Sashe 123
Kura A Rumbu Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Ganin ya nufo bakinta da tsiren ya saka ta haɗiye abubuwan da suke kokawa suna ƙoƙarin fitowa ta ƙarfi ta buɗe baki ya saka mata, ganin ta karɓa ya saka ya tashi ya shiga kitchen dan ya ɗakko kofi amma bai ga irin wanda yake nema ba haka ya ɗakko wani dakw haɗe da jug na roba ya fito yana ƙaramin tsaki. Ya ringa kallonta da mamaki ganin taci rabin tsiren dukda yana sa yawa na dubu goma ne kuma yankan naman nasu nada girma.
Haka dai suka raka ya ɗan ci abinda ta rage saboda yunwar da yaji ta taso masa lokaci ɗaya, dukda haka sai daya ɗebi ruwan zafi a banɗaki dan babu butar tafasa ruwa ya haɗa tea wanda itama ta ce zata sha ya haɗa mata kafin ya tattare kayan ya adana komai a inda ya kamata dan miƙe ƙafa tayi tana shan Ac tana sauke numfashi. Sukayi sallah raka'a biyu da yana ji tana ƙunƙunin wai ita bacci takeji. Ɗaki ta wuce bayan sun idar da sallar, ya leƙa da niyyar ya mata sai da safe saboda bacci yakeji ga kansa da yake masa azabar ciwo amma ƙamshin wani turare da bai san ko na menene bane ya sake buga masa kai, ba zai ce ga sanda ya isa gareta ba daga nan kuma labari ya canza.
Dukda yanda turaren da yawan shakaryda yake masa yawan yanda ya ringa fitar dashi daga hayyacinsa amma hakan bai sa ya kasa tantance akwai matsala a tafiyar da aka fara ba dan haye shi tayi yanda kasan ita ce mijin shine matar musamman da jikinsa ya mutu sai yanda tayi da shi kawai. Bai san me ta shafa masa ba lokaci ɗaya ya ji jikinsa ya kawo ƙarfi har ya juya ta koma ƙasansa babu ɓata lokaci kuma ya nemi hanyar sa da ya ji ta kamar filin kasuwa ƙarfe ukun dare ma'ana babu wani cinkoso ko wani matsatsi ko tangarɗar da zata hanshi wucewa.
Lokaci ɗaya duk wani abu dake yawo akansa ya yaye hatta da mayen dolen da ta sakashi lokaci ɗaya ya wartsake sai dai duk yanda ya so ya saketa saboda yanda takaici da baƙin ciki suka kashe duk wani zumuɗin da yake ciki amma kuma abinda bai san ko menene bane ya riƙe shi kamar mayen ƙarfe haka kuma ba dan daɗi ko yana so ba ya ringa abinda har kuka sai da yayi na baƙin ciki gashi yana so ya daina amma kamar wanda inji yake sarrafawa ya kasa raba jikinsa da nata wanda a nata shirmen ta ɗauka na daɗi ne nan kuwa ta ware baki ta manta da ya kamata ta nuna cewar farin shiga ce ita ta shiga taya shi kukan wanda nata na gaske ne na jin daɗi.
Sai da dan kanta ta gaji lokacin Bilal ya gama shiga uku ya ma dena kukan hawaye ya koma na zuci kafin ya samu kansa dukda bai san ta yaya ta rabashi da abinda ya gagara hana kansa dainawa ba. Ya zube kan gado yana mayar da numfashi kamar wanda yayi gudun famfalaƙi haka itama Zulaihan numfashi take mayarwa murna mara misaltuwa ta cika mata zuciya domin kuwa Bilal ɗin ya mata har ya wuce yanda tayi zato, ta yi mu'amala da mazan da ba zasu irgu ba amma zata cw bata taɓa samun wanda ya mata kamar sa ba ko dan shi ɗin tana son sa ne saɓanin waɗancan da take basu kanta saboda kuɗi kawai?
Hannu ta kai da niyyar shafa ƙirjinsa ya doke hannun nata da ƙarfi kafin ya tashi daƙyar yana tafiya a duƙe ya fice daga ɗakin, ta bishi da kallo sai kuma ta saki murmushi mai kama da dariya tana godewa Suby da taimakon da tayi mata. Ta tashi tana jin jikinta ko ina yana amsawa ta kunna filila, kamar mahaukaciya ta sheƙe da dariya tana kallon bedsheet ɗin da tana sane ta canza asalin wanda aka shimfiɗa daya kasance mai duhu ta saka fari gashi kuwa yayi kaca kaca da fake hymen (jinin budurcin ƙarya) da Subyn ta siyo mata.
Banɗaki ta shiga ta ɗan ɗauraye jikinta a maimakon tayi wanka gaba ɗaya ta dawo ta kwanta akan gadon a yanda yake a ranta tana raya ai ba jinin gaske bane bata ko ƙara minti biyar ba kuma bacci mai nauyi ya kasheta.
Bilal kuwa ɗaya ɗakin ya shiga yana tafiya a sunkuye dan ji yake kamar wanda akawa operation, marar sa ta ƙulle, duk wannan bala'in daya gamu dashi kusan awa biyu yana abu ɗaya amma bai fitarta komai ba, ga gajiya, da baƙin cikin abinda ya tarar ga kuma wani kata'in ya sako shi a gaba.
Haka yayi wanka ya ringa zarya tsakanin falo da ɗakin kamar mai naƙuda kafin ya samu komai ya lafa masa ya nemi kan kujera ya kwanta yana mayar da numfashi haɗi da tunanin abinda ya faru. Duk abinda zai haɗa dan kareta hakan ya gaza karɓuwa a zuciyarsa. Ko dai mahaukaci ne shi kuma ko bai taɓa aure ba ya san ba haka mace budurwa take ba kai ko wacce ba budurwar ba matarsa mai haihuwa biyu ma bata ko kai rabin buɗewar haka ba.
Bai san ya akayi ba kuka ya ƙwace masa, Zulaiha ta cuce shi kuma ta ha'ince shi. Yarinyar da yakeyiwa kallon salaha bata san komai ba bagidajiya ita ce ta juye ta zame masa wani abu na daban da bai ma san me ya kamata ya kirata da shi ba. Maganganun Kawun su ya faɗo masa sanda yake cewa sun san komai dai ko? Ya tuna Faruk ya ce ya sani, kenan ya san su ɗin ba yayan arziƙi bane amma a hakan yaji ya gani ya auri Nuratun ko dai shima irin sa ne an ninke shi a baibai sai yau zai gane ainihin abinda Kawun yake magana a kai.
Zuciyarsa ce ta tambaye shi,
"Yanzun kai da ka sani ɗin mai zakayi akai?" Sai kuma ya gagara bawa kansa amsa kawai ya sake fashewa da kuka dan shi kaɗai ne hanyar da zai rage raɗaɗi da nauyin da zuciyarsa take masa a yanzu.
[5/16, 10:52 PM] Zee Bagus: Read My Book "HALYSAAH" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=681294ff01c6bd900451c8e6
✨✨ HALYSAAH✨✨
By _Khaleesat Haiydar_✍🏻
19....
Haka dai suka raka ya ɗan ci abinda ta rage saboda yunwar da yaji ta taso masa lokaci ɗaya, dukda haka sai daya ɗebi ruwan zafi a banɗaki dan babu butar tafasa ruwa ya haɗa tea wanda itama ta ce zata sha ya haɗa mata kafin ya tattare kayan ya adana komai a inda ya kamata dan miƙe ƙafa tayi tana shan Ac tana sauke numfashi. Sukayi sallah raka'a biyu da yana ji tana ƙunƙunin wai ita bacci takeji. Ɗaki ta wuce bayan sun idar da sallar, ya leƙa da niyyar ya mata sai da safe saboda bacci yakeji ga kansa da yake masa azabar ciwo amma ƙamshin wani turare da bai san ko na menene bane ya sake buga masa kai, ba zai ce ga sanda ya isa gareta ba daga nan kuma labari ya canza.
Dukda yanda turaren da yawan shakaryda yake masa yawan yanda ya ringa fitar dashi daga hayyacinsa amma hakan bai sa ya kasa tantance akwai matsala a tafiyar da aka fara ba dan haye shi tayi yanda kasan ita ce mijin shine matar musamman da jikinsa ya mutu sai yanda tayi da shi kawai. Bai san me ta shafa masa ba lokaci ɗaya ya ji jikinsa ya kawo ƙarfi har ya juya ta koma ƙasansa babu ɓata lokaci kuma ya nemi hanyar sa da ya ji ta kamar filin kasuwa ƙarfe ukun dare ma'ana babu wani cinkoso ko wani matsatsi ko tangarɗar da zata hanshi wucewa.
Lokaci ɗaya duk wani abu dake yawo akansa ya yaye hatta da mayen dolen da ta sakashi lokaci ɗaya ya wartsake sai dai duk yanda ya so ya saketa saboda yanda takaici da baƙin ciki suka kashe duk wani zumuɗin da yake ciki amma kuma abinda bai san ko menene bane ya riƙe shi kamar mayen ƙarfe haka kuma ba dan daɗi ko yana so ba ya ringa abinda har kuka sai da yayi na baƙin ciki gashi yana so ya daina amma kamar wanda inji yake sarrafawa ya kasa raba jikinsa da nata wanda a nata shirmen ta ɗauka na daɗi ne nan kuwa ta ware baki ta manta da ya kamata ta nuna cewar farin shiga ce ita ta shiga taya shi kukan wanda nata na gaske ne na jin daɗi.
Sai da dan kanta ta gaji lokacin Bilal ya gama shiga uku ya ma dena kukan hawaye ya koma na zuci kafin ya samu kansa dukda bai san ta yaya ta rabashi da abinda ya gagara hana kansa dainawa ba. Ya zube kan gado yana mayar da numfashi kamar wanda yayi gudun famfalaƙi haka itama Zulaihan numfashi take mayarwa murna mara misaltuwa ta cika mata zuciya domin kuwa Bilal ɗin ya mata har ya wuce yanda tayi zato, ta yi mu'amala da mazan da ba zasu irgu ba amma zata cw bata taɓa samun wanda ya mata kamar sa ba ko dan shi ɗin tana son sa ne saɓanin waɗancan da take basu kanta saboda kuɗi kawai?
Hannu ta kai da niyyar shafa ƙirjinsa ya doke hannun nata da ƙarfi kafin ya tashi daƙyar yana tafiya a duƙe ya fice daga ɗakin, ta bishi da kallo sai kuma ta saki murmushi mai kama da dariya tana godewa Suby da taimakon da tayi mata. Ta tashi tana jin jikinta ko ina yana amsawa ta kunna filila, kamar mahaukaciya ta sheƙe da dariya tana kallon bedsheet ɗin da tana sane ta canza asalin wanda aka shimfiɗa daya kasance mai duhu ta saka fari gashi kuwa yayi kaca kaca da fake hymen (jinin budurcin ƙarya) da Subyn ta siyo mata.
Banɗaki ta shiga ta ɗan ɗauraye jikinta a maimakon tayi wanka gaba ɗaya ta dawo ta kwanta akan gadon a yanda yake a ranta tana raya ai ba jinin gaske bane bata ko ƙara minti biyar ba kuma bacci mai nauyi ya kasheta.
Bilal kuwa ɗaya ɗakin ya shiga yana tafiya a sunkuye dan ji yake kamar wanda akawa operation, marar sa ta ƙulle, duk wannan bala'in daya gamu dashi kusan awa biyu yana abu ɗaya amma bai fitarta komai ba, ga gajiya, da baƙin cikin abinda ya tarar ga kuma wani kata'in ya sako shi a gaba.
Haka yayi wanka ya ringa zarya tsakanin falo da ɗakin kamar mai naƙuda kafin ya samu komai ya lafa masa ya nemi kan kujera ya kwanta yana mayar da numfashi haɗi da tunanin abinda ya faru. Duk abinda zai haɗa dan kareta hakan ya gaza karɓuwa a zuciyarsa. Ko dai mahaukaci ne shi kuma ko bai taɓa aure ba ya san ba haka mace budurwa take ba kai ko wacce ba budurwar ba matarsa mai haihuwa biyu ma bata ko kai rabin buɗewar haka ba.
Bai san ya akayi ba kuka ya ƙwace masa, Zulaiha ta cuce shi kuma ta ha'ince shi. Yarinyar da yakeyiwa kallon salaha bata san komai ba bagidajiya ita ce ta juye ta zame masa wani abu na daban da bai ma san me ya kamata ya kirata da shi ba. Maganganun Kawun su ya faɗo masa sanda yake cewa sun san komai dai ko? Ya tuna Faruk ya ce ya sani, kenan ya san su ɗin ba yayan arziƙi bane amma a hakan yaji ya gani ya auri Nuratun ko dai shima irin sa ne an ninke shi a baibai sai yau zai gane ainihin abinda Kawun yake magana a kai.
Zuciyarsa ce ta tambaye shi,
"Yanzun kai da ka sani ɗin mai zakayi akai?" Sai kuma ya gagara bawa kansa amsa kawai ya sake fashewa da kuka dan shi kaɗai ne hanyar da zai rage raɗaɗi da nauyin da zuciyarsa take masa a yanzu.
[5/16, 10:52 PM] Zee Bagus: Read My Book "HALYSAAH" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=681294ff01c6bd900451c8e6
✨✨ HALYSAAH✨✨
By _Khaleesat Haiydar_✍🏻
19....