kuma ni Danish Na fito nema ba wani abu ba....." a gigice ta ke yi mashi magana, Gani ta ke kamar zai rikiɗa ya koma wannan halittar da Unaizah ta bata labari, tuni hawaye sun wanke fuskar ta, Har ta fara tunanin yadda zata koma Idan Ya kusance ta kamar dai yadda aka yiwa unaizah ta mutu.
Duk haukan nan da ta ke yi bai tanka mata ba, Yayi tsaye a gabanta Kamar yana ƙare mata kallo ne.
"La'ila ha'illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin" A saman jikin shi ta dinga tottofa mashi addu'ar da ta ke karantowa.
Hakan yasa shi Sakin dariya sautin ya karaɗe Cikin ɗakin da su ke a ciki, A matuƙar ruɗe take kallon Giant ɗin Jin yana dariya, ita dai a iya saninta Giant basa magana balle har suyi dariya, bakomai Ya faɗo mata a cikin ranta ba fa ce Giant ɗin da ya taimaki Batul ya dawo da ita cikin su, nan take ranta ya fara raya mata cewa ko dai shine!? Tun daga ƙasa har sama take kallon shi, Muryarta na rawa tace "wah...nene kai"? A tsanake ya soma magana "ɗan adam ne ni, sai dai mun banbanta da juna saboda ni Giant ne ba cikakken mutun ba" Mamaki ne ƙarara akan fuskar Angel.
"Ki kwantar da hankalin ki, ni bamai cutarwa bane, Mai taimako ne, kada ki yi tsammanin nima mugu ne kamar sauran," wannan maganar da yayi ce tasa hankalin ta ya ɗan kwanta, har cikin ranta taji ta yarda dashi sai dai ba ƙaramin ɗaure mata kai yayi ba, taya akai Ya kawota nan, Sannan Yake yi mata magana? Anya kuwa Giant ne? Ko dai ɗan leƙen asiri ne Ya shigo masu kurkukun......."
"Ba ɗan leƙen asiri bane, nima Ma'aikaci ne na gidan kurkukun ƙaddara kamar yarda na faɗa maki Am A Giant! " ya ƙara jaddada mata maganar shi, Aruɗe ta kalle shi jin ya bata amsar tambayar da ta ke acikin zancen zucinta.
"Wanene kai? Meyasa ka kawo ni nan? Kuma meyasa kake magana bayan ni a iya sanina Giant basa magana"
Juya mata Baya yayi taku ɗaya zuwa uku Kafin Ya dawo gare ta, rumfa yayi mata Da faffaɗan ƙirjin shi Duk tabi tasha Jinin Jikinta
"Tambaya ta farko, sunana SALSABEEL! Tambaya ta biyu na kawo ki ɗakin nan ne saboda in isar da saƙona! Tambaya ta ƙarshe Giant Suna magana ba kurame bane, A tsakanin su da prisoners ne ke basa magana, Idan kika natsu zan fayyace maki komai, ki bani haɗin kai saboda bani da isasshen lokacin da zan 6ata, Mintuna talatin suka rage man kafin garkuwar sautin dana sanya ta karye," Jinjina kai Angel tayi alamar gamsuwa da bayanin shi.
"Da ace tuntuni mun haÉ—u da juna, da baku kai tsawon lokacin nan a gidan kurkukun nan ba, " Sakin Jiki ta yi jin abunda yace, har ta buÉ—e baki zatayi magana Ya dakatar da ita
"Kada ki katse ni, Idan na kammala magana daga bisani za ki Iya jera min tambayoyin ki idan lokaci bai ƙure mana ba" jinjina mashi kai tayi alamar taji maganar shi.
"Ni da mahaifiyata bamu da burin daya wuce mu kawo ƙarshen Zuluncin da ake aikatawa agidan kurkukun nan, Dukkan mu bada son ran mu muka kasance ma'aikata A cikin shi ba, mun miƙa wuya ne saboda fansar da mu ke so mu ɗauka da kuma kawo ƙarshen Matsafan dake a cikinsa, Mun jima da wannan ƙudurin acikin zuciyoyin mu sai dai ƙarfin mu bai kai mu iya ja da Shuwagabannin dake mulkar kurkukun ƙaddara ba, Saboda shaiɗanun mutane ne masu haɗarin gaske Mai iya ja dasu Sai Allah ba dai mutun ba" Angel ta natsu tana sauraron shi, ko motsi bata yi, Har yanzu bata fahimci kan zancen shi ba, gashi ya hana ta tambaye shi.
Wata irin narkakkiyar zufa ce ta wanke ko'ina na jikinta da ke ta yin kerma kamar wadda ake kada ma mazari, duk ta bi ta furgice ganin komai ta ke yi tamkar a mafarki, Hannayen ta daddafe da kanta cikin fitar hayyaci ta fito daga Cikin ɗakin, Maimakon tayi reverse ta koma Inda ta fito sai ta ƙara gaba saboda gushewar da hankalin ta yayi, A gigice Ta fito daga ɗakin Wani irin jiri take gani a cikin idanuwan ta, Hannunta dafe da ƙirjinta Zuciyar ta sai tashi take yi ga wani irin zazza6i da ya lullu6eta.
A bakin Ƙofar ɗaki na biyu ta faɗa tana faman haki, Karaf idanuwan ta suka sauka Akan Giants da ke gudanar da aikin su na Theatre, gadaje ne sunfi talatin Cikin Ɗakin mai faɗin gaske, kowani gado Yana ɗauke da mutun kwance saman shi, Sun fafe cikin su suna ɗibar kayan cikin nasu tare da ɗaura su saman table ɗin da ke a gefen su, A matuƙar razane ta juya tana neman hanyar da zata bi ta Fitar da ita daga Cikin Corridor ɗin, Allah Yaso basu lura da ita ba babu wanda Ya ganta don gaba daya hankulan su na akan aikin da suke kuma basu zaton wata matsala , Watsawa ta yi da gudu Ita kanta batasan inda take tunkara ba Sunan Allah kaɗai ta ke iya ambato a cikin bakinta, adaidai saitin wata ƙopa ta soma jin Wata kakkausar murya tana magana da wani irin gur6ataccen yare mara daɗin ji, A hautsine takai idonta Ƙofar Dogon labule ne launin Ja ya rufe ta, Yatsun hannunta na kerma ta ɗan yaye labulan.
Babban ɗaki ne mai girman gaske kamar palour, komai Na cikin shi Red & black Colour ne, bangon ɗakin Zanunnukan kan ƙwarangwal ne dana kunama, da na wasu halittu masu dogon harshe Da zaƙo zaƙon akaifu irin na shaiɗanu, Zanen su ne ta ko'ina gwanin ban tsoro, Mutane ta gani a jere sunkai su Talatin Kowannan su na sanye Cikin Jajayen dogayen riguna masu huluna, hannuwan su ruƙe da ƙoƙuna masu ɗauke da jini, daga tsakiyar su wasu tiƙa tiƙan mutane ne kusan su Shidda, Yadda kasan Irin malaman Majami'u na ƙasar India, Tumbur babu Kaya ajikin su, Sae dai wani ƙaramin Jan ƙyalle da su ka ɗaure ƙugunan su dashi, ga wani uban tumbi da suka tara, Jikin su bulbul ansha Jini An ƙoshi, Jan fentin da ke saman fuskokin su Ya rufe ainihin Suffar su sun koma kamar dodonni, Sun kewaye wani Dodon tsafi dake a zaune saman armchair, Wata irin halitta mai matuk'ar muni miyau sai zalalowa yake yi daga bakin shi, Zir Jikin shi babu kaya sai uwar yanar da ta nannaɗe gangar Jikin shi tayi mashi tamkar sutura.
A kowace kusurwa ta cikin ɗakin jajayen ƙwaryoyi ne a jere an rufe su da faifai, Ga wasu ƙananun Yara da basu haura 7 years ba mata zuƙunne saman gwiwowin su babu kaya a jikin su, gabansu ca6a ca6a da jini, daga gani amfani aka yi dasu.
Wani ikon Allah duk tashin hankalin da idanuwanta su ka yi tozali dashi baisa ta kurma ihu ba saida taga waɗannan yaran ƙananu tukunna sautin muryar ta ya dawo har ta ƙware Baki zata Kurma Ihu ba zato ba tsammani taji saukar hannun mutun saman bakinta, sosai Ya toshe mata baki! Batasan wanene ba hakan yasa ta zazzare idanuwan ta waɗanda su ka kaɗa su ka yi jawur dasu, tsoro da firgici ne acikin ƙwayar idonta
💋PRISONERS💋
Gaba ɗaya taji an ɗauke ta, Batasan Ina aka dosa da ita ba saboda suman da tayi. Tsawon mintuna, Kafin taji saukar ruwa saman fuskarta wanda ya yi silar farfaɗowar ta, Sambatu ta soma yi tana ambaton Danish nifa danish ɗina nazo nema, wlh bada niyar leƙen asiri na fito ba, ni banga komai ba, dan Allah a maidani Cikin ƴan uwana, Kada acutar dani, tsautsayi da ƙaddara ne suka fito dani, kuma bazan Ƙara ba......." kamar daga sama taji an ambaci sunanta da wata irin murya mai sanyin gaske daga ji mamallakinta ba ƙaramin mutun ba ne.
"UNAISERH ZAHEER TAJUDDEN"! kai tsaye kiran Ya daki dodon kunnanta, idanuwan ta dake a cike tab da ƙwalla sun mata nauyi ta buɗe tana Kallon saman ceiling ɗin da ta ke fuskanta, Fitilu ta gani guda Ukku suna Lilo, Sune suka haskaka cikin ɗakin da take a kwance saman fata mai gashi gashi a jikinta, gaban ta na faɗuwa ta zabura ta miƙe zaune tana faman bin ko'ina na ɗakin da kallo A ƙoƙarinta nata ga wanene ke yi mata magana.
"Ina a bayanki!" Jin hakan yasa ta yunƙura ta miƙe tare da juyawa tana kallon shi, Giant ne Sanye cikin shigar su ta baƙaƙen Kaya ya goya hannayen shi saman faffaɗan ƙirjin shi, Waro ido waje ta yi Kafin ta zabura ta watsa da gudu da niyyar ta nemi ƙofar da zata gudu, Sai dai har ta gama kewaye ɗakin babu ƙopa, A jikin bango ta manne kamar zata shige mashi idonta akan shi yayin da yake tunkarota, ta dinga girgiza mashi kai muryarta A dabarbarce ta ke yi mashi magana
"Wlh kada ka kuskura ka ta6a ni, idan ba haka ba zan ƙona ka da ayar Allah, Mugaye kawai ai ni bansan na fito daga inda aka killace mu ba, kuma ni Danish Na fito nema ba wani abu ba....." a gigice ta ke yi mashi magana, Gani ta ke kamar zai rikiɗa ya koma wannan halittar da Unaizah ta bata labari, tuni hawaye sun wanke fuskar ta, Har ta fara tunanin yadda zata koma Idan Ya kusance ta kamar dai yadda aka yiwa unaizah ta mutu.
Duk haukan nan da ta ke yi bai tanka mata ba, Yayi tsaye a gabanta Kamar yana ƙare mata kallo ne.
"La'ila ha'illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin" A saman jikin shi ta dinga tottofa mashi addu'ar da ta ke karantowa.
Hakan yasa shi Sakin dariya sautin ya karaɗe Cikin ɗakin da su ke a ciki, A matuƙar ruɗe take kallon Giant ɗin Jin yana dariya, ita dai a iya saninta Giant basa magana balle har suyi dariya, bakomai Ya faɗo mata a cikin ranta ba fa ce Giant ɗin da ya taimaki Batul ya dawo da ita cikin su, nan take ranta ya fara raya mata cewa ko dai shine!? Tun daga ƙasa har sama take kallon shi, Muryarta na rawa tace "wah...nene kai"? A tsanake ya soma magana "ɗan adam ne ni, sai dai mun banbanta da juna saboda ni Giant ne ba cikakken mutun ba" Mamaki ne ƙarara akan fuskar Angel.
"Ki kwantar da hankalin ki, ni bamai cutarwa bane, Mai taimako ne, kada ki yi tsammanin nima mugu ne kamar sauran," wannan maganar da yayi ce tasa hankalin ta ya ɗan kwanta, har cikin ranta taji ta yarda dashi sai dai ba ƙaramin ɗaure mata kai yayi ba, taya akai Ya kawota nan, Sannan Yake yi mata magana? Anya kuwa Giant ne? Ko dai ɗan leƙen asiri ne Ya shigo masu kurkukun......."
"Ba ɗan leƙen asiri bane, nima Ma'aikaci ne na gidan kurkukun ƙaddara kamar yarda na faɗa maki Am A Giant! " ya ƙara jaddada mata maganar shi, Aruɗe ta kalle shi jin ya bata amsar tambayar da ta ke acikin zancen zucinta.
"Wanene kai? Meyasa ka kawo ni nan? Kuma meyasa kake magana bayan ni a iya sanina Giant basa magana"
Juya mata Baya yayi taku ɗaya zuwa uku Kafin Ya dawo gare ta, rumfa yayi mata Da faffaɗan ƙirjin shi Duk tabi tasha Jinin Jikinta
"Tambaya ta farko, sunana SALSABEEL! Tambaya ta biyu na kawo ki ɗakin nan ne saboda in isar da saƙona! Tambaya ta ƙarshe Giant Suna magana ba kurame bane, A tsakanin su da prisoners ne ke basa magana, Idan kika natsu zan fayyace maki komai, ki bani haɗin kai saboda bani da isasshen lokacin da zan 6ata, Mintuna talatin suka rage man kafin garkuwar sautin dana sanya ta karye," Jinjina kai Angel tayi alamar gamsuwa da bayanin shi.
"Da ace tuntuni mun haÉ—u da juna, da baku kai tsawon lokacin nan a gidan kurkukun nan ba, " Sakin Jiki ta yi jin abunda yace, har ta buÉ—e baki zatayi magana Ya dakatar da ita
"Kada ki katse ni, Idan na kammala magana daga bisani za ki Iya jera min tambayoyin ki idan lokaci bai ƙure mana ba" jinjina mashi kai tayi alamar taji maganar shi.
"Ni da mahaifiyata bamu da burin daya wuce mu kawo ƙarshen Zuluncin da ake aikatawa agidan kurkukun nan, Dukkan mu bada son ran mu muka kasance ma'aikata A cikin shi ba, mun miƙa wuya ne saboda fansar da mu ke so mu ɗauka da kuma kawo ƙarshen Matsafan dake a cikinsa, Mun jima da wannan ƙudurin acikin zuciyoyin mu sai dai ƙarfin mu bai kai mu iya ja da Shuwagabannin dake mulkar kurkukun ƙaddara ba, Saboda shaiɗanun mutane ne masu haɗarin gaske Mai iya ja dasu Sai Allah ba dai mutun ba" Angel ta natsu tana sauraron shi, ko motsi bata yi, Har yanzu bata fahimci kan zancen shi ba, gashi ya hana ta tambaye shi.