Sashe 104
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'yar dariya Indo tai jin da gaske dai tana ambaton mace da alamar wakilin sunan namiji kafin ta kalli budurwar dake had'a had'en kayayyaki tana sarrafawa tace.
"Dan Allah kina koyawa"?.
Kaita d'aga mata "Yeh ina koyawa komi anen akwai wasu abubuwan sana'a mata na hannu da yawa na iya ranar weekend ina koyawa dubu biyar ne shiga iden kana so kaima kazo na koya maka yanzu kudade zasu shigo hannunka ka zama babban ajiya (Hajiya)".
Kai Indo ta d'aga "eh Ina so idan na koma gida zan tambayi mijina zan zo ki koya min".
"Ok Indo saina ganka karka manta idan ya dawo ka fad'a masa fa wanna abun akwai amfani yana kudi".
To Indo tace tana mayar da hankalin ta kan matar tace "am dama kitso nazo ko kinayi"?.
Kaita d'aga "eh ina yin kiso mana".
Kallonta Indo tai tana cewa "ai na d'auka ko ba daidai nazo ba domin nan akai min kwatance ance idan nazo ganka poster board a waje da hotunan kitso ni daban gani ba har juya na d'auka ko nayi 6atan kaine tunda niba 'yar gari bace"?.
"A'a Indo bakai 'bata ba nan ne walay yara ne suke lalata mun abun da akwai kuma sai bansa wani ba tunda ansan inayin kison zuwa anjima da bakazo da wuri ba saidai ka kama layi da yawa kana ganin mata sunzo ayi musu kiso masu kyau na iya kiso bari na maka kuma ka gani" ta karasa maganar tana d'auko doguwar kujera da take zama akai harda sako riga ta musamman tazo ta zauna suna hira tana yalyala mata kitso har aka gama Indo ta saka hijab d'inta ta mata kitson kuwa ya d'auru tamau kamar da inji akai gata da sauri matar tuni harta gama mata duk da tana da yawan gashi dubun hannunta ta mi'ka mata tana cewa.
"Nawa kike kitson"?.
Kar6a tai tana cewa "ayya Indo ai kai amarya ne na amare nayi maka idan ango ya gani zai biyaka kudi meyawa na dubu da dari biyar nayi maka amma ka barshi dari biyar din tunda kai bako ne nan gaba da dubu da dari biyar zaka zo kaji😂".
TAB KACE YAU SU DAUDA BA SHAN JAR MIYA🍅🌶️ INDO TAYI KITSO DA KUD'IN🤣.
Sak Indo tai tana binta da kallo tace "wai kitson ne akai min na duba d'aya da d'ari biyar ko kud'in koyan abinda nace zanzo ne"?.
Kai ta girgiza mata "a'a kudin kison kane kudin koyan wannan shi dubu biyar ne ka gane kison ma a hakan rage maka nayi na dubu daya da dari biyar nayi maka fa sofi (tsofi☺️)"?.
Jin haka yasa Indo bata sake cewa komai akan kitson ba tayi mata godiya zata fita matar tace "kada ka manta nan da sati daya ka taje gashinka ka wanke ina nan Ina kiso sannan idan zaka zo kazo ka da dubu daya da dari biyar kaji" murmushi ya'ke Indo tai tana cewa.
"To nagode sai na dawo" tana fad'in haka ta fita a hanya tana tafe tana zulumi me zata cewa Dauda tsautsayi yasa tazo kitso an kar'be dubu, dubu fa ziyau tabd'ijan bata ta'ba jiba sai anan ta saba acan gida ta zauna ayi mata a naira d'ari ko d'ari da hamsin amma nan umm bari taje daga gida taga ya zatai kafin ya dawo.
Tana shiga sakamakon rana ta farayi taga maman Amrat zaune a wajen kofar d'akinta ta hura wutar gawayi sallama tai tana kallon maman Amrat din lokaci guda kuma ta she'ke da dariya tana cewa.
"Nashiga uku maman Amrat wai dama haka ake kitso da tsada a garin nan ban saniba naje gurin wata bayerabiya na tura mata kai saida ta gama min na bata dubu tabani canji sai cewa tai wai a hakanma na dubu da d'ari biyar tayi min amma nabar d'ari biyar d'in gashi kud'in da zanyi miyane nikam yau bansan me zancewa yaya Dauda a gidan nan ba"?.
Dariya itama maman Amrat din tayi tana kallon Indo tace tabd'ijan dama wannan matar haka take tsadar kitso ne da ita ai bansan xakije da na rakaki gurin wacce take min bai wuce d'ari biyar ko d'ari bakwai a wajenta wallahi hu'um nima fa haka wannan matar tai min farkon zuwanmu garin nan naje gurin ta tayi min kitson nan Ina baki labari aike tayi miki da qauna iya kud'in kayan miya ta kar'be hum toni gabadaya kud'in abincin daya bani zanyi ta kar'be gashi a lokacin ko karyawa banyi ba kuma ya riga ya tafi gurin aiki sai dare yake dawowa bansan kowa a gari ba haka na dawo gida nayi lamo babu kobo ba sisi ranar naci ubana na yabawa aya za'kin ta wallahi haka na wuni Ina kuka tsabar yunwa daya dawo na fad'a masa maimakon yaji tausayi na yatafi da sauri ya nemo min abinci naci haka ya zauna ya sani gaba ya ri'ka min dariya saida yaga ina kuka da gaske iya qarfina kafin ya tashi ya fita ya sayo min wani abu naci sannan fa na dawo hayyacina yace min tayi magani na mai kitson gobe ma dan Allah na koma gunta ta sake kwace kud'in nidai shiru nayi ina zare ido ya kazar da taga wuka tunda nasan bani da gaskiya kema idan ya dawo kila haka zakuyi amma kinga yanzu abinda zai faru tunda ni miya zanyi kiyi abinci saina baki miyar wacce idan ya dawo zaice kada ki fad'a masa ki bari saiya ci sai kice gashi ga abinda ya faru kawai" maman Amrat ta karasa maganar tana kallon Indo wacce tai shiru yanzu can ta d'ago suna had'a ido sai kawai suka sake suka kwashewa da dariya Indo harda buga kafa tace.
"Tabd'i yau da drama a gidan nan humm yaya Dauda to shikenan dai nagode maman Amrat bari nima na fito da kaya naxo na d'ora" ta fad'a tana nufar d'aki har lokacin ita kad'ai sai dariya take haka nan taji bazata koma koyon abun da tace zataje bama Dan kar ta tambaye ta miyasa ta daina zuwa kitso gurin ta gara ta tambayi maman Amrat idan tasan wata wacce ta iya taje a koya mata amma gidan wannan bayerabiyar mai kitson saidai kallo ita dashi😁.
MRS AL'AMEEN AHMAD CE😘.
Yusrah Musa Abubakar🌹💓💯.
We will meet again🤗.
🤟🤟🤟🤟🏼🤟🤟🏿🤟🏻.
TYPING📲Sd Aug31™/24 02:10PM
YUSRAH MUSA ABUBAKAR💋.
🙅🏿♂️Nifa I no girman kai 🙆🏻♀️ if you are fushi😡 dani to wallhi you are just'batawa kan k lokaci🕝.
Yusrah---musa---bintu---Abubakar---Muhammad ta kowa ce yar Aliyu.
FATIMA MUSA ABUBAKAR
ABUBAKAR MUSA ABUBAKAR
NAJA'AT MUSA ABUBAKAR
AISHAT MUSA ABUBAKAR🤝.
💃🏻ALL
🤸🏻♀️4ME.
65~AL-MAJIDU
The Illustrious
66~AL-WAHIDU
The Unique
32~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin Sahibul mu'kami mahmudi.
🌄WED ND DISCONTENT 🌄
Episode 67&68
🏕️KAUYE🏕️
_____________Bikin Nafisa yazo amma banda Salma sakamakon Adamu ya roki alfarmar a kara masa lokaci bai karasa wasu abubuwan ba kuma yanzu ba kud'i a hannunsa dan ana haka iyana Nafisan za'ai sai dariya takewa Salma da isgilin zatai aure a gidan wuya wanda hatta kud'in sadaki ma yace baida shi balle azo kan akwati hum'um Salma bazata more dad'in duniya ba saidai ta ri'ka aiko mata da busasshen abinci idan ta tara🤪.
Haka takanas Ilyah da kansa yaje ya sayo kaya na alfarma da fariya daga kan suturar da zasu sa a bikin zuwa kayan abincin da za'a ci wani ma basusan taya ake sarrafashi ba haka ya jido da yawa ganin arahar kud'i balle da akazo kan kayan d'aki musamman Nafisa da za'a kaita birni saidai Nurain yayo mata waya yace kada taje da ko cokali an zuba mata komai data fad'awa Bara'atu dariya har kunne tana hankata baki Nafisa tayi dace kayan d'aki ma miji ne ya zuba mata gaskiya Nafisa zata ca'ba a gidan Nurain😀. Uhmmm inji me ciwon baki.
A ranar d'aurin aure Hassan da Hussain suka diro 'kauyen sun sayo sabuwar mota dal a ledarta sai walwali take ko'ina suka gifta sai kallon motar ake ana tunanin waye Dan wasu a zatonsu ma waiko malam Habu ne ya dawo har ya zama mai arziki saida akaga wadanda suka fito daga cikin motar sunsha ba'kin glass suna muzurai suka zagaya suna bud'e murfin motar baya a'a tofa abun ya motsa yana dukan rai inji mai wa'ka tab su Bara'atu sai a shirya tarbar ba'kin da ba'a san da zuwansu ba domin su Hassan sunyo tsintuwa kowa da budurwarsa yazo😳.
Dan su Hassan suna tare da yan matansu suma da gani yan biyu ne kansu d'aya kuma kamarsu d'aya daga can suka zo dasu fulanin Yaounde ne a yankin Cameroon kowacce ta she'ka kwalliya andau wankan ala tsine uwar me 'karya gaba Hassan suka wuce su kuma suka bisu a baya umm kowa baki ya sayi sai kallonsu ake su kuma suna bubbud'a kafad'u suna hura hanci sun da kyakkyawan ladies zasu yiwa 'yan qauye burga.
Bara'atu tana cikin taro sai kaiwa da ansha adon lace da sar'ka sai juyi take akai mata albishir gasu Hassan can sunxo saida gabanta ya fad'i tun kafin ta gansu balle da taga harda ba'ki wani yawu ta had'iye tana kallon su da ya'ke a fuskarta tace.
"Sannunku da zuwa ashe kuna hanya harda ba'ki ku karasa d'aki ina zuwa".
Ta fad'a tana komawa wajen da ake hidima d'akinta da mutane sosai d'akin umma Maimuh ma haka sai kawai suka bud'e nasu d'akin suka shigar dasu dama already tun daga can sunyo tanadin kayan cinye cinyen su basu bukaci komai ba Hussaini ya dauko musu shi a but din mota suka baje suna shagali basu gaisa da kowa kuma basu damu ba.
Shigowar Bara'atu da babban tray fal da abinci sak ta tsaya gu daya tana kallon su itakam batasan lokacin da wadannan 'ya'ya nata zasuyi hankali ba jiki a sanyaye ta karaso tana aje musu da murmushin dole tace.
"Saura ruwa bari a kawo muku yanxu".
Tana rufe baki Hassan dake d'ayar cinyar kaza yace ''haba umma wanne irin ruwa amma ba na rijiya ko rafi kike magana ba saidai a nemo musu pure water".
"Dan Allah kina koyawa"?.
Kaita d'aga mata "Yeh ina koyawa komi anen akwai wasu abubuwan sana'a mata na hannu da yawa na iya ranar weekend ina koyawa dubu biyar ne shiga iden kana so kaima kazo na koya maka yanzu kudade zasu shigo hannunka ka zama babban ajiya (Hajiya)".
Kai Indo ta d'aga "eh Ina so idan na koma gida zan tambayi mijina zan zo ki koya min".
"Ok Indo saina ganka karka manta idan ya dawo ka fad'a masa fa wanna abun akwai amfani yana kudi".
To Indo tace tana mayar da hankalin ta kan matar tace "am dama kitso nazo ko kinayi"?.
Kaita d'aga "eh ina yin kiso mana".
Kallonta Indo tai tana cewa "ai na d'auka ko ba daidai nazo ba domin nan akai min kwatance ance idan nazo ganka poster board a waje da hotunan kitso ni daban gani ba har juya na d'auka ko nayi 6atan kaine tunda niba 'yar gari bace"?.
"A'a Indo bakai 'bata ba nan ne walay yara ne suke lalata mun abun da akwai kuma sai bansa wani ba tunda ansan inayin kison zuwa anjima da bakazo da wuri ba saidai ka kama layi da yawa kana ganin mata sunzo ayi musu kiso masu kyau na iya kiso bari na maka kuma ka gani" ta karasa maganar tana d'auko doguwar kujera da take zama akai harda sako riga ta musamman tazo ta zauna suna hira tana yalyala mata kitso har aka gama Indo ta saka hijab d'inta ta mata kitson kuwa ya d'auru tamau kamar da inji akai gata da sauri matar tuni harta gama mata duk da tana da yawan gashi dubun hannunta ta mi'ka mata tana cewa.
"Nawa kike kitson"?.
Kar6a tai tana cewa "ayya Indo ai kai amarya ne na amare nayi maka idan ango ya gani zai biyaka kudi meyawa na dubu da dari biyar nayi maka amma ka barshi dari biyar din tunda kai bako ne nan gaba da dubu da dari biyar zaka zo kaji😂".
TAB KACE YAU SU DAUDA BA SHAN JAR MIYA🍅🌶️ INDO TAYI KITSO DA KUD'IN🤣.
Sak Indo tai tana binta da kallo tace "wai kitson ne akai min na duba d'aya da d'ari biyar ko kud'in koyan abinda nace zanzo ne"?.
Kai ta girgiza mata "a'a kudin kison kane kudin koyan wannan shi dubu biyar ne ka gane kison ma a hakan rage maka nayi na dubu daya da dari biyar nayi maka fa sofi (tsofi☺️)"?.
Jin haka yasa Indo bata sake cewa komai akan kitson ba tayi mata godiya zata fita matar tace "kada ka manta nan da sati daya ka taje gashinka ka wanke ina nan Ina kiso sannan idan zaka zo kazo ka da dubu daya da dari biyar kaji" murmushi ya'ke Indo tai tana cewa.
"To nagode sai na dawo" tana fad'in haka ta fita a hanya tana tafe tana zulumi me zata cewa Dauda tsautsayi yasa tazo kitso an kar'be dubu, dubu fa ziyau tabd'ijan bata ta'ba jiba sai anan ta saba acan gida ta zauna ayi mata a naira d'ari ko d'ari da hamsin amma nan umm bari taje daga gida taga ya zatai kafin ya dawo.
Tana shiga sakamakon rana ta farayi taga maman Amrat zaune a wajen kofar d'akinta ta hura wutar gawayi sallama tai tana kallon maman Amrat din lokaci guda kuma ta she'ke da dariya tana cewa.
"Nashiga uku maman Amrat wai dama haka ake kitso da tsada a garin nan ban saniba naje gurin wata bayerabiya na tura mata kai saida ta gama min na bata dubu tabani canji sai cewa tai wai a hakanma na dubu da d'ari biyar tayi min amma nabar d'ari biyar d'in gashi kud'in da zanyi miyane nikam yau bansan me zancewa yaya Dauda a gidan nan ba"?.
Dariya itama maman Amrat din tayi tana kallon Indo tace tabd'ijan dama wannan matar haka take tsadar kitso ne da ita ai bansan xakije da na rakaki gurin wacce take min bai wuce d'ari biyar ko d'ari bakwai a wajenta wallahi hu'um nima fa haka wannan matar tai min farkon zuwanmu garin nan naje gurin ta tayi min kitson nan Ina baki labari aike tayi miki da qauna iya kud'in kayan miya ta kar'be hum toni gabadaya kud'in abincin daya bani zanyi ta kar'be gashi a lokacin ko karyawa banyi ba kuma ya riga ya tafi gurin aiki sai dare yake dawowa bansan kowa a gari ba haka na dawo gida nayi lamo babu kobo ba sisi ranar naci ubana na yabawa aya za'kin ta wallahi haka na wuni Ina kuka tsabar yunwa daya dawo na fad'a masa maimakon yaji tausayi na yatafi da sauri ya nemo min abinci naci haka ya zauna ya sani gaba ya ri'ka min dariya saida yaga ina kuka da gaske iya qarfina kafin ya tashi ya fita ya sayo min wani abu naci sannan fa na dawo hayyacina yace min tayi magani na mai kitson gobe ma dan Allah na koma gunta ta sake kwace kud'in nidai shiru nayi ina zare ido ya kazar da taga wuka tunda nasan bani da gaskiya kema idan ya dawo kila haka zakuyi amma kinga yanzu abinda zai faru tunda ni miya zanyi kiyi abinci saina baki miyar wacce idan ya dawo zaice kada ki fad'a masa ki bari saiya ci sai kice gashi ga abinda ya faru kawai" maman Amrat ta karasa maganar tana kallon Indo wacce tai shiru yanzu can ta d'ago suna had'a ido sai kawai suka sake suka kwashewa da dariya Indo harda buga kafa tace.
"Tabd'i yau da drama a gidan nan humm yaya Dauda to shikenan dai nagode maman Amrat bari nima na fito da kaya naxo na d'ora" ta fad'a tana nufar d'aki har lokacin ita kad'ai sai dariya take haka nan taji bazata koma koyon abun da tace zataje bama Dan kar ta tambaye ta miyasa ta daina zuwa kitso gurin ta gara ta tambayi maman Amrat idan tasan wata wacce ta iya taje a koya mata amma gidan wannan bayerabiyar mai kitson saidai kallo ita dashi😁.
MRS AL'AMEEN AHMAD CE😘.
Yusrah Musa Abubakar🌹💓💯.
We will meet again🤗.
🤟🤟🤟🤟🏼🤟🤟🏿🤟🏻.
TYPING📲Sd Aug31™/24 02:10PM
YUSRAH MUSA ABUBAKAR💋.
🙅🏿♂️Nifa I no girman kai 🙆🏻♀️ if you are fushi😡 dani to wallhi you are just'batawa kan k lokaci🕝.
Yusrah---musa---bintu---Abubakar---Muhammad ta kowa ce yar Aliyu.
FATIMA MUSA ABUBAKAR
ABUBAKAR MUSA ABUBAKAR
NAJA'AT MUSA ABUBAKAR
AISHAT MUSA ABUBAKAR🤝.
💃🏻ALL
🤸🏻♀️4ME.
65~AL-MAJIDU
The Illustrious
66~AL-WAHIDU
The Unique
32~Allahumma salli wa sallim ala sayyidina muhammadin Sahibul mu'kami mahmudi.
🌄WED ND DISCONTENT 🌄
Episode 67&68
🏕️KAUYE🏕️
_____________Bikin Nafisa yazo amma banda Salma sakamakon Adamu ya roki alfarmar a kara masa lokaci bai karasa wasu abubuwan ba kuma yanzu ba kud'i a hannunsa dan ana haka iyana Nafisan za'ai sai dariya takewa Salma da isgilin zatai aure a gidan wuya wanda hatta kud'in sadaki ma yace baida shi balle azo kan akwati hum'um Salma bazata more dad'in duniya ba saidai ta ri'ka aiko mata da busasshen abinci idan ta tara🤪.
Haka takanas Ilyah da kansa yaje ya sayo kaya na alfarma da fariya daga kan suturar da zasu sa a bikin zuwa kayan abincin da za'a ci wani ma basusan taya ake sarrafashi ba haka ya jido da yawa ganin arahar kud'i balle da akazo kan kayan d'aki musamman Nafisa da za'a kaita birni saidai Nurain yayo mata waya yace kada taje da ko cokali an zuba mata komai data fad'awa Bara'atu dariya har kunne tana hankata baki Nafisa tayi dace kayan d'aki ma miji ne ya zuba mata gaskiya Nafisa zata ca'ba a gidan Nurain😀. Uhmmm inji me ciwon baki.
A ranar d'aurin aure Hassan da Hussain suka diro 'kauyen sun sayo sabuwar mota dal a ledarta sai walwali take ko'ina suka gifta sai kallon motar ake ana tunanin waye Dan wasu a zatonsu ma waiko malam Habu ne ya dawo har ya zama mai arziki saida akaga wadanda suka fito daga cikin motar sunsha ba'kin glass suna muzurai suka zagaya suna bud'e murfin motar baya a'a tofa abun ya motsa yana dukan rai inji mai wa'ka tab su Bara'atu sai a shirya tarbar ba'kin da ba'a san da zuwansu ba domin su Hassan sunyo tsintuwa kowa da budurwarsa yazo😳.
Dan su Hassan suna tare da yan matansu suma da gani yan biyu ne kansu d'aya kuma kamarsu d'aya daga can suka zo dasu fulanin Yaounde ne a yankin Cameroon kowacce ta she'ka kwalliya andau wankan ala tsine uwar me 'karya gaba Hassan suka wuce su kuma suka bisu a baya umm kowa baki ya sayi sai kallonsu ake su kuma suna bubbud'a kafad'u suna hura hanci sun da kyakkyawan ladies zasu yiwa 'yan qauye burga.
Bara'atu tana cikin taro sai kaiwa da ansha adon lace da sar'ka sai juyi take akai mata albishir gasu Hassan can sunxo saida gabanta ya fad'i tun kafin ta gansu balle da taga harda ba'ki wani yawu ta had'iye tana kallon su da ya'ke a fuskarta tace.
"Sannunku da zuwa ashe kuna hanya harda ba'ki ku karasa d'aki ina zuwa".
Ta fad'a tana komawa wajen da ake hidima d'akinta da mutane sosai d'akin umma Maimuh ma haka sai kawai suka bud'e nasu d'akin suka shigar dasu dama already tun daga can sunyo tanadin kayan cinye cinyen su basu bukaci komai ba Hussaini ya dauko musu shi a but din mota suka baje suna shagali basu gaisa da kowa kuma basu damu ba.
Shigowar Bara'atu da babban tray fal da abinci sak ta tsaya gu daya tana kallon su itakam batasan lokacin da wadannan 'ya'ya nata zasuyi hankali ba jiki a sanyaye ta karaso tana aje musu da murmushin dole tace.
"Saura ruwa bari a kawo muku yanxu".
Tana rufe baki Hassan dake d'ayar cinyar kaza yace ''haba umma wanne irin ruwa amma ba na rijiya ko rafi kike magana ba saidai a nemo musu pure water".