Sashe 129
Kurkukun Kaddara Takun Farko Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hakan ba ƙaramin dariya yaso ya bashi ba,
"Kince ba ki damu dani ba, but why kike hana idonki bacci don ki roƙi Allah akan ya baki abunda zai faranta min raina"! Har saida gabanta ya faɗi jin abunda yace, wani irin kallo ta soma binshi dashi, gaba ɗaya ya kashe mata ba."
Daƙyar ta iya buɗe baki tace "Danish kana nufin duk time da nake farkawa tsakar dare ina addu'a idon ka biyu? why ka sanya min ido, ko time dana ɗaukar maka alƙawarin na faɗi ne kawai don in kawar maka da tunaninka akan wancen yarinyar, kuma ni nayi hakanne gudun kada ta 6ata maka tarbiyar ka, saboda Nifa basa burgeni, bata su nake ba" tana magana tana hura hanci, Hannu yasa yaja tsinin hancinta tare da cewa"Nafa san me nake yi angel, ki daina ƙoƙarin nuna kamar ba donni kike yi ba, kina 6oye min irin ƙaunar da ki ke yi min," ranta a6ace tace"waya ce maka ina ƙaunarka ni? To wai ni akan me ma xan yi addu'ar Allah ya bani su...." ya bata amsa da cewa"Saboda inaso" fuskarshi a ɗaure ya bata amsa, kamar tasa hannu ta shaƙe wuyanshi haka take ji, muryarta a fusace tace"Dallah ni bani wuri na wuce, kunnuwana ba zasu juri sauraran waɗannan kalaman naka ba,"
tana ƙoƙarin janye shi don ta wuce yae saurin cewa"Its okey, kin bani damar in cigaba da kallon nata kenan"? Girgiza mishi kai ta yi alamar a'a,
"nifa bance bazanyi bane, maganarce ke bana so," ta faɗi hakan tare da sanya hannayenta ta ture shi gefe, Ta nufi ƙopar shiga toilet, har ta kusa shiga sai kuma ta ɗan dakata da alama wani abu take tunani ba tare da ta juyo ta kalle shi ba tace"Ni abunda ban fahimta ba, me zakai dasu da kake son su fito min? Ka san dai bana manya bane, Na jarirai ne, don haka ka daina murna, iya kallo ne shima ba koda yaushe zan bari kana kallan min abuna ba, da zarar Mun rabu da unaiza, zan haramta maka ganinsu," ta ƙarasa maganar tare da faɗawa cikin toilet din hada sanya jamlock ta datse ƙopa, ta kifa kanta jikin ƙopar tana
Kanga kunnuwanta ta yi ajikin ƙopar don taji idan yana nan ko ya tafi, ba zato ba tsammani taji saukar hannun shi saman bayanta, a firgice ta juyo tana kallon shi, Yayin da shima yake kallonta, Ba ta yi mamakin ganin shi acikin toilet din ba tun da ba yau bane rana tafarko da ya fara Yi mata irin hakan ba, runtse idanuwanta tayi tare da bubbuga ƙafa tace"Nashiga uku! Wai meye ruwanka dani ne eye? Ba mun shirya ba, kuma nace maka nima zanyi irin nata to me kuma kake so"? Fuskarta a hautsine tayi mishi maganar, wani irin kallo yake binta dashi idanuwanshi kamar zasu lumshe saboda baccin da yaje ji,
"Angel, kin ɗaga min hankalina why zaki ce wai na jarirai ne, menene haka ba daɗin ji, kuma kince da zarar mun rabu da unaiza shikenan ko kallon su ma bazan ƙara yi ba, Ni na yi tsammanin duka zaki mallaka min su, tun da donni zakiyi su, idan kika min hakan baki min adalci ba," muryarshi asanyaye sautinta ke fita, Lamarin yayi matuƙar ɗaure mata kai, har wani zazzare mashi ido take yi don ma yasan cewa ba wasa take yi ba, a cikin zuciyarta kuwa tunani take yi Anya Danish bai da ta6in hankali? Taya zai tsareta akan abunda ma basu da tabbacin zasu fito ko ba zasu fito ba.
"Kin yi shiru baki ce komai ba"? Muryarshi ce ta dawo da ita cikin hayyacinta, Ganin yana ƙoƙarin dagula mata lissafi yasa ta ruƙo hannun shi acikin nata, Tace mishi"muje mu kwanta," bata jira amsar shi ba, ta buɗe ƙopar toilet ɗin, taja shi suka fuce har zuwa cikin dakinsu, Abakin gadon shi ta tsaya tare da kallon shi tace"nasan damuwarka, yanzu mu kwanta mu yi bacci, zamuyi magana zuwa gobe" ba don yaso ba ya ƙyale ta ya hau saman gadon shi ya kwanta itama ta wuce nata gadon ta haye, tana faman sauke ajiyar zuciya, ganin yana kallonta yasa ta janyo bargo ta rufe har kanta, lumshe idanuwanshi yae tare dajan nashi bargon ya lullube jikinshi, kowannansu da abunda yake saƙawa acikin ranshi, gani take kamar akwai shaiɗanu ajikin danish, waɗanda ke sanya shi yana yin abubuwa, Da farko yace yana son yi mata wanka yasa naci taƙi amincewa yanzu kuma so yake ƙirjinta sun fito ko uban me zaiyi dasu, Anya kuwa Danish bada biyu yake yi mata wasu abubuwan ba? Ta fara kokwanto akanshi, da wannan tunanin bacci yae awon gaba da su.
A washe garin ranar, majnun ne ya farkar dasu daga bacci, Tun da ya farka daga bacci ya sauko daga saman gadonshi yana miƙa da hamma, ya nufi gadajensu ɗaya bayan ɗaya ya dinga bubbuga ƙafafuwansu, yana faɗin su tashi ayi wasa, One by one su ka soma farkawa idanuwansu a kumbure fuskokin su duk a yamutse an sha bacci, su parveen hada miyan bacci a gefen baki, sun ji haushin tada su da ya yi, sai faɗa su ke yi mishi amma ko ajikin shi.
tsotai ne yakai Majnun gadon Unaiza ƴar gidan daddy, Ya sanya hannu yana bubbuga ƙafafuwanta don ta farka yaga ita kaɗai ce bata tashi ba, can cikin bacci ta dinga jin bugun da akeyi mata, a hautsine ta farka tare da miƙewa fuskar nan tayi jawur da ita babu annuri, suna haɗa ido da majnun Ya washe mata baki, ranta ya 6aci sosai dama ta tsani yaron, zabura tayi ta damƙo wuyan rigarshi, Haris da Danish har suna haɗa Baki wurin ƙoƙarin dakatar da ita akan karta ta6a lafiyar jikin shi, ko kallo basu isheta ba, ta daddaga ta kwakkwasa mashi zafafan maruka saman fuskarshi, azabar zafi yasa yaron ya dafe kuncinsa ya fashe da kuka, parveen hada cewa"Allah shi ƙara maka, Ae kaine da shegen jan faɗan tsiya," duk sun yi tunanin za ta sake shi ne tun da ta mare shi, amma sai suka ga ta sanya hannu ta shaƙe wuyanshi da ƙarfi kamar zata kashe shi, idanuwanshi suka firfiro waje, A gigice Danish ya yunƙura tare da angel hada deeja suka nufi gadonta, Suna ƙoƙarin ƙwace shi daga hannunta amma taƙi sakin shi, rai a6ace Danish ya daddage ya watsa yatsun hannayenshi biyar saman kuncinta, ji kake tass! Abun da bata ta6a tsammani ba, Da sauri ta saki Wuyan majnun idanuwanta akan fuskar Danish, tun da take arayuwarta bata ta6a jin azabar mari irin wanda Danish yayi mata ba, har wani jiri take gani acikin idanuwanta da suka cicciko tab da ƙwalla, hannayenta bibbiyu dafe kuncinta.
Su azeeza dake kallonta, dariya ce ƙumshe acikin bakunansu, Musamman da ta dinga binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya, kamar tana tunzurasu ne akan su yi dariya, Angel ce ta rungume majnun ajikinta, tana lallashinshi, Sai kuka yake yi, Wuyan shi hada sahun akaifar Unaiza wurin yayi ja sosai jini ya kwanta abunka ga zabayyana dama ya lafiyar giwa.
"Wani ya samo min ruwa in bashi" angel ce tae musu maganar, da sauri parven ta sauko daga saman gadonta, ta nufi ƙarƙashin gadon batul ta ɗauko bottle water cikin wanda suka ajiye taje ta miƙa ma Angel tasa hannu ta kar6a tare da cire murfin ta kwafa mishi abaki, sosai yasha ruwan har yana shaƙewa, kusan rabin robar ya shanye, kafin ya janye bakin shi, Yana faman tatta6e fuska ya kalli unaiza a lokacin ta dawo da kallonta kan Danish, da alama bakinta ya gama mutuwa saboda marin da yayi mata ba.
Cikin shessheƙar kuka Chinonso Ya nuna ta da yatsa yana faɗin"I hate u, mai idon dodo, bana son ki," Dama ranta a6ace yake, azabure ta yunƙura ta sauko daga saman gadon da niyar ta sake bugun chinonso, a tsorace yaron Ya yi saurin faɗawa jikin angel ya ƙanƙameta, Wata irin gigitacciyar tsawa Danish Ya daka mata, wadda tayi silar dakatar da ita, Da kakkausar murya yace mata"kada ki kuskura kice zaki ƙara ta6a shi, ke baki da hankali ne baki ga yaro bane? Ko so kike ki kashe shi ne shiyasa kika shaƙe mishi wuya" yae maganar idonshi akan fuskarta, wani irin ƙululun baƙin ciki ne ya tokare mata maƙoshinta, la66anta har kerme suke yi wurin faɗin"Ni ka mara? Sannan ka rufe ni da faɗa sai kace wata ƴar cikin ka, To ni ko ubana bai ta6a ɗaga min murya ba, balle har yayi gigin ta6a lafiyar jikina, rana ta farko da mahaifiyata ta fara yi min tsawa akan idona daddyna ya kwashe ta da mari, Amma zuwana Cikin ku, kun maidani kamar wata jaka, Wai me kuke nufi dani ne? Na kasa ganewa........" daƙyar ta ƙarasa maganar, hawaye ta ko'ina saman fuskarta, Still idonta akan fuskar Danish, su Deeja sun kasa kunne suna sauraronta babu wanda ya tanka mata, hakan ba ƙaramin ƙona mata rai yai ba.
tana magana jijiyoyin wuyanta duk sun firfito ruɗu ruɗu saman fatarta, Sautin muryar ma daƙyar yake fita
"Ni bazan cigaba da zama acikin wannan Munafukin Ginin ba, nafara kokwanto akan ku, Kun ƙi ku sanar dani ina ne nan, wai me ake nufi dani ne? So ake dole sai nayi rayuwa kamar dabba! to nagaji! nagaji!! bazan Iya cigaba da zama acikin Ƙuntataccen dakin nan ba, wlh ban yarda da kowa ba, so ake akashe ni, Ni ku faɗa min me ake aikatawa acikin ginin nan? Kowa ya maidani jaka, Ni da nazo ɗaukar karatu? Ance min school ce but why har yau ba'a kai mu class room ba? Na yi shiru ne don inga ko akwai wani shiri da ake yi mana amma naji shiru har yau, babu zancen zuwa aji mu ɗauki karatu, nayi expecting ɗin zan samu abunda nake so shima kun hanani saima neman kassara rayuwata da ku ke yi, ta ko'ina kun ƙuntata min, Nifa ban saba da irin wannan rayuwar kullen ba, Ni school din ma na fasa amaidani gidan daddy na, wlh bazan zauna ba!!! " tana magana tana matsar hancinta, fuskar tayi jaga jaga da hawaye,.
"Kince ba ki damu dani ba, but why kike hana idonki bacci don ki roƙi Allah akan ya baki abunda zai faranta min raina"! Har saida gabanta ya faɗi jin abunda yace, wani irin kallo ta soma binshi dashi, gaba ɗaya ya kashe mata ba."
Daƙyar ta iya buɗe baki tace "Danish kana nufin duk time da nake farkawa tsakar dare ina addu'a idon ka biyu? why ka sanya min ido, ko time dana ɗaukar maka alƙawarin na faɗi ne kawai don in kawar maka da tunaninka akan wancen yarinyar, kuma ni nayi hakanne gudun kada ta 6ata maka tarbiyar ka, saboda Nifa basa burgeni, bata su nake ba" tana magana tana hura hanci, Hannu yasa yaja tsinin hancinta tare da cewa"Nafa san me nake yi angel, ki daina ƙoƙarin nuna kamar ba donni kike yi ba, kina 6oye min irin ƙaunar da ki ke yi min," ranta a6ace tace"waya ce maka ina ƙaunarka ni? To wai ni akan me ma xan yi addu'ar Allah ya bani su...." ya bata amsa da cewa"Saboda inaso" fuskarshi a ɗaure ya bata amsa, kamar tasa hannu ta shaƙe wuyanshi haka take ji, muryarta a fusace tace"Dallah ni bani wuri na wuce, kunnuwana ba zasu juri sauraran waɗannan kalaman naka ba,"
tana ƙoƙarin janye shi don ta wuce yae saurin cewa"Its okey, kin bani damar in cigaba da kallon nata kenan"? Girgiza mishi kai ta yi alamar a'a,
"nifa bance bazanyi bane, maganarce ke bana so," ta faɗi hakan tare da sanya hannayenta ta ture shi gefe, Ta nufi ƙopar shiga toilet, har ta kusa shiga sai kuma ta ɗan dakata da alama wani abu take tunani ba tare da ta juyo ta kalle shi ba tace"Ni abunda ban fahimta ba, me zakai dasu da kake son su fito min? Ka san dai bana manya bane, Na jarirai ne, don haka ka daina murna, iya kallo ne shima ba koda yaushe zan bari kana kallan min abuna ba, da zarar Mun rabu da unaiza, zan haramta maka ganinsu," ta ƙarasa maganar tare da faɗawa cikin toilet din hada sanya jamlock ta datse ƙopa, ta kifa kanta jikin ƙopar tana
Kanga kunnuwanta ta yi ajikin ƙopar don taji idan yana nan ko ya tafi, ba zato ba tsammani taji saukar hannun shi saman bayanta, a firgice ta juyo tana kallon shi, Yayin da shima yake kallonta, Ba ta yi mamakin ganin shi acikin toilet din ba tun da ba yau bane rana tafarko da ya fara Yi mata irin hakan ba, runtse idanuwanta tayi tare da bubbuga ƙafa tace"Nashiga uku! Wai meye ruwanka dani ne eye? Ba mun shirya ba, kuma nace maka nima zanyi irin nata to me kuma kake so"? Fuskarta a hautsine tayi mishi maganar, wani irin kallo yake binta dashi idanuwanshi kamar zasu lumshe saboda baccin da yaje ji,
"Angel, kin ɗaga min hankalina why zaki ce wai na jarirai ne, menene haka ba daɗin ji, kuma kince da zarar mun rabu da unaiza shikenan ko kallon su ma bazan ƙara yi ba, Ni na yi tsammanin duka zaki mallaka min su, tun da donni zakiyi su, idan kika min hakan baki min adalci ba," muryarshi asanyaye sautinta ke fita, Lamarin yayi matuƙar ɗaure mata kai, har wani zazzare mashi ido take yi don ma yasan cewa ba wasa take yi ba, a cikin zuciyarta kuwa tunani take yi Anya Danish bai da ta6in hankali? Taya zai tsareta akan abunda ma basu da tabbacin zasu fito ko ba zasu fito ba.
"Kin yi shiru baki ce komai ba"? Muryarshi ce ta dawo da ita cikin hayyacinta, Ganin yana ƙoƙarin dagula mata lissafi yasa ta ruƙo hannun shi acikin nata, Tace mishi"muje mu kwanta," bata jira amsar shi ba, ta buɗe ƙopar toilet ɗin, taja shi suka fuce har zuwa cikin dakinsu, Abakin gadon shi ta tsaya tare da kallon shi tace"nasan damuwarka, yanzu mu kwanta mu yi bacci, zamuyi magana zuwa gobe" ba don yaso ba ya ƙyale ta ya hau saman gadon shi ya kwanta itama ta wuce nata gadon ta haye, tana faman sauke ajiyar zuciya, ganin yana kallonta yasa ta janyo bargo ta rufe har kanta, lumshe idanuwanshi yae tare dajan nashi bargon ya lullube jikinshi, kowannansu da abunda yake saƙawa acikin ranshi, gani take kamar akwai shaiɗanu ajikin danish, waɗanda ke sanya shi yana yin abubuwa, Da farko yace yana son yi mata wanka yasa naci taƙi amincewa yanzu kuma so yake ƙirjinta sun fito ko uban me zaiyi dasu, Anya kuwa Danish bada biyu yake yi mata wasu abubuwan ba? Ta fara kokwanto akanshi, da wannan tunanin bacci yae awon gaba da su.
A washe garin ranar, majnun ne ya farkar dasu daga bacci, Tun da ya farka daga bacci ya sauko daga saman gadonshi yana miƙa da hamma, ya nufi gadajensu ɗaya bayan ɗaya ya dinga bubbuga ƙafafuwansu, yana faɗin su tashi ayi wasa, One by one su ka soma farkawa idanuwansu a kumbure fuskokin su duk a yamutse an sha bacci, su parveen hada miyan bacci a gefen baki, sun ji haushin tada su da ya yi, sai faɗa su ke yi mishi amma ko ajikin shi.
tsotai ne yakai Majnun gadon Unaiza ƴar gidan daddy, Ya sanya hannu yana bubbuga ƙafafuwanta don ta farka yaga ita kaɗai ce bata tashi ba, can cikin bacci ta dinga jin bugun da akeyi mata, a hautsine ta farka tare da miƙewa fuskar nan tayi jawur da ita babu annuri, suna haɗa ido da majnun Ya washe mata baki, ranta ya 6aci sosai dama ta tsani yaron, zabura tayi ta damƙo wuyan rigarshi, Haris da Danish har suna haɗa Baki wurin ƙoƙarin dakatar da ita akan karta ta6a lafiyar jikin shi, ko kallo basu isheta ba, ta daddaga ta kwakkwasa mashi zafafan maruka saman fuskarshi, azabar zafi yasa yaron ya dafe kuncinsa ya fashe da kuka, parveen hada cewa"Allah shi ƙara maka, Ae kaine da shegen jan faɗan tsiya," duk sun yi tunanin za ta sake shi ne tun da ta mare shi, amma sai suka ga ta sanya hannu ta shaƙe wuyanshi da ƙarfi kamar zata kashe shi, idanuwanshi suka firfiro waje, A gigice Danish ya yunƙura tare da angel hada deeja suka nufi gadonta, Suna ƙoƙarin ƙwace shi daga hannunta amma taƙi sakin shi, rai a6ace Danish ya daddage ya watsa yatsun hannayenshi biyar saman kuncinta, ji kake tass! Abun da bata ta6a tsammani ba, Da sauri ta saki Wuyan majnun idanuwanta akan fuskar Danish, tun da take arayuwarta bata ta6a jin azabar mari irin wanda Danish yayi mata ba, har wani jiri take gani acikin idanuwanta da suka cicciko tab da ƙwalla, hannayenta bibbiyu dafe kuncinta.
Su azeeza dake kallonta, dariya ce ƙumshe acikin bakunansu, Musamman da ta dinga binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya, kamar tana tunzurasu ne akan su yi dariya, Angel ce ta rungume majnun ajikinta, tana lallashinshi, Sai kuka yake yi, Wuyan shi hada sahun akaifar Unaiza wurin yayi ja sosai jini ya kwanta abunka ga zabayyana dama ya lafiyar giwa.
"Wani ya samo min ruwa in bashi" angel ce tae musu maganar, da sauri parven ta sauko daga saman gadonta, ta nufi ƙarƙashin gadon batul ta ɗauko bottle water cikin wanda suka ajiye taje ta miƙa ma Angel tasa hannu ta kar6a tare da cire murfin ta kwafa mishi abaki, sosai yasha ruwan har yana shaƙewa, kusan rabin robar ya shanye, kafin ya janye bakin shi, Yana faman tatta6e fuska ya kalli unaiza a lokacin ta dawo da kallonta kan Danish, da alama bakinta ya gama mutuwa saboda marin da yayi mata ba.
Cikin shessheƙar kuka Chinonso Ya nuna ta da yatsa yana faɗin"I hate u, mai idon dodo, bana son ki," Dama ranta a6ace yake, azabure ta yunƙura ta sauko daga saman gadon da niyar ta sake bugun chinonso, a tsorace yaron Ya yi saurin faɗawa jikin angel ya ƙanƙameta, Wata irin gigitacciyar tsawa Danish Ya daka mata, wadda tayi silar dakatar da ita, Da kakkausar murya yace mata"kada ki kuskura kice zaki ƙara ta6a shi, ke baki da hankali ne baki ga yaro bane? Ko so kike ki kashe shi ne shiyasa kika shaƙe mishi wuya" yae maganar idonshi akan fuskarta, wani irin ƙululun baƙin ciki ne ya tokare mata maƙoshinta, la66anta har kerme suke yi wurin faɗin"Ni ka mara? Sannan ka rufe ni da faɗa sai kace wata ƴar cikin ka, To ni ko ubana bai ta6a ɗaga min murya ba, balle har yayi gigin ta6a lafiyar jikina, rana ta farko da mahaifiyata ta fara yi min tsawa akan idona daddyna ya kwashe ta da mari, Amma zuwana Cikin ku, kun maidani kamar wata jaka, Wai me kuke nufi dani ne? Na kasa ganewa........" daƙyar ta ƙarasa maganar, hawaye ta ko'ina saman fuskarta, Still idonta akan fuskar Danish, su Deeja sun kasa kunne suna sauraronta babu wanda ya tanka mata, hakan ba ƙaramin ƙona mata rai yai ba.
tana magana jijiyoyin wuyanta duk sun firfito ruɗu ruɗu saman fatarta, Sautin muryar ma daƙyar yake fita
"Ni bazan cigaba da zama acikin wannan Munafukin Ginin ba, nafara kokwanto akan ku, Kun ƙi ku sanar dani ina ne nan, wai me ake nufi dani ne? So ake dole sai nayi rayuwa kamar dabba! to nagaji! nagaji!! bazan Iya cigaba da zama acikin Ƙuntataccen dakin nan ba, wlh ban yarda da kowa ba, so ake akashe ni, Ni ku faɗa min me ake aikatawa acikin ginin nan? Kowa ya maidani jaka, Ni da nazo ɗaukar karatu? Ance min school ce but why har yau ba'a kai mu class room ba? Na yi shiru ne don inga ko akwai wani shiri da ake yi mana amma naji shiru har yau, babu zancen zuwa aji mu ɗauki karatu, nayi expecting ɗin zan samu abunda nake so shima kun hanani saima neman kassara rayuwata da ku ke yi, ta ko'ina kun ƙuntata min, Nifa ban saba da irin wannan rayuwar kullen ba, Ni school din ma na fasa amaidani gidan daddy na, wlh bazan zauna ba!!! " tana magana tana matsar hancinta, fuskar tayi jaga jaga da hawaye,.