Sashe 124
Kurkukun Kaddara Takun Farko Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yanzu idan kika kashe kanki wa kika yi ma asara"? Haris ne yai mata maganar, saboda ƙarfin hali tace mashi"bansani ba, Ni ba ruwana da kowa, Ku ƙyale ni ku bar ni inyi rayuwata, Na tsani ganin ku, bana son Zama acikin ku, i just wanna Go home" Jinjina kai su ka yi, Haris ya kuma cewa"kin ɗauko ta da zafi, Ae duk wanda ya shigo kurkukun ƙaddara, To ya shiga kenan ba hanyar fita, Zaifi ki kwantar da hankalin ki, Ƴar gidan daddy ki yi rayuwarki Cikin salama, kamar yadda kika ga muna yi,"
Wani irin kallon harara ta dinga jefa ma haris da yae maganar, Cikin harshen turanci ta zazzage shi tas hada yi mishi sharrin halittarshi wai baƙi mummuna kamar buri, A fusace Deeja ta ɗaga hannu zata kwashe ta da mari Danish yai saurin ruƙo hannunta, Suka haɗa ido ya girgixa mata kai alamar karta mare ta, zame hannu deeja ta yi yayin da take kallon Ƴar gidan daddy dake kwance saman gadonta, Wani irin kallon tsana take binsu dashi, angel tace"duk wani abu da kike taƙama dashi muma muna dashi, Idan hasken fata ki ke taƙama dashi Muma duk farare ne balle kice xaki nuna mana wariyar launin fata ehe, Sannan kuma idan gashi ne ki kalli kaina da kyau, Nesa ba kusa ba, Nafi ki tsayin gashi da yawa, haka zalika idan launin ƙwayar ido ne, Na ki blue nawa Gray, Idan wayewa ce, yadda kike taƙama da daddynki, Nima haka na taso Gidan daddyna, Yana gatanta ni duk da bamu da ƴan aiki kamar yadda kike faɗin akwai su a gidan ku, Shawarar da zan baki shine idan har kina son xaman lafiya to kija baki kiyi shiru ki rungumi ƙaddararki, Bawai kice xaki ƙi cin abinci ba, ko ki ce zaki kashe kanki, Domin kuwa babu wanda ki kayi ma asara face kanki. hatta shi daddyn naki da kike taƙama dashi Yana can hankalin shi kwance ya sadaukar dake zuwa ga rayuwar ƙunci da takaici, saboda ya samu abunda yake so........." tun da angel ta doma magana, Ƴar daddy ta zazzaro idanuwanta akan fuskar angel, duk da bata fahimci abunda take nufi ba amma ta shiga ruɗani sosai, Muryarta na rawa tace"Naji kince daddy na ya sadaukar dani what does that mean"? Angel na ƙoƙarin yi mata bayani, Danish yae mata gyaran murya nan take ta fahimci me yake nufi, Wato kada ta faɗa mata.
A tsanake Danish Ya soma yi mata magana
"Yanzu baki da ƙoshin lafiya, ga shi ko abinci kin ƙi ci, why? Ki faɗa mana me kike so muyi maki wanda zaisa ki saki jiki damu" yanayin yadda yake yi mata magana cikin sigar lallashi ba ƙaramin fusata angel yae ba ganin yadda Unaiza ta tsare shi da idanuwanta har wani lumshe su take yi akan fuskarshi, cikin shagwa6a tace mashi"indai zai bata abaki, zata haƙura taci abincin ko ba daɗi" sakin baki angel tai tana kallonta,
Shi ko hada ruƙo hannayenta acikin nashi, saboda jin ta amince indai zai bata abaki, yace mata"ae ba wani abu bane, fiye da haka ma zai iya yi mata, indai zata saki jiki dasu ta xauna batare data ƙara yunkurin kashe kanta ba"
Tun kafin ya rufe baki, Ta miƙe zaune tana faman cizon la66anta, Su haris su ka baza ido suna kallon ikon Allah, duk wannan budurin da suke yi, Majnun yana kwance daman gadonshi yana bacci, Shiyasa suka samu salama.
Hankalin Angel fa ya tashi ganin Unaisa ta kwantar da kanta saman ƙirjin danish, Hada sanya hannu biyu ta ƙankame shi, tana faɗin"In dai ya ɗaukar mata alƙawarin zai yi mata komai take so, to zata daina tunanin kashe kanta, kuma zata xauna dasu lafiya" tana magana tana tura mashi ƙirjinta ana shi, tsabar takaici Ya hana angel buɗe baki tae mgana, Ba ita ba hatta su Hibba sun lura da irin yadda take matse jikinta dana Danish, Lamarin ya ɗaure musu kai matuƙa, sai kace ba ita bace take ƙoƙarin kashe kanta ba, ta zaƙe sai zuba ma Danish shagwa6a take yi, ba lallai su fahimci me take so ba, saboda su awurinsu bawani abu bane don mace ta haɗa jikinta da na Namiji shiyasa basu kawo komai aransu ba, shi kanshi Danish ɗin Bai janye ta daga Jikin shi ba, Duk da atsorace yake da irin mugun kallon da angel take jefa mashi, Ta riga ta gane ainihin wacece yarinyar, tantiriyar ƴar iskace tazo musu da bidi'a......
(Yakamata angel ta koya mata Sunnah🤣)
*â¤â¤â¤PRISONERSâ¤
Har wani ƙara narke mashi take ji ajikin shi, duk hakan bai ishe ta ba, sai da ta zagayo da hannunta ta bayan shi ta ɗaura yatsun saman gaban trouser dinshi, runtse ido angel ta yi don bazata juri kallonsu ba, Su mubeen hada cewa"tun da ta amince zai bata abincin a baki, Aje a ɗauko food basket ɗin," da sauri parveen tabar bakin gadon unaiza taje ƙarƙashin gadon batool ta ɗauko kwandon abincin da suka rage mata, sai da ci rabon ta kamar yadda ta saba kafin ta miƙe ta koma wurin su ta miƙa ma Danish kwandon Yasa hannu ɗaya ya kar6a Ya ɗaura shi daga gefe saman mattress ɗin.
shi kan shi a takure yake da irin yadda take matse shi da hannunta, hada nishi take saki tana cizon le6enta na ƙasa da teeth ɗinta, zuciyar angel sai tafarfasa take yi sam bata so su haris su fahimci cewa Tana Kishin Danish ne, ko shi Danish ɗin ya gane cewa ta damu dashi, duk da ita har ga Allah babban abunda take gudu shine yarinyar ta gur6ata musu tunaninsu, cos daga gani yarinyar ba ƙaramar tantiriya bace, ga dukkan alamu ta saba bin maza, shiyasa ta gaza jurewa take manne mishi duk don ta samu a bunda take so, hakan kuma ba zai ta6a yiwuwa ba, muddin tana numfashi, yanzu ma tayi shiru ne don taga iya gudun ruwanta................" muryar unaiza ce ta sa angel buɗe idanuwanta da suka kaɗa suka canza launi, ashagwa6e take yi mishi magana tana faɗin"ni bana so kana sanya min dayawa, a hankali za ka dinga tura min a baki, ko so kake baki na ya ƙara girma" tana magana tana kallon idanuwanshi cikin shauƙi, babban takaicin angel taƙi cire hannunta daga gaban trouser ɗinshi, har wani murza wurin take yi da hannunta, bawan Allah duk ya rikice ya kasa ɗagowa ya kalli fuskar angel, Su haris kuwa ganin ta fara cin abincin yasa suka bar bakin gadon, Ya rage saura su uku, Unaiza da Danish dake bata abinci abaki sai kuma angel da ta Zabga uban tagumi tana kallon su, abun duniya ya ishe ta.
Kamar jira take Danish Ya kammala ba Unaiza abinci, Ta ruƙo Hannun shi acikin nata, Ya ɗago suka haɗa ido, babu wasa akan fuskarta tace"Tashi muje" kallon harara ƴar gidan daddy tayi mata tare da cewa"Wai ke ina ruwanki dashi ne? Na lura Kin sanya mashi ido, kowa yabar ni dashi sai ke"? Jinjina kai angel ta yi batare da ta tanka mata ba, Saboda gani take ma 6ata baki ne yin magana da ita, muryarta da tsiwa tace da Dashi ba zaka tashi ba"? jiki na rawa ya sauko daga saman gadon, sai da ta fara ɗaukar kwandon abincin, kafin taja hannun shi suka nufi nasu gadajen, A ƙasa ta sauke kwandon kafin ta kalle shi duk ya wani sha jinin jikin shi kamar mara gaskiya
"Ka kwanta ka yi bacci" shaking head ɗinsa yae tare da cewa"bana jin bacci" harara ta jefa mashi"ƙarya ka ke yi, ni naga bacci a cikin idanuwanka, don haka dole ne ka kwanta ka yi bacci," Lamarin ya ɗaure mishi kai, Jin yadda ta dage akan sai yayi bacci bayan yace shi bai jin bacci, hannayenta biyu ta ɗaura saman fuskarshi, yayin da suke kallon juna, muryarta tamkar zata fashe da kuka tace"Danish ka kwanta kayi bacci nace, bana so na sake maimaita ba" ganin yadda yanayin ta ya canzane yasa shi ce mata toh, zai kwanta amma indai ta amince zata kwanta suyi baccin atare, tace mishi ta amince, ba tare da 6ata lokaci ba, ta hau saman gadonta ta kwanta tana fuskantar shi, yayin da shima ya kwanta saman nashi gadon, suka cigaba da kallon juna, da zarar taga zai gyara kwanciya muryarta har shaƙewa ta ke yi wurin furta mashi kada ka motsa, duk don saboda kada ya ɗaga kan shi su yi tozali da Ƴar gidan daddy.
Kamar tasan kuwa Idonta na akansu, sai faman cizon le6e take yi don ba haka taso ba, taci buri akan Danish, guntun tsoki taja tare da cewa"Ba dai muna a ɗaki ɗaya dashi ba? Zan nuna maki shaiɗanci, zakisan koni wacece, Saina lalata shi ta yadda bazai Iya samun sukuni ba in har baiji ni ajikin shi ba" ta kai ƙarshen zancen zucin nata tare da sakin murmushin shaƙiyanci, ta ɗaura kanta saman pillow, tana shafa tudun ƙirjinta da yatsun hannunta.
"Haris banji daɗin abunda yarinyar can ta furta akan ka ba, Allah naso ace Danish ya ƙyale ni na wanka mata mari data gane bata da wayau, wawiya kawai, Ni bata birgeni ba, ƙyamarta ma nake ji" deeja ce tai maganar yayin da suke zaune saman beds ɗinsu, ta6e baki haris ya ɗanyi tare da cewa"Ni banji komai ba Deeja, Na yi mata uziri ne saboda bata da hankali, kuma ban ji haushin kalaman da ta faɗamin ba saboda kina ƙaunata, kuma baki ta6a kushe ni ba" wani irin ƙayataccen murmushi deeja ta saki jin abunda haris yace mata.
"Nifa awurina, hatta Danish kafi shi kyau Allah," dariya haris yasaki yana faÉ—in"Anya kuwa Deeja, Danish fa kika ce? ÆŠage mashi gira tae tare da cewa"wallahi dagaske nake, tabbas Danish kyakkyawane sosai, Yafi ka nesa ba kusa ba a idon kowa amma banda nawa, Ni kai kawai nake ganin kyanka, Yadda kasan fure"
Saboda tsabar jin daɗin kalamanta, Haris hada ɗaukar pillow ya rungume a ƙirji yana dariya.
Wani irin kallon harara ta dinga jefa ma haris da yae maganar, Cikin harshen turanci ta zazzage shi tas hada yi mishi sharrin halittarshi wai baƙi mummuna kamar buri, A fusace Deeja ta ɗaga hannu zata kwashe ta da mari Danish yai saurin ruƙo hannunta, Suka haɗa ido ya girgixa mata kai alamar karta mare ta, zame hannu deeja ta yi yayin da take kallon Ƴar gidan daddy dake kwance saman gadonta, Wani irin kallon tsana take binsu dashi, angel tace"duk wani abu da kike taƙama dashi muma muna dashi, Idan hasken fata ki ke taƙama dashi Muma duk farare ne balle kice xaki nuna mana wariyar launin fata ehe, Sannan kuma idan gashi ne ki kalli kaina da kyau, Nesa ba kusa ba, Nafi ki tsayin gashi da yawa, haka zalika idan launin ƙwayar ido ne, Na ki blue nawa Gray, Idan wayewa ce, yadda kike taƙama da daddynki, Nima haka na taso Gidan daddyna, Yana gatanta ni duk da bamu da ƴan aiki kamar yadda kike faɗin akwai su a gidan ku, Shawarar da zan baki shine idan har kina son xaman lafiya to kija baki kiyi shiru ki rungumi ƙaddararki, Bawai kice xaki ƙi cin abinci ba, ko ki ce zaki kashe kanki, Domin kuwa babu wanda ki kayi ma asara face kanki. hatta shi daddyn naki da kike taƙama dashi Yana can hankalin shi kwance ya sadaukar dake zuwa ga rayuwar ƙunci da takaici, saboda ya samu abunda yake so........." tun da angel ta doma magana, Ƴar daddy ta zazzaro idanuwanta akan fuskar angel, duk da bata fahimci abunda take nufi ba amma ta shiga ruɗani sosai, Muryarta na rawa tace"Naji kince daddy na ya sadaukar dani what does that mean"? Angel na ƙoƙarin yi mata bayani, Danish yae mata gyaran murya nan take ta fahimci me yake nufi, Wato kada ta faɗa mata.
A tsanake Danish Ya soma yi mata magana
"Yanzu baki da ƙoshin lafiya, ga shi ko abinci kin ƙi ci, why? Ki faɗa mana me kike so muyi maki wanda zaisa ki saki jiki damu" yanayin yadda yake yi mata magana cikin sigar lallashi ba ƙaramin fusata angel yae ba ganin yadda Unaiza ta tsare shi da idanuwanta har wani lumshe su take yi akan fuskarshi, cikin shagwa6a tace mashi"indai zai bata abaki, zata haƙura taci abincin ko ba daɗi" sakin baki angel tai tana kallonta,
Shi ko hada ruƙo hannayenta acikin nashi, saboda jin ta amince indai zai bata abaki, yace mata"ae ba wani abu bane, fiye da haka ma zai iya yi mata, indai zata saki jiki dasu ta xauna batare data ƙara yunkurin kashe kanta ba"
Tun kafin ya rufe baki, Ta miƙe zaune tana faman cizon la66anta, Su haris su ka baza ido suna kallon ikon Allah, duk wannan budurin da suke yi, Majnun yana kwance daman gadonshi yana bacci, Shiyasa suka samu salama.
Hankalin Angel fa ya tashi ganin Unaisa ta kwantar da kanta saman ƙirjin danish, Hada sanya hannu biyu ta ƙankame shi, tana faɗin"In dai ya ɗaukar mata alƙawarin zai yi mata komai take so, to zata daina tunanin kashe kanta, kuma zata xauna dasu lafiya" tana magana tana tura mashi ƙirjinta ana shi, tsabar takaici Ya hana angel buɗe baki tae mgana, Ba ita ba hatta su Hibba sun lura da irin yadda take matse jikinta dana Danish, Lamarin ya ɗaure musu kai matuƙa, sai kace ba ita bace take ƙoƙarin kashe kanta ba, ta zaƙe sai zuba ma Danish shagwa6a take yi, ba lallai su fahimci me take so ba, saboda su awurinsu bawani abu bane don mace ta haɗa jikinta da na Namiji shiyasa basu kawo komai aransu ba, shi kanshi Danish ɗin Bai janye ta daga Jikin shi ba, Duk da atsorace yake da irin mugun kallon da angel take jefa mashi, Ta riga ta gane ainihin wacece yarinyar, tantiriyar ƴar iskace tazo musu da bidi'a......
(Yakamata angel ta koya mata Sunnah🤣)
*â¤â¤â¤PRISONERSâ¤
Har wani ƙara narke mashi take ji ajikin shi, duk hakan bai ishe ta ba, sai da ta zagayo da hannunta ta bayan shi ta ɗaura yatsun saman gaban trouser dinshi, runtse ido angel ta yi don bazata juri kallonsu ba, Su mubeen hada cewa"tun da ta amince zai bata abincin a baki, Aje a ɗauko food basket ɗin," da sauri parveen tabar bakin gadon unaiza taje ƙarƙashin gadon batool ta ɗauko kwandon abincin da suka rage mata, sai da ci rabon ta kamar yadda ta saba kafin ta miƙe ta koma wurin su ta miƙa ma Danish kwandon Yasa hannu ɗaya ya kar6a Ya ɗaura shi daga gefe saman mattress ɗin.
shi kan shi a takure yake da irin yadda take matse shi da hannunta, hada nishi take saki tana cizon le6enta na ƙasa da teeth ɗinta, zuciyar angel sai tafarfasa take yi sam bata so su haris su fahimci cewa Tana Kishin Danish ne, ko shi Danish ɗin ya gane cewa ta damu dashi, duk da ita har ga Allah babban abunda take gudu shine yarinyar ta gur6ata musu tunaninsu, cos daga gani yarinyar ba ƙaramar tantiriya bace, ga dukkan alamu ta saba bin maza, shiyasa ta gaza jurewa take manne mishi duk don ta samu a bunda take so, hakan kuma ba zai ta6a yiwuwa ba, muddin tana numfashi, yanzu ma tayi shiru ne don taga iya gudun ruwanta................" muryar unaiza ce ta sa angel buɗe idanuwanta da suka kaɗa suka canza launi, ashagwa6e take yi mishi magana tana faɗin"ni bana so kana sanya min dayawa, a hankali za ka dinga tura min a baki, ko so kake baki na ya ƙara girma" tana magana tana kallon idanuwanshi cikin shauƙi, babban takaicin angel taƙi cire hannunta daga gaban trouser ɗinshi, har wani murza wurin take yi da hannunta, bawan Allah duk ya rikice ya kasa ɗagowa ya kalli fuskar angel, Su haris kuwa ganin ta fara cin abincin yasa suka bar bakin gadon, Ya rage saura su uku, Unaiza da Danish dake bata abinci abaki sai kuma angel da ta Zabga uban tagumi tana kallon su, abun duniya ya ishe ta.
Kamar jira take Danish Ya kammala ba Unaiza abinci, Ta ruƙo Hannun shi acikin nata, Ya ɗago suka haɗa ido, babu wasa akan fuskarta tace"Tashi muje" kallon harara ƴar gidan daddy tayi mata tare da cewa"Wai ke ina ruwanki dashi ne? Na lura Kin sanya mashi ido, kowa yabar ni dashi sai ke"? Jinjina kai angel ta yi batare da ta tanka mata ba, Saboda gani take ma 6ata baki ne yin magana da ita, muryarta da tsiwa tace da Dashi ba zaka tashi ba"? jiki na rawa ya sauko daga saman gadon, sai da ta fara ɗaukar kwandon abincin, kafin taja hannun shi suka nufi nasu gadajen, A ƙasa ta sauke kwandon kafin ta kalle shi duk ya wani sha jinin jikin shi kamar mara gaskiya
"Ka kwanta ka yi bacci" shaking head ɗinsa yae tare da cewa"bana jin bacci" harara ta jefa mashi"ƙarya ka ke yi, ni naga bacci a cikin idanuwanka, don haka dole ne ka kwanta ka yi bacci," Lamarin ya ɗaure mishi kai, Jin yadda ta dage akan sai yayi bacci bayan yace shi bai jin bacci, hannayenta biyu ta ɗaura saman fuskarshi, yayin da suke kallon juna, muryarta tamkar zata fashe da kuka tace"Danish ka kwanta kayi bacci nace, bana so na sake maimaita ba" ganin yadda yanayin ta ya canzane yasa shi ce mata toh, zai kwanta amma indai ta amince zata kwanta suyi baccin atare, tace mishi ta amince, ba tare da 6ata lokaci ba, ta hau saman gadonta ta kwanta tana fuskantar shi, yayin da shima ya kwanta saman nashi gadon, suka cigaba da kallon juna, da zarar taga zai gyara kwanciya muryarta har shaƙewa ta ke yi wurin furta mashi kada ka motsa, duk don saboda kada ya ɗaga kan shi su yi tozali da Ƴar gidan daddy.
Kamar tasan kuwa Idonta na akansu, sai faman cizon le6e take yi don ba haka taso ba, taci buri akan Danish, guntun tsoki taja tare da cewa"Ba dai muna a ɗaki ɗaya dashi ba? Zan nuna maki shaiɗanci, zakisan koni wacece, Saina lalata shi ta yadda bazai Iya samun sukuni ba in har baiji ni ajikin shi ba" ta kai ƙarshen zancen zucin nata tare da sakin murmushin shaƙiyanci, ta ɗaura kanta saman pillow, tana shafa tudun ƙirjinta da yatsun hannunta.
"Haris banji daɗin abunda yarinyar can ta furta akan ka ba, Allah naso ace Danish ya ƙyale ni na wanka mata mari data gane bata da wayau, wawiya kawai, Ni bata birgeni ba, ƙyamarta ma nake ji" deeja ce tai maganar yayin da suke zaune saman beds ɗinsu, ta6e baki haris ya ɗanyi tare da cewa"Ni banji komai ba Deeja, Na yi mata uziri ne saboda bata da hankali, kuma ban ji haushin kalaman da ta faɗamin ba saboda kina ƙaunata, kuma baki ta6a kushe ni ba" wani irin ƙayataccen murmushi deeja ta saki jin abunda haris yace mata.
"Nifa awurina, hatta Danish kafi shi kyau Allah," dariya haris yasaki yana faÉ—in"Anya kuwa Deeja, Danish fa kika ce? ÆŠage mashi gira tae tare da cewa"wallahi dagaske nake, tabbas Danish kyakkyawane sosai, Yafi ka nesa ba kusa ba a idon kowa amma banda nawa, Ni kai kawai nake ganin kyanka, Yadda kasan fure"
Saboda tsabar jin daɗin kalamanta, Haris hada ɗaukar pillow ya rungume a ƙirji yana dariya.