Sashe 78
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Innah baffah ku tashi mu tafi na rantse da Allah tayi da d'an halak saina d'au fansa zatasan waye Iluh ba'a ta'ba ni a kwana lafiya nine gagara gasa naci dubu sai ceto ni fasa taro na zama gar'kami wandon 'karfe sanya ka saida dabara harni zatai wa shigo shigo ba zurfi ta d'auka bansan me nake ba hummm wuya ai nan wuya ai can wuya....................🙊tofa Asabe kin d'ebo ruwan dama kanki😣.
Katse shi baffah yai yana mi'kewa yace "kaga! kaga!! Saurara dan Allah yi shiru haka mu tafi wacce kakeyi don ita bata nan muje kawai".
Jikin Iluh na tsuma yace "ni bazanje ko'ina ba saita dawo ta sameni wallahi bazan ha'kura ba wulakancin datai min zan nuna mata tayi karya badai tace 'yarta tafi karfin auren irina ba? Zan bata mamaki saina sata kuka da idanuwanta😭 saita gwammaci mutuwa da rayuw............................
Rufe masa baki baffah yai bai bari ya karasa ba ya kalli Balarabe Wanda da alama ba lallai hankalin sa yana kansu ba yace "to mu zamu koma mun gode sai wata rana" shiru Balarabe yai domin baya tare dasu hankalinsa yana can tunani da mamaki suke kallon sa tabd'ijan gaskiya wannan mutumin da alama wannan matar tana gana masa azaba ji yadda yayi zurfi a tunani har ayi magana kamar haka baiji ba da d'an 'karfi baffah yace.
"Malam Balarabe zamu koma sai wata rana".
A firgice Balarabe yace "na'am me kace"? Ya karasa maganar da 'karfi sosai kamar irin bebe d'in nan yana kallon su murmushi baffah yai yana cewa "nace mun tafi sai wata rana Allah ya kaddara saduwarmu" Amin Balarabe yace yana mi'kewa sukai musabaha da baffah sannan ya fita musu rakiya ganin tsumin Iluh ya riga ya tashi baya cikin hayyacinsa sosai sun sani matukar suka barshi anan akwai matsala ba karama ba domin yakan yi kwana uku bai dawo daidai ba dole suka tafi dashi gida.
Bayan fitar Dalah da Dauda kai tsaye gidan malam Balah suka wuce taje ta sanarwa da yayarta Aliyah duk yadda sukai har komenta da Balarabe ya bukata domin tayi bikin 'yarta da kanta kamar yadda ya ambata.
Sauke numfashi Aliyah tai tana cewa "to nikam bazan hanaki komawa d'akin kiba tunda kina so amma fa gaskiya duk da haka Indo bazata koma wannan gidan ba sai ana gobe d'aurin aurenta zataci gaba da zama anan saboda tsaro kinga dai gashi sharrin da taso 'kulla mata da wannan yaron Iluh d'an garuwa Allah ya ku'butar da ita tunda Indo bata da alhakinta insha Allahu Asabe saita girbi abinda ta shuka zata gani a 'ko'konta babu komai Allah ya tsare gaba" Amin Dalah tace daga haka babu wanda ya sake magana a cikin kowa da abinda yake sa'kawa.
MRS ÃL'ÅMÉÉÑ ÁHMÃD CÊ😘.
See 👀 you tomorrow morning 😝 tanks for ur support I luv u all my fans MUCH APPRECIATED🤗 💋💃💃💓.
TYPING 📲 YUSRAH MUSA ABUBAKAR MUHAMMAD CE 😘.
💖Më kâmâr särkï💖
💫 ÀÑÑÙRÌ WRITER'S ÃSSÕÇÌÅTÍÔÑ💫
Home of hospitality and harmony gidan kar'bar mutane hannu biyu da zaman lafiya🙅.
ÀÑÑÙRÌ haske💡 le'ka gidan kowa💙 koda ma'kiya na kallon ka ramin kura🐆 sai 'ya'yanta haka muke👌.
WhatsApp no:234 816 098 3083.
DEDICATED TO👇
🌹MR HÂUSÅ ËBÔÔKS📚
📔📕📗📘📙📓📖📕📒📔📙
SHURAIHU USMÁN CÈÔ FÂUNDÉR ÖF TÁSKÃR NÖVÉLS🙅💃.
STORY WRITTEN ND EDITING
YÚSRÃH MÛSÃ ÃBÚBĀKÅR
✍️Mrs ÃL'ÅMÉÉÑ ÁHMÃD cë😘.
Kuzo mu shiga duniyar nishad'i🤣 mu d'ebi nishad'i yadda ya kamata🤩.
Nifa i have no girman kai🙅 if you are fushi dani😠 to wallahi you are just 'batawa kan k lokaci🕦 haka nake bani da haushin kowa🤗😃.
Wannan page din naku ne 'yan uwana fatan alkhairin Allah ya riske ku duk inda kuke.
🏵️Usman Ibrahim Usman
🌺Sulaiman Ibrahim Usman
💮Abubakar Ibrahim Usman
🌸Khalid Ibrahim Usman
🌼Husnah Ibrahim Usman.
Assamu alaikum yan uwana musulmai ina mai helar sanar daku cewa na sake dogon nazari kamar yadda na saba kawo muku had'dd'un littattafai masu aji dasa nishad'i to yauma kamar haka nazo muku da wani kyakkyawan zankad'ed'an littafi mai suna👇
✍️📚 🏘️A GIDAN TALAKA yana nan tafe insha Allahu bayan na kammala wannan cikin yardar ubangiji.
55~AL-WALIYYU
The friend, patron and helper
56~AL-HAMIDU
The all praiseworthy.
27~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil Alamina.
🌄NASTY ND DISCONTENT🌄
Episode 55&56
_______Ilyah ne tsaye a kofar d'akin su Hassan ya bud'e murya sai 'kwala musu kira yake yana buga kofar da karfi suna jinsa amma kowa yai kunnen uwar shegu dashi sai gyara kwanciya sukai suna jan barguna jin ya sake bugowa yasa Hassan bankad'e bargon yana tashi ya jan tsaki yana le'kowa ta window🙊 ya kalli Ilyah daketa faman buga kofa yana Kiran sunayen su yace.
"Wai dan Allah baba meye hakan ne kai yanzu da dad'i kana barci aje a dameka da buga kofa shin zakaji dad'i? haba Dan Allah wannan wacce irin rayuwa ce mufa munxo yin hutu neba takurar kaba mutsss" yana gama fad'in haka ya koma yana rufo windon.
Zama Ilyah yai akan kujera yana huci a fusace ba tazo yaji karar abu a kunnen sa kamar irin karar homa a firgice ya zabura yana gocewa daga kan kujerar ji kake timm ya fad'o kasa dariya Hussaini yai yana nuna Ilyah wanda yake baje a kasa yace "tab Hassan fito kaga baba a yadda yake dan Allah a haka dawa yaima kama?.
Da sauri Hassan ya fito yana Kallon Ilyah kafin ya fashe da dariya yana cewa "wallahi Hussaini baba kama yake da wannan mahaukacin nan na wancan 'kauyen kusa damu meye ma sunansa ranar da yazo garin nan naji yara suna fad'a shi kuma yana rawa"?.
Kallon juna sukai suna d'aga kai sama alamar tunani sannan a tare suka ce 'kwalisa😝 wallahi dashi yake kama a haka Hussaini d'auko wayata a d'aki kai masa hoto kodan tunawa kaga gaba saimu nunawa 'ya'yanmu muce ga kakanku lokacin da yake jin kansa🙊" SUBAHANALLAHI🤔😲
Shidai Ilyah bakin ciki ya hanashi tashi sai kallonsu da ido yake yana jin kamar ya zubar da hawaye wai 'ya'yan daya haifa ne suke masa haka? OH HUMYIM BA DAD'I KAI KAYIWA BAFFAH😔😖.
A fusace Bara'atu taxo tana cewa wai ku kuna da hankali kuwa"? Ace baku da abin tozartawa sai uban daya haifeku wai me kuke son mayar da kanku a garin nan ne mahaukata wadanda kansu ya fara kwancewa kome"? Ta karasa maganar tana d'ora yatsarta a gefen kai alamar kwakwalwar su kalau take?.
Kai Hassan ya d'aga yana cewa "Umma rassss muke sai nishad'i ai ba mune muka kayar dashi ba da kansa ya fad'i kawai kinji abinda nai masa" yana rufe baki ya hura mata itama a garin matsawa baya a tsorace sai gata takwash😭 ta fad'i 'kasa dafe kai maimuna tai cikin takaici saidai tari da bai kama taba batai musu ba sunfi kusa harshe da ha'kori dan yanzun tana magana sai su had'a da ita.
Fitowa Nafisa tai daga d'akinsu tana cewa "wai dan Allah yaya Hassan me kuke yi haka? Tun ranar da kuka dawo kun hargitsa mana gida gaskiya bazai yiwa ba idan ku bakwa sonsu ni inason kayana ehe🙄".
Tana rufe baki taji saukar wani zazzafan dundu a bayanta cikin tsawa Hassan yace "dan ubanki me kama da gyare ke kuma ubanwa ya sako dake"? Ya fad'a yana murd'e mata kunne da karfi cike da mugunta Hussaini kuma ya bata ran'kwashi mai zafi aka😳 yana cewa.
"Hassan barni da shegiya mara kunya yau sai naga wanda ya tsaya miki".
Dariya Hassan yai yana cewa "yo Ina wanda suka tsaya matan suma mun zaunar dasu🤥" ya karasa maganar yana sake murd'e mata kunnen.
Kuka Nafisa ta saki jin zasu kasheta shizai cire mata kunne Hussaini kuma zai fasa mata 'ko'kon kai rai 'bace Bara'atu tace "Hassan ka sakarwa yarinyar nan kunne idan wani abu ya sameta wallahi tallahi kaji na rantse ko? Bazan yafe maka ba".
Ta'be baki Hassan yai yana sakin kunnen Nafisa yace "dama ni bance ki yafeni ba ko kinji lokacin dana fad'a? Inada uwar kud'i na nasan yanzu a rayuwa shine maganin wulakanci kuma shi kuka ri'ke kuke tozarta kawun mu Habubakar dan shi talaka ne kuma ni bana neman yafiyar kowanne so'ko'ko a gidan nan🙊" kallon Hussaini yai yana cewa "Hussaini kai kaji nace su yafeni"?.
Kaiya girgiza "a'a inafa naji kaga share umma muje zan nuna maka wani abu domin mu munada aikin yi😲 bama zaman kashe wando kullum bamuda aiki sai zancen 'yarmu zata auri dan birni kwanan nan😞 muje kawai" fita sukai a gidan yayin da Nafisa tahau yi musu Allah ya isa da kukanta ta koma d'aki Salmah dake kallonta tari da bai kama taba batai ba haka nan Bara'atu da Ilyah kowa gurun yai suna bin hanyar fita da kallo cikin takaici ilyah ya goge hawayen daya zubo masa bai iya cewa komai ba ya tashi daga qasan dayake ya koma kan kujera.😔
Ba yadda Balarabe baiyi ba Dalah ta dawo Asabe tai tsayin daka ta hana sai fitina take iri iri dan haka Aliyah ta hana Dalan dawowa tace ta bari sai bayan bikin Indo da Dauda wanda a yanzu haka 'yan kwanaki ne suka rage komai an gama tanada ranar suke jira dan hutun da Indo ta samu a kwanakin ba takura ba tsinuwa da aiyuka ko fargaba tayi 'kiba abinta ta ciko har wasu 'yan kumatuttuka tayi😁😂.
Katse shi baffah yai yana mi'kewa yace "kaga! kaga!! Saurara dan Allah yi shiru haka mu tafi wacce kakeyi don ita bata nan muje kawai".
Jikin Iluh na tsuma yace "ni bazanje ko'ina ba saita dawo ta sameni wallahi bazan ha'kura ba wulakancin datai min zan nuna mata tayi karya badai tace 'yarta tafi karfin auren irina ba? Zan bata mamaki saina sata kuka da idanuwanta😭 saita gwammaci mutuwa da rayuw............................
Rufe masa baki baffah yai bai bari ya karasa ba ya kalli Balarabe Wanda da alama ba lallai hankalin sa yana kansu ba yace "to mu zamu koma mun gode sai wata rana" shiru Balarabe yai domin baya tare dasu hankalinsa yana can tunani da mamaki suke kallon sa tabd'ijan gaskiya wannan mutumin da alama wannan matar tana gana masa azaba ji yadda yayi zurfi a tunani har ayi magana kamar haka baiji ba da d'an 'karfi baffah yace.
"Malam Balarabe zamu koma sai wata rana".
A firgice Balarabe yace "na'am me kace"? Ya karasa maganar da 'karfi sosai kamar irin bebe d'in nan yana kallon su murmushi baffah yai yana cewa "nace mun tafi sai wata rana Allah ya kaddara saduwarmu" Amin Balarabe yace yana mi'kewa sukai musabaha da baffah sannan ya fita musu rakiya ganin tsumin Iluh ya riga ya tashi baya cikin hayyacinsa sosai sun sani matukar suka barshi anan akwai matsala ba karama ba domin yakan yi kwana uku bai dawo daidai ba dole suka tafi dashi gida.
Bayan fitar Dalah da Dauda kai tsaye gidan malam Balah suka wuce taje ta sanarwa da yayarta Aliyah duk yadda sukai har komenta da Balarabe ya bukata domin tayi bikin 'yarta da kanta kamar yadda ya ambata.
Sauke numfashi Aliyah tai tana cewa "to nikam bazan hanaki komawa d'akin kiba tunda kina so amma fa gaskiya duk da haka Indo bazata koma wannan gidan ba sai ana gobe d'aurin aurenta zataci gaba da zama anan saboda tsaro kinga dai gashi sharrin da taso 'kulla mata da wannan yaron Iluh d'an garuwa Allah ya ku'butar da ita tunda Indo bata da alhakinta insha Allahu Asabe saita girbi abinda ta shuka zata gani a 'ko'konta babu komai Allah ya tsare gaba" Amin Dalah tace daga haka babu wanda ya sake magana a cikin kowa da abinda yake sa'kawa.
MRS ÃL'ÅMÉÉÑ ÁHMÃD CÊ😘.
See 👀 you tomorrow morning 😝 tanks for ur support I luv u all my fans MUCH APPRECIATED🤗 💋💃💃💓.
TYPING 📲 YUSRAH MUSA ABUBAKAR MUHAMMAD CE 😘.
💖Më kâmâr särkï💖
💫 ÀÑÑÙRÌ WRITER'S ÃSSÕÇÌÅTÍÔÑ💫
Home of hospitality and harmony gidan kar'bar mutane hannu biyu da zaman lafiya🙅.
ÀÑÑÙRÌ haske💡 le'ka gidan kowa💙 koda ma'kiya na kallon ka ramin kura🐆 sai 'ya'yanta haka muke👌.
WhatsApp no:234 816 098 3083.
DEDICATED TO👇
🌹MR HÂUSÅ ËBÔÔKS📚
📔📕📗📘📙📓📖📕📒📔📙
SHURAIHU USMÁN CÈÔ FÂUNDÉR ÖF TÁSKÃR NÖVÉLS🙅💃.
STORY WRITTEN ND EDITING
YÚSRÃH MÛSÃ ÃBÚBĀKÅR
✍️Mrs ÃL'ÅMÉÉÑ ÁHMÃD cë😘.
Kuzo mu shiga duniyar nishad'i🤣 mu d'ebi nishad'i yadda ya kamata🤩.
Nifa i have no girman kai🙅 if you are fushi dani😠 to wallahi you are just 'batawa kan k lokaci🕦 haka nake bani da haushin kowa🤗😃.
Wannan page din naku ne 'yan uwana fatan alkhairin Allah ya riske ku duk inda kuke.
🏵️Usman Ibrahim Usman
🌺Sulaiman Ibrahim Usman
💮Abubakar Ibrahim Usman
🌸Khalid Ibrahim Usman
🌼Husnah Ibrahim Usman.
Assamu alaikum yan uwana musulmai ina mai helar sanar daku cewa na sake dogon nazari kamar yadda na saba kawo muku had'dd'un littattafai masu aji dasa nishad'i to yauma kamar haka nazo muku da wani kyakkyawan zankad'ed'an littafi mai suna👇
✍️📚 🏘️A GIDAN TALAKA yana nan tafe insha Allahu bayan na kammala wannan cikin yardar ubangiji.
55~AL-WALIYYU
The friend, patron and helper
56~AL-HAMIDU
The all praiseworthy.
27~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin sayyidil Alamina.
🌄NASTY ND DISCONTENT🌄
Episode 55&56
_______Ilyah ne tsaye a kofar d'akin su Hassan ya bud'e murya sai 'kwala musu kira yake yana buga kofar da karfi suna jinsa amma kowa yai kunnen uwar shegu dashi sai gyara kwanciya sukai suna jan barguna jin ya sake bugowa yasa Hassan bankad'e bargon yana tashi ya jan tsaki yana le'kowa ta window🙊 ya kalli Ilyah daketa faman buga kofa yana Kiran sunayen su yace.
"Wai dan Allah baba meye hakan ne kai yanzu da dad'i kana barci aje a dameka da buga kofa shin zakaji dad'i? haba Dan Allah wannan wacce irin rayuwa ce mufa munxo yin hutu neba takurar kaba mutsss" yana gama fad'in haka ya koma yana rufo windon.
Zama Ilyah yai akan kujera yana huci a fusace ba tazo yaji karar abu a kunnen sa kamar irin karar homa a firgice ya zabura yana gocewa daga kan kujerar ji kake timm ya fad'o kasa dariya Hussaini yai yana nuna Ilyah wanda yake baje a kasa yace "tab Hassan fito kaga baba a yadda yake dan Allah a haka dawa yaima kama?.
Da sauri Hassan ya fito yana Kallon Ilyah kafin ya fashe da dariya yana cewa "wallahi Hussaini baba kama yake da wannan mahaukacin nan na wancan 'kauyen kusa damu meye ma sunansa ranar da yazo garin nan naji yara suna fad'a shi kuma yana rawa"?.
Kallon juna sukai suna d'aga kai sama alamar tunani sannan a tare suka ce 'kwalisa😝 wallahi dashi yake kama a haka Hussaini d'auko wayata a d'aki kai masa hoto kodan tunawa kaga gaba saimu nunawa 'ya'yanmu muce ga kakanku lokacin da yake jin kansa🙊" SUBAHANALLAHI🤔😲
Shidai Ilyah bakin ciki ya hanashi tashi sai kallonsu da ido yake yana jin kamar ya zubar da hawaye wai 'ya'yan daya haifa ne suke masa haka? OH HUMYIM BA DAD'I KAI KAYIWA BAFFAH😔😖.
A fusace Bara'atu taxo tana cewa wai ku kuna da hankali kuwa"? Ace baku da abin tozartawa sai uban daya haifeku wai me kuke son mayar da kanku a garin nan ne mahaukata wadanda kansu ya fara kwancewa kome"? Ta karasa maganar tana d'ora yatsarta a gefen kai alamar kwakwalwar su kalau take?.
Kai Hassan ya d'aga yana cewa "Umma rassss muke sai nishad'i ai ba mune muka kayar dashi ba da kansa ya fad'i kawai kinji abinda nai masa" yana rufe baki ya hura mata itama a garin matsawa baya a tsorace sai gata takwash😭 ta fad'i 'kasa dafe kai maimuna tai cikin takaici saidai tari da bai kama taba batai musu ba sunfi kusa harshe da ha'kori dan yanzun tana magana sai su had'a da ita.
Fitowa Nafisa tai daga d'akinsu tana cewa "wai dan Allah yaya Hassan me kuke yi haka? Tun ranar da kuka dawo kun hargitsa mana gida gaskiya bazai yiwa ba idan ku bakwa sonsu ni inason kayana ehe🙄".
Tana rufe baki taji saukar wani zazzafan dundu a bayanta cikin tsawa Hassan yace "dan ubanki me kama da gyare ke kuma ubanwa ya sako dake"? Ya fad'a yana murd'e mata kunne da karfi cike da mugunta Hussaini kuma ya bata ran'kwashi mai zafi aka😳 yana cewa.
"Hassan barni da shegiya mara kunya yau sai naga wanda ya tsaya miki".
Dariya Hassan yai yana cewa "yo Ina wanda suka tsaya matan suma mun zaunar dasu🤥" ya karasa maganar yana sake murd'e mata kunnen.
Kuka Nafisa ta saki jin zasu kasheta shizai cire mata kunne Hussaini kuma zai fasa mata 'ko'kon kai rai 'bace Bara'atu tace "Hassan ka sakarwa yarinyar nan kunne idan wani abu ya sameta wallahi tallahi kaji na rantse ko? Bazan yafe maka ba".
Ta'be baki Hassan yai yana sakin kunnen Nafisa yace "dama ni bance ki yafeni ba ko kinji lokacin dana fad'a? Inada uwar kud'i na nasan yanzu a rayuwa shine maganin wulakanci kuma shi kuka ri'ke kuke tozarta kawun mu Habubakar dan shi talaka ne kuma ni bana neman yafiyar kowanne so'ko'ko a gidan nan🙊" kallon Hussaini yai yana cewa "Hussaini kai kaji nace su yafeni"?.
Kaiya girgiza "a'a inafa naji kaga share umma muje zan nuna maka wani abu domin mu munada aikin yi😲 bama zaman kashe wando kullum bamuda aiki sai zancen 'yarmu zata auri dan birni kwanan nan😞 muje kawai" fita sukai a gidan yayin da Nafisa tahau yi musu Allah ya isa da kukanta ta koma d'aki Salmah dake kallonta tari da bai kama taba batai ba haka nan Bara'atu da Ilyah kowa gurun yai suna bin hanyar fita da kallo cikin takaici ilyah ya goge hawayen daya zubo masa bai iya cewa komai ba ya tashi daga qasan dayake ya koma kan kujera.😔
Ba yadda Balarabe baiyi ba Dalah ta dawo Asabe tai tsayin daka ta hana sai fitina take iri iri dan haka Aliyah ta hana Dalan dawowa tace ta bari sai bayan bikin Indo da Dauda wanda a yanzu haka 'yan kwanaki ne suka rage komai an gama tanada ranar suke jira dan hutun da Indo ta samu a kwanakin ba takura ba tsinuwa da aiyuka ko fargaba tayi 'kiba abinta ta ciko har wasu 'yan kumatuttuka tayi😁😂.