Sashe 89
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
29~Allahumma salli wa sallim wa barki ala sayyidina muhammadin 'Kuraishiyul Hashimiyyi.
🌄PRETENDING---NIGHT-MARE🌄
Episode 59&60
👑🌹PALACE🌹👑
Kamar yadda doctor yaiwa Khimiyyah alkawari haka ya samu su Mami da sabuwar takardan qarya yayi musu bayanin qarya yadda Khimiyyan ta buqata sannan yace daga haka babu wata mufita babu wani magani dazai sake tasiri a jikinta saidai suyi ha'kuri idan ciwon ya tashi sudai babu yadda suka iya bayan ya gama musu bayani suka masa godiya kwana uku a tsakani suma suka diro Nigeria wanda tun washe garin da suka dawo Mai martaba ya tattara familyn guri daya domin a warware matsalar dake tsakanin Khimiyyah da Asad babu yadda mai girma Alhussain baiyi akan abar maganar Mai martaba ya tsaya tsam yace a'a sai anyi cikin Khimiyyah ya kad'a ya d'uri ruwa rasa inda zatasa kanta tayi dan tasan komadai yayane itace mara gaskiya dan haka qarfi da yaji a gurin ta ri'ka sambatu kamar zararriya dan ace ciwon ya motsa duk kokarin da akai ganin cewa ya lafa tayi magana 'ki tayi dole sai ha'kura akai kwana uku tsakani Asad ya samu Mai martaba akan yana son komawa Marshalls islands Mai martaba bai barshi ya tafi ba ya sake dakatar dashi akan lamarin sa da Khimiyyan amma haka ta sake susucewar qarya tun daga part Sultana Hadizah take fisge fisge kamar mahaukaciya sai ri'keta su Shaukiyyah keyi Amma har wani fisgewa da zabura take a ranta kuwa dariya take qyalqyalawa ganin ta mayar dasu mahaukata ranar ma abun bai samu ba dan haka Mai martaba yacewa Asad d'in kawai ya shirya yai komawarsa tunda dama already yasan komai kafin nan saida ya zaunar da Asad tun ranar daya dawo yayi masa tambaya d'aya bayan d'aya a nutse Asad ya fad'a masa duk abinda ya shiga tsakaninsa da Khimiyyah amma bai nunawa kowa komai ba yafi so ayi ga Khimiyyah ga Asad hakan zaifi.
Asad yana kwance cikin barci yayi wani irin mafarki Mai bada mamaki gashi tare da mace wai yana nuna Mata so zalla babu algus tab a firgice ya farka yana tashi zaune ya dafe kai da hannu biyu tare da furta innalillahi wa Inna ilaihi raji'un wacece ita kuma wannan budurwar meya zata zo min cikin mafarki na miye had'ina da ita..........
Shiru yae sakamakon muryar mace dayaji ance "Aliyu Asad karka tsaya tunanin wace ita domin ka manta ta tsawon lokaci abun da yafi sau'ki gareka ka mayar da hankalin ka kan aikin ka shi yafi cancanta ko kana son saninta"?.
Cike da mamaki ya soma kalle kallen ta inda zaiga Mai maganar amma babu kowa babu alamar komai tsaki yaja mai qarfi a ransa yana tunanin meye damuwarsa da zaice saiya Santa me zatai masa me zata bashi shifa mace bata gabansa🤨 aikinsa ya sani bazai ta'ba yarda ya 'bata jarumtarsa da 'kuruciyarsa da kuma zuciyarsa akan wata soyayya ba ko Clarah ma da take damunsa yana d'aga mata qafa ne dan ra'ayi amma itama shirmenta take baiga ta yadda ta isa ya aureta ba balle wata yarinya danya ganta a mafarkinsa babu dalilin dazaisa ya zauna yana 'bata lokacinsa a kanta koda wasa ta sake kokarin zuwa masa cikin barci saiya kasheta🙊 koma wacece ita.
Komawa ya sake kwanciya batare daya sake bi takan wancan sokon mafarkin dayai ba ko minti sha biyar baiyi ba ya sake komawa barci sakamakon jiya kwana yai yana aiki komawa barcin nasa shi keda wuya ya ganshi a wani guri wanda ya kasance kamar dai daji ne kuma guri karkara ne yana tsaye baiga komai ba baiga kowa ba wani haske ya hango ya taho gurin sa hasken har kashe masa ido yake kamar yanayin hasken rana saida yazo gaf dashi sai yaga ya zama mutum kawai mace ta bayyana a gabansa da murmushi a fuskarta tace.
"Kaine Aliyu Asad ko d'a a gurin mai martaba Alhassan Aliyuideen kuma kaine kake neman wacece wacce ta gano wannan 'kungiyar da take da had'ari sannan take hallaka mutane 'kungiyar matsafa ce masu aiki da jini da kuma ba'kin sihiri Mai tasiri ga jiki Asad nice wannan budurwar da kake son ganowa kake son sani nice nasan asirin wannan 'kungiyar kana son saninta kaima kana son cika burinka na zama Bgs zaka zama Asad insha Allahu a wata rana a hankali zakasan komai saidai zan fad'a maka wani abu ka daina wahalar da kanka da yawa a kansu wajen ganin saika gano location d'insu hakan Mai wuya ne bazasu Bari ka gane ba domin a cikin wani irin ba'kin had'ararran daji Mai duhu abin tsoro suke wannan kungiyar ta kunshi mutane masu dubun yawa sannan dajin da suke ciki ba daji ne wanda kai tsaye za'a iya shiga ko a ganshi a fili ba dajine na sihiri iya sune suka San inda yake su kad'ai ne suke da ikon shiga cikinsa domin ba'a sararin kasa yake ba sun 6oyeshi ta yadda babu wanda zai ganosa har abada indai bada taimakonsu ba amma kalli nan".
Ta karasa maganar tana nuna masa wani guri da yatsarta kallon gurin yai a mamakin sa wani katon abu ya gani kamar zaikai girman kumbu🛸 kuma rataye yake shiba a sama ba kuma yabar qasa yana jujjuyawa ga wuta tana tartsatsi ta ko'ina a jikinsa.
Kallon Asad tai ganin shi kuma abun yake kallo yasa taci gaba da cewa.
"Asad wannan abunda kake gani a cikinsa dukkan muradinka yake abun nemanka yake wannan shine asirin su a cikinsa suke gudanar da komai daga waje zaka iya yimasa kallon karamin abu Amma idan ka shiga ciki zakai mamakin irin tabkekiyar duniyar da zakaga ka fada domin dajine na siddabaru Mai zaman kanshi sun tare komai a ciki Asad zaka zama Bgs a gaba in Allah yaso kuma ni zan kasance tare dakai zan taimaka maka ka cika burinka Ina so zan koma gida na barka lafiya".
Asad bai iya cewa komai ba sai binta da kallo yake tana gama fad'in haka ta juya ta fara tafiya dakatar da ita yai da cewa.
"Mene sunan ki"😜?.
TO ABUN YAZO INJI MAI FADAR AUREN SHI😂 ASAD KAI DA KACE IDAN TA SAKE ZUWA MAKA CIKIN MAFARKI SAIKA KASHETA🙊 YANXU KUMA YADA TAMBAYAR SUNANTA🤔 KODAI LOKACI GUDA KISAN YA KOMA UMMMMMM😃 BARI NAYI SHIRU🤐 KAWAI AIKO BAZAMU FAD'A MAKA SUNAN NAN NATA BA😕 .
Juyowa tai tana murmushi ta kalleshi tana cewa "kayi mamakin ya akai nasan sunanka ko gashi kai bakasan nawa ba kuma baka ta'ba gani naba? haka ne ni sunana Hau.........................
Bata qarasa fad'a masa ba kamar daga sama yaji ana jijjiga shi ana Kiran "Asad kai Asad ka tashi dallacan rana tayi fa sosai dan Allah ka tashi da uban waye ya hana kayi barcin da wuri sai gari ya waye sanda ake bukatarka kai kuma sannan xaka tsiri barci banza ka tashi nace" Ajeeb ya karasa maganar yana sake jijjigashi sosai bud'e idonsa yai bai saukesu akan kowa ba sai Ajeeb yana tsaye a kansa innalillahi bata fad'a masa sunanta ba dama a mafarki yaga wannan a tunaninsa azahiri ne gashi wannan d'an iskan Ajeeb d'in yazo ya katse masa baiji sunanta ba wani irin takaici ne ya kamashi baisan lokacin dayasa hannu ya fisgo Ajeeb d'in ba shima Ajeeb d'in bai farga ba sai jinsa yai ya fad'a saman gado wani irin duka Asad ya sakar masa a baya muryarsa da har lokacin bata fita daga muryoyin masu barci ba yace.
"Which rubbish is this Ajeeb wanne irin wulakanci ne wannan kake nuna min taya za'ai kazo kawai ka kama tashi na nasa kane"?.
Wata uwar harara Ajeeb ya sakar masa yana tashi zaune yace "danai maka uban me dama saika sani dana tasheka kai ka isa kaban umarni uwar me nayi maka yanzu ka fisgeni dan mugunta kana neman karya min kafad'a"?.
Tsaki Asad yai yana mi'kewa ya sauka akan gadon yai hanyar toilet yana cewa "dakai min ban sani uban mezanyi maka da kazo kana tashi na dama na dawo gida ne danka hanani sukuni".
tashi zaune Ajeeb yai yana cewa "ai wallahi indai irin wannan barcin zaka ri'ka yi baka isa na kyaleka ba kaji dakyau".
Asad bai sake kulashi ba sakamakon yana toilet amma a ranta yana tunanin gara ya shirya ya koma Marshall islands zaifi masa kwanciyar hankali idan yaci gaba da zama anan zai 'bata biyu dan Ajeeb bazai barshi yai abun arziki zai hanashi yin abinda ya kawoshi gidan sannan can ya baro aikinsa wanka yayo ya fito har lokacin Ajeeb yana zaune a bakin gado ya d'ora kafa d'aya kan d'aya yana duba wayarsa bai kulashi ba ya fara shiri saidai abunda ya'ki fita daga zuciyarsa shine wannan mamakantaccen mafarki da yayi wai wacece ne wannan yarinyar a ina zai sameta ko ba mutum bace saidai aljana taya ita zata san 'kungiyar bayan jajurtattun soldiers ma sun gagara gashi zata fad'a masa sunanta wannan banzan Ajeeb d'in ya wani zo ya tashe shi tsaki yaja da qarfi Wanda baisan ma yayi Shiba tsabar takaici d'agowa Ajeeb yai yana cewa.
"Malam kafa ishe ni da tsakin nan zaka iya rufe baki ka gane tsaka🦎 ma datai Allah ya tsine mata balle kai mutum"?.
Ko inda yake Asad bai kalla ba Saida ya gama shiri yana sa Kaya da komai sannan yadau phone d'insa yana yin hanyar fita mi'kewa Ajeeb yai shima suka fito tare saidai ganin baiyi hanyar zuwa gurin mai martaba ba ko gurin Mami yasa Ajeeb yace masa.
"Asad Ina zuwa"?.
"Inda ka aikeni Abba" yana fad'in haka yai gaba dakatawa Ajeeb yai yana jinjina kai daidai su Ameer sun karaso Annur yace "yadai lafiya"? Kai Ajeeb ya girgiza yana murmushi yace "ba komai nida d'anye gidanmu ne Asad yaron can sam bashi da hankali dole sai inai masa uziru muje idan wurin Abba zakuje"? Kai Ameer ya d'aga "eh zamu je d'in ma amma yanxu saimun je part d'in Sultana Umma Hadizah mun duba jikin Khimiyyah kafin muje can".
Kai Ajeeb ya d'aga "ok muje dama Nima yau banje ba" wucewa part d'in Sultana Hadizah sukai domin su sake duba jikin Khimiyyan.
🌄PRETENDING---NIGHT-MARE🌄
Episode 59&60
👑🌹PALACE🌹👑
Kamar yadda doctor yaiwa Khimiyyah alkawari haka ya samu su Mami da sabuwar takardan qarya yayi musu bayanin qarya yadda Khimiyyan ta buqata sannan yace daga haka babu wata mufita babu wani magani dazai sake tasiri a jikinta saidai suyi ha'kuri idan ciwon ya tashi sudai babu yadda suka iya bayan ya gama musu bayani suka masa godiya kwana uku a tsakani suma suka diro Nigeria wanda tun washe garin da suka dawo Mai martaba ya tattara familyn guri daya domin a warware matsalar dake tsakanin Khimiyyah da Asad babu yadda mai girma Alhussain baiyi akan abar maganar Mai martaba ya tsaya tsam yace a'a sai anyi cikin Khimiyyah ya kad'a ya d'uri ruwa rasa inda zatasa kanta tayi dan tasan komadai yayane itace mara gaskiya dan haka qarfi da yaji a gurin ta ri'ka sambatu kamar zararriya dan ace ciwon ya motsa duk kokarin da akai ganin cewa ya lafa tayi magana 'ki tayi dole sai ha'kura akai kwana uku tsakani Asad ya samu Mai martaba akan yana son komawa Marshalls islands Mai martaba bai barshi ya tafi ba ya sake dakatar dashi akan lamarin sa da Khimiyyan amma haka ta sake susucewar qarya tun daga part Sultana Hadizah take fisge fisge kamar mahaukaciya sai ri'keta su Shaukiyyah keyi Amma har wani fisgewa da zabura take a ranta kuwa dariya take qyalqyalawa ganin ta mayar dasu mahaukata ranar ma abun bai samu ba dan haka Mai martaba yacewa Asad d'in kawai ya shirya yai komawarsa tunda dama already yasan komai kafin nan saida ya zaunar da Asad tun ranar daya dawo yayi masa tambaya d'aya bayan d'aya a nutse Asad ya fad'a masa duk abinda ya shiga tsakaninsa da Khimiyyah amma bai nunawa kowa komai ba yafi so ayi ga Khimiyyah ga Asad hakan zaifi.
Asad yana kwance cikin barci yayi wani irin mafarki Mai bada mamaki gashi tare da mace wai yana nuna Mata so zalla babu algus tab a firgice ya farka yana tashi zaune ya dafe kai da hannu biyu tare da furta innalillahi wa Inna ilaihi raji'un wacece ita kuma wannan budurwar meya zata zo min cikin mafarki na miye had'ina da ita..........
Shiru yae sakamakon muryar mace dayaji ance "Aliyu Asad karka tsaya tunanin wace ita domin ka manta ta tsawon lokaci abun da yafi sau'ki gareka ka mayar da hankalin ka kan aikin ka shi yafi cancanta ko kana son saninta"?.
Cike da mamaki ya soma kalle kallen ta inda zaiga Mai maganar amma babu kowa babu alamar komai tsaki yaja mai qarfi a ransa yana tunanin meye damuwarsa da zaice saiya Santa me zatai masa me zata bashi shifa mace bata gabansa🤨 aikinsa ya sani bazai ta'ba yarda ya 'bata jarumtarsa da 'kuruciyarsa da kuma zuciyarsa akan wata soyayya ba ko Clarah ma da take damunsa yana d'aga mata qafa ne dan ra'ayi amma itama shirmenta take baiga ta yadda ta isa ya aureta ba balle wata yarinya danya ganta a mafarkinsa babu dalilin dazaisa ya zauna yana 'bata lokacinsa a kanta koda wasa ta sake kokarin zuwa masa cikin barci saiya kasheta🙊 koma wacece ita.
Komawa ya sake kwanciya batare daya sake bi takan wancan sokon mafarkin dayai ba ko minti sha biyar baiyi ba ya sake komawa barci sakamakon jiya kwana yai yana aiki komawa barcin nasa shi keda wuya ya ganshi a wani guri wanda ya kasance kamar dai daji ne kuma guri karkara ne yana tsaye baiga komai ba baiga kowa ba wani haske ya hango ya taho gurin sa hasken har kashe masa ido yake kamar yanayin hasken rana saida yazo gaf dashi sai yaga ya zama mutum kawai mace ta bayyana a gabansa da murmushi a fuskarta tace.
"Kaine Aliyu Asad ko d'a a gurin mai martaba Alhassan Aliyuideen kuma kaine kake neman wacece wacce ta gano wannan 'kungiyar da take da had'ari sannan take hallaka mutane 'kungiyar matsafa ce masu aiki da jini da kuma ba'kin sihiri Mai tasiri ga jiki Asad nice wannan budurwar da kake son ganowa kake son sani nice nasan asirin wannan 'kungiyar kana son saninta kaima kana son cika burinka na zama Bgs zaka zama Asad insha Allahu a wata rana a hankali zakasan komai saidai zan fad'a maka wani abu ka daina wahalar da kanka da yawa a kansu wajen ganin saika gano location d'insu hakan Mai wuya ne bazasu Bari ka gane ba domin a cikin wani irin ba'kin had'ararran daji Mai duhu abin tsoro suke wannan kungiyar ta kunshi mutane masu dubun yawa sannan dajin da suke ciki ba daji ne wanda kai tsaye za'a iya shiga ko a ganshi a fili ba dajine na sihiri iya sune suka San inda yake su kad'ai ne suke da ikon shiga cikinsa domin ba'a sararin kasa yake ba sun 6oyeshi ta yadda babu wanda zai ganosa har abada indai bada taimakonsu ba amma kalli nan".
Ta karasa maganar tana nuna masa wani guri da yatsarta kallon gurin yai a mamakin sa wani katon abu ya gani kamar zaikai girman kumbu🛸 kuma rataye yake shiba a sama ba kuma yabar qasa yana jujjuyawa ga wuta tana tartsatsi ta ko'ina a jikinsa.
Kallon Asad tai ganin shi kuma abun yake kallo yasa taci gaba da cewa.
"Asad wannan abunda kake gani a cikinsa dukkan muradinka yake abun nemanka yake wannan shine asirin su a cikinsa suke gudanar da komai daga waje zaka iya yimasa kallon karamin abu Amma idan ka shiga ciki zakai mamakin irin tabkekiyar duniyar da zakaga ka fada domin dajine na siddabaru Mai zaman kanshi sun tare komai a ciki Asad zaka zama Bgs a gaba in Allah yaso kuma ni zan kasance tare dakai zan taimaka maka ka cika burinka Ina so zan koma gida na barka lafiya".
Asad bai iya cewa komai ba sai binta da kallo yake tana gama fad'in haka ta juya ta fara tafiya dakatar da ita yai da cewa.
"Mene sunan ki"😜?.
TO ABUN YAZO INJI MAI FADAR AUREN SHI😂 ASAD KAI DA KACE IDAN TA SAKE ZUWA MAKA CIKIN MAFARKI SAIKA KASHETA🙊 YANXU KUMA YADA TAMBAYAR SUNANTA🤔 KODAI LOKACI GUDA KISAN YA KOMA UMMMMMM😃 BARI NAYI SHIRU🤐 KAWAI AIKO BAZAMU FAD'A MAKA SUNAN NAN NATA BA😕 .
Juyowa tai tana murmushi ta kalleshi tana cewa "kayi mamakin ya akai nasan sunanka ko gashi kai bakasan nawa ba kuma baka ta'ba gani naba? haka ne ni sunana Hau.........................
Bata qarasa fad'a masa ba kamar daga sama yaji ana jijjiga shi ana Kiran "Asad kai Asad ka tashi dallacan rana tayi fa sosai dan Allah ka tashi da uban waye ya hana kayi barcin da wuri sai gari ya waye sanda ake bukatarka kai kuma sannan xaka tsiri barci banza ka tashi nace" Ajeeb ya karasa maganar yana sake jijjigashi sosai bud'e idonsa yai bai saukesu akan kowa ba sai Ajeeb yana tsaye a kansa innalillahi bata fad'a masa sunanta ba dama a mafarki yaga wannan a tunaninsa azahiri ne gashi wannan d'an iskan Ajeeb d'in yazo ya katse masa baiji sunanta ba wani irin takaici ne ya kamashi baisan lokacin dayasa hannu ya fisgo Ajeeb d'in ba shima Ajeeb d'in bai farga ba sai jinsa yai ya fad'a saman gado wani irin duka Asad ya sakar masa a baya muryarsa da har lokacin bata fita daga muryoyin masu barci ba yace.
"Which rubbish is this Ajeeb wanne irin wulakanci ne wannan kake nuna min taya za'ai kazo kawai ka kama tashi na nasa kane"?.
Wata uwar harara Ajeeb ya sakar masa yana tashi zaune yace "danai maka uban me dama saika sani dana tasheka kai ka isa kaban umarni uwar me nayi maka yanzu ka fisgeni dan mugunta kana neman karya min kafad'a"?.
Tsaki Asad yai yana mi'kewa ya sauka akan gadon yai hanyar toilet yana cewa "dakai min ban sani uban mezanyi maka da kazo kana tashi na dama na dawo gida ne danka hanani sukuni".
tashi zaune Ajeeb yai yana cewa "ai wallahi indai irin wannan barcin zaka ri'ka yi baka isa na kyaleka ba kaji dakyau".
Asad bai sake kulashi ba sakamakon yana toilet amma a ranta yana tunanin gara ya shirya ya koma Marshall islands zaifi masa kwanciyar hankali idan yaci gaba da zama anan zai 'bata biyu dan Ajeeb bazai barshi yai abun arziki zai hanashi yin abinda ya kawoshi gidan sannan can ya baro aikinsa wanka yayo ya fito har lokacin Ajeeb yana zaune a bakin gado ya d'ora kafa d'aya kan d'aya yana duba wayarsa bai kulashi ba ya fara shiri saidai abunda ya'ki fita daga zuciyarsa shine wannan mamakantaccen mafarki da yayi wai wacece ne wannan yarinyar a ina zai sameta ko ba mutum bace saidai aljana taya ita zata san 'kungiyar bayan jajurtattun soldiers ma sun gagara gashi zata fad'a masa sunanta wannan banzan Ajeeb d'in ya wani zo ya tashe shi tsaki yaja da qarfi Wanda baisan ma yayi Shiba tsabar takaici d'agowa Ajeeb yai yana cewa.
"Malam kafa ishe ni da tsakin nan zaka iya rufe baki ka gane tsaka🦎 ma datai Allah ya tsine mata balle kai mutum"?.
Ko inda yake Asad bai kalla ba Saida ya gama shiri yana sa Kaya da komai sannan yadau phone d'insa yana yin hanyar fita mi'kewa Ajeeb yai shima suka fito tare saidai ganin baiyi hanyar zuwa gurin mai martaba ba ko gurin Mami yasa Ajeeb yace masa.
"Asad Ina zuwa"?.
"Inda ka aikeni Abba" yana fad'in haka yai gaba dakatawa Ajeeb yai yana jinjina kai daidai su Ameer sun karaso Annur yace "yadai lafiya"? Kai Ajeeb ya girgiza yana murmushi yace "ba komai nida d'anye gidanmu ne Asad yaron can sam bashi da hankali dole sai inai masa uziru muje idan wurin Abba zakuje"? Kai Ameer ya d'aga "eh zamu je d'in ma amma yanxu saimun je part d'in Sultana Umma Hadizah mun duba jikin Khimiyyah kafin muje can".
Kai Ajeeb ya d'aga "ok muje dama Nima yau banje ba" wucewa part d'in Sultana Hadizah sukai domin su sake duba jikin Khimiyyan.