Sashe 54
Me Kamar Sarki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kusan karo sukai da shi zai fito da jaka a hannunsa tareshi tai da sauri tana ri'ke jakar tace "alhaji ina had'aka da girman Allah kar kaje ko'ina kana cikin fushi abin bazai maka dad'i ba" a fusace yace "sake min na tafi babu ruwanki" 'kara rikewa tai tana kallon yadda idonsa yai jajur tace "alhaji kayi hakuri amma kome zakai bazan sake maka jakar ba" 'karfin sa yasa ya fisge jakar zai wuce aguje ta sake shan gabansa tana cewa "please dan Allah kar kaje ka saurareni".
"Na saurare ki kike cewa bayan kinsan irin tashin hankalin dana shiga ko kin manta abinda ya sameni ne?.
Kai ta girgiza "a'a ban manta ba amma komai yana bukatar nutsuwa" wani kallo ya mata "nutsuwa? Nutsuwa kika ce? Nutsuwa fa? Wai da gaske kike? amma Halima baki da hankali" saroro tai tana kallon sa ganin yadda tayi yace "ke dalla matsa min gefe na wuce........,.............,...
Shiru yai jin ana ambatar sunan sa a TV yasa yaji jikinsa ya d'au rawa yawun bakin sa ya 'kafe idanuwansa kamar zasu fito waje ya zubawa gwamna dake jawabi ido ga Wiliyam zaune kusa dashi da d'ima d'imam jakakkuna sha'ke da kud'i dafe kai Prof yai yana jin wani ba'kin 'bacin rai da tu'ku'ki yana taso masa kansa na juyawa hajijiya na d'ibansa duhu ya fara gani yuuuuuu yai baya zai fad'i ta tareshi tana salati ri'ke 'kirjinshi yana sake kallon gwamna dajin abinda yake cewa runtse ido yai yana 'kakkamewa numfashinsa na fita da'kyar so yake yai magana ya kasa kai Halima ta girgiza.
"a'a alhaji kayi shiru numfashinka ya daidaita basai kace komai ba na fahimta......... shiru tai bata karasa ba tare da kallonsa ganin idonsa ya juye jikinsa na saki yasa ta fasa kara tana kiransa "Alhaji Alhaji!! Please ka bud'e idonka innalillahi wa inna ilaihi raji'un" da gudu ta bud'e fridge ta dauko ruwa tana shafa masa da'kyar taga numfashinsa yana d'an sauka kad'an kad'an kamar an taikare shi zunbur ya tashi zaune a gigice ya farfad'o kamar mahauci haka ya mi'ke yana cewa.
"Saina kashe shi Halima wallahi saina rama wulakancin da sukai min bazan 'kyale suba bazan 'kyale suba"...........................................
'Kwankwasa kofar parlon da akai ne yasa yai shiru yana kallon kofar cikin muzurai yace "uban waye anan"? Daga waje yaji ana cewe "kine Rabe wasu mutane ne sukace ayo musu sallama dakai suna wajen gate amma naga kamar harda motar yan sanda😲🚔" zaro ido Prof yai a rud'e yace " 'yan sanda kuma? Halima ya kalla yana cewa "To su waye ya turo su uban me zanyi musu"? Rabe dake tsaye bakin kofa yace "wallahi ban sani ba yalla'bai" a masife Prof yace "kuma dama dakai nake d'an munafika kada Allah yasa ka sani 'bace min da gani shashashan banza shashashan wofi ka wani zuro min ido ya na mufikin 'kwarto🙉😂 wallahi bazan je ofishin su ba babu inda zanje matsiyata kawai....................,........................
Shiru yai yana rarraba ido kamar wanda yaiwa sarki 'karya ganin 'yan sandan sun danno masa kai har cikin gidansa a fusace yace "malamai wannan wanne irin wulakanci ne zaku shigo min gida kai tsaye na baku izini ne"? Kallonsa officer yai yana kad'a ankwa da murmushi a fuskarsa ya d'aga masa ita yadda zai gani sosai yana cewa "professor Sir Alhaji Jibril your under arrest🤞" dafe 'kirji Prof idonsa kamar zai fito waje yace "ni kuma laifin me nayi waye ya turo ku kama ni"? Kafad'a officer ya d'aga yana kallon Prof dake faman rawar jiki yace "wannan kuma ba abinda ya shafe kaba ne idan munje zaka gani" jada baya Prof yai yana cewa "wallahi bazan jeba babu tsinannan da naiwa laifi dan haka bazanje nayi kwanan bayan kanta ba" kai officer ya jinjina "oh da gaske baza kaje ba? Amma kayi kokari Prof ya kamata a sara maka saidai inaso ka sani yau yanzu anan babu abinda zai hana mu tafi dakai sai mutuwa🤷" yana fad'in haka ya juya ya fice daga palon huci sosai Prof keyi ba'kin ciki ya gama cika shi ganin tozarci iri iri da gwamna ke masa yana tsaye yaga polisawa sun kuma danno kai sun shigo babu zato yaji sun cicci'beshi sunyi sama dashi suna fita Halima dake tsaye can gefe jin juwa na d'iban ta duhu ya baibayeta ganinta tana neman fad'uwa da sauri ta nemi kujera ta zauna tare da kife kanta tana sauraron yadda take wani yuyuyuyu kamar ana juyata hawayen takaici kuwa ya'ki tsayawa a fuskarta ta gaji da halin Prof ta kai bango tayi fad'an tayi nasihar amma ina yayi nisa bejin kira saidai bazata 'kosa ba kullum tana d'aga hannu tanai masa addu'a da neman shiriya da tuba kafin mutuwar sa ya gane gaskiya ya dawo kan hanya.
🤷AFTER TWENTY MOON'S🌚🤷
Komai ya lafa anyi masa hukunci yasha d'auri yayi zaman gidan yari daidai da laifinsa sannan dukkan kud'in daya zuba a ma'aikatar Australia Gwamna yasa anje an d'aga companyn an sayar anyiwa mutane tallafi da aiki da kud'in domin da aka tsananta bincike ko miliyon hamsim nasa na 'kashin kansa babu a ciki dukkan kud'ad'en bayin Allah talakawa ne da ake bashi yake dannewa ya fuskanci zunzurutun hukunci bayan gano gaskiya wanda hakan ya ba'kanta masa ya sake kaurara gabarsa da Gwamna ya shiga wani irin tafashasshan fushi da muradin ramuwar d'aukar fansa😠.
Zaune Prof yake yayi tagumi ya rasa abinda yake masa dad'i a duniya bayan tonan asiri da tozarci da gwamna yai masa ya tsiyata shi a TV da zahiri har baisan hawaye yana fita a idanunsa ba saida yaji salatin Halima tana cewa "na shiga uku Alhaji da girmanka kamar wani 'karamin yaro kukan me kake"? 'Dagowa yai a fusace yana kallon ta kamar ya tashi ya rufeta da duka haka yake ji jin tambayar datai masa yasa ya zafga mata wani irin kallo yana jan dogon tsaki jin zuciyarsa na turiri yasa ya mi'ke fuuuuuuu batare daya kulata ba yayi waje kaita girgiza tana maye inda ya tashi ta zauna tare da d'aukar remote tana canza tashar hijra tv.
Prof na fita ya d'au mota bai zame ko'ina ba sai gidan gonarsa inda yake shakatawa da 'yan mata masu 'kananan shekaru bai shiga cikin gidan ba direct bayan yayi parking ya fito garden ya wuce yana zama a karkashin bishiyar zaitun yana zama kamar daga sama yaga wani murd'ed'an ba'kin maciji ya taho da gudu wajensa gashi ya fasa kai🐍🐍🐍 tab a d'ari Prof ya mi'ke zai rufa a guje yaji wata murya tace "saurara ina zakaje"? Jikinsa na tsananin rawa ya had'a gumi shir'bim ya juyo yana kallon macijin da shine yai maganar kuma iya fuskarsa ta zama ta mutum mace saidai bata da kyan gani murmushi tai masa tana karasowa inda yake ya kasa gudu ta 'kafar dashi guri d'aya tana zuwa inda yake tai girgiza da wata haniniya sai gata ta zama mutum da kayan tsafi sanye a jikinta tsoro ne ya kama Prof dan duk zaton sa aljana ce ji yai muryarta na cewa.
"Professor Jibril kai tantiri ne irin yadda nake so an hukuntaka abisa shed'ancinka kasan kaine baka kyauta ba amma zuciyarka a cike take da fusataccen fushi da ba'kin muradin d'aukar fansa baka gane bane professor amma ka bini kabi umarni na kayi duk abinda nasaka zan ganar dakai ni nayi maka alkawarin taya ka rama wulakancin da sukai maka zasu sha'ki azabata zanyi musu u'kuba wanda sai sun 'kaunaci dama sun mutu kafin suzo wannan lokacin ka aminceeee dani na tafi dakai"?.
Kai Prof ya d'aga ransa na 'kuna yace "na yarda na amince zan biki zanyi duk abinda kika sani ko mayeshi idan har burina akan Gwamna da Commissioner zai cika wulakancin da sukai min na rama naga bayansu na zama abin tsoro mai bada tsoro wanda babu kamana sannan na zama sananne idan har zan samu wannan tofa babu abinda zakice na miki banyi shiba kome" ya karasa maganar da alamar tsantsan fushin dake cin zuciyarsa da bacin rai ga rashin tausayi.
Hhhhhhhhhhhhhh ta ri'ka mummunaar dariya har taso firgita Prof tsoro ya baibayeshi dakatawa tai tana kallon sa tace "ka samu kawai ka biyoni mujeeeeee zakai kallo zakaga muhallinmu inda zaka koma da rayuwar ka a sirrince" tana rufe baki Prof ya gansu a wannan 'bakin kumburarran mummunan hatsabibin dajin mai cike da kayan tsoro ga d'ima d'iman aljanu guda shida wanda suke rufawa bokanyar baya daga ita sai su a matsayi ji yayi tsoro ya sake rufeshi jikinsa na rawa kamar mai jin sanyi wani abun tsafi wanda zai 'batar da tunaninsa na d'an wani lokaci ta mi'ko masa yasha yana sha yaji jikinsa na canzawa kamar ana kara masa karfi yaji duk wani d'igon tausayi da imani ya fita a ransa babu shi a zuciyarsa a halin yanzu ko mutum d'anye tace ya cinye da rai tofa zai cinye😲😲 yana zaune akan dutsen tsafin tace.
"Daga yau ka shigo cikin mu kaine mutum na farko daya kar'bi tayi mu dan haka zamu baka 'karfi da matakan tsaro masu had'ari babu wani mutum daya isa ya gagareka amma kafin haka zaka bamu kyautar mutane biyu wanda kake matukar jin haushinsu😂😂😂.
TOFA DA SAU'KI TUNDA BA WANDA KAKE TSANANIN SO BANE🙉🙈🙉🙄🤩😘.
Tana rufe baki Prof yace "Commissioner da Gwamna" hhhhhh "sune ka bamu lallai ayau zamuyi aiki a kansu ka bamu jininsu kuma bawani me😠😡☠️☠️💀 dakatar damu zamu mayar dakai sannan dole ka sa mana mutum daya wanda kake so nan ma🤖👽👿 'kungiyar mu tana da 'karfi da tasiri wannan daji ne dana samar dashi na siddabaru da tsafi babu wanda zai ganshi sai idan a cikin mu kake na kirkire shi ne dan jin dad'i da cutar da mutane batare da sun min komai ba sannan dole suyi abinda nake so ko na hallaka su zaka iya tafiya kada kuskure ya sanya ka fad'awa matarka wani abu game damu zaka hallaka da u'kuba ta👹 rufe idonka" rufewa yai na tsawon mintuna baiji ance bud'e ba shikuma yana tsoron bud'ewa karyai kuskure jin muryar Halima yayi tana cewa.
"Ikon Allah alhaji wannan sabon salon fa kiran sallah da usur naga ka rufe ido ko gyangyad'i kake"?.
Kai ya girgiza "a'a ba gyangyad'i nake ba batace na bud'e ba"?.
"Na saurare ki kike cewa bayan kinsan irin tashin hankalin dana shiga ko kin manta abinda ya sameni ne?.
Kai ta girgiza "a'a ban manta ba amma komai yana bukatar nutsuwa" wani kallo ya mata "nutsuwa? Nutsuwa kika ce? Nutsuwa fa? Wai da gaske kike? amma Halima baki da hankali" saroro tai tana kallon sa ganin yadda tayi yace "ke dalla matsa min gefe na wuce........,.............,...
Shiru yai jin ana ambatar sunan sa a TV yasa yaji jikinsa ya d'au rawa yawun bakin sa ya 'kafe idanuwansa kamar zasu fito waje ya zubawa gwamna dake jawabi ido ga Wiliyam zaune kusa dashi da d'ima d'imam jakakkuna sha'ke da kud'i dafe kai Prof yai yana jin wani ba'kin 'bacin rai da tu'ku'ki yana taso masa kansa na juyawa hajijiya na d'ibansa duhu ya fara gani yuuuuuu yai baya zai fad'i ta tareshi tana salati ri'ke 'kirjinshi yana sake kallon gwamna dajin abinda yake cewa runtse ido yai yana 'kakkamewa numfashinsa na fita da'kyar so yake yai magana ya kasa kai Halima ta girgiza.
"a'a alhaji kayi shiru numfashinka ya daidaita basai kace komai ba na fahimta......... shiru tai bata karasa ba tare da kallonsa ganin idonsa ya juye jikinsa na saki yasa ta fasa kara tana kiransa "Alhaji Alhaji!! Please ka bud'e idonka innalillahi wa inna ilaihi raji'un" da gudu ta bud'e fridge ta dauko ruwa tana shafa masa da'kyar taga numfashinsa yana d'an sauka kad'an kad'an kamar an taikare shi zunbur ya tashi zaune a gigice ya farfad'o kamar mahauci haka ya mi'ke yana cewa.
"Saina kashe shi Halima wallahi saina rama wulakancin da sukai min bazan 'kyale suba bazan 'kyale suba"...........................................
'Kwankwasa kofar parlon da akai ne yasa yai shiru yana kallon kofar cikin muzurai yace "uban waye anan"? Daga waje yaji ana cewe "kine Rabe wasu mutane ne sukace ayo musu sallama dakai suna wajen gate amma naga kamar harda motar yan sanda😲🚔" zaro ido Prof yai a rud'e yace " 'yan sanda kuma? Halima ya kalla yana cewa "To su waye ya turo su uban me zanyi musu"? Rabe dake tsaye bakin kofa yace "wallahi ban sani ba yalla'bai" a masife Prof yace "kuma dama dakai nake d'an munafika kada Allah yasa ka sani 'bace min da gani shashashan banza shashashan wofi ka wani zuro min ido ya na mufikin 'kwarto🙉😂 wallahi bazan je ofishin su ba babu inda zanje matsiyata kawai....................,........................
Shiru yai yana rarraba ido kamar wanda yaiwa sarki 'karya ganin 'yan sandan sun danno masa kai har cikin gidansa a fusace yace "malamai wannan wanne irin wulakanci ne zaku shigo min gida kai tsaye na baku izini ne"? Kallonsa officer yai yana kad'a ankwa da murmushi a fuskarsa ya d'aga masa ita yadda zai gani sosai yana cewa "professor Sir Alhaji Jibril your under arrest🤞" dafe 'kirji Prof idonsa kamar zai fito waje yace "ni kuma laifin me nayi waye ya turo ku kama ni"? Kafad'a officer ya d'aga yana kallon Prof dake faman rawar jiki yace "wannan kuma ba abinda ya shafe kaba ne idan munje zaka gani" jada baya Prof yai yana cewa "wallahi bazan jeba babu tsinannan da naiwa laifi dan haka bazanje nayi kwanan bayan kanta ba" kai officer ya jinjina "oh da gaske baza kaje ba? Amma kayi kokari Prof ya kamata a sara maka saidai inaso ka sani yau yanzu anan babu abinda zai hana mu tafi dakai sai mutuwa🤷" yana fad'in haka ya juya ya fice daga palon huci sosai Prof keyi ba'kin ciki ya gama cika shi ganin tozarci iri iri da gwamna ke masa yana tsaye yaga polisawa sun kuma danno kai sun shigo babu zato yaji sun cicci'beshi sunyi sama dashi suna fita Halima dake tsaye can gefe jin juwa na d'iban ta duhu ya baibayeta ganinta tana neman fad'uwa da sauri ta nemi kujera ta zauna tare da kife kanta tana sauraron yadda take wani yuyuyuyu kamar ana juyata hawayen takaici kuwa ya'ki tsayawa a fuskarta ta gaji da halin Prof ta kai bango tayi fad'an tayi nasihar amma ina yayi nisa bejin kira saidai bazata 'kosa ba kullum tana d'aga hannu tanai masa addu'a da neman shiriya da tuba kafin mutuwar sa ya gane gaskiya ya dawo kan hanya.
🤷AFTER TWENTY MOON'S🌚🤷
Komai ya lafa anyi masa hukunci yasha d'auri yayi zaman gidan yari daidai da laifinsa sannan dukkan kud'in daya zuba a ma'aikatar Australia Gwamna yasa anje an d'aga companyn an sayar anyiwa mutane tallafi da aiki da kud'in domin da aka tsananta bincike ko miliyon hamsim nasa na 'kashin kansa babu a ciki dukkan kud'ad'en bayin Allah talakawa ne da ake bashi yake dannewa ya fuskanci zunzurutun hukunci bayan gano gaskiya wanda hakan ya ba'kanta masa ya sake kaurara gabarsa da Gwamna ya shiga wani irin tafashasshan fushi da muradin ramuwar d'aukar fansa😠.
Zaune Prof yake yayi tagumi ya rasa abinda yake masa dad'i a duniya bayan tonan asiri da tozarci da gwamna yai masa ya tsiyata shi a TV da zahiri har baisan hawaye yana fita a idanunsa ba saida yaji salatin Halima tana cewa "na shiga uku Alhaji da girmanka kamar wani 'karamin yaro kukan me kake"? 'Dagowa yai a fusace yana kallon ta kamar ya tashi ya rufeta da duka haka yake ji jin tambayar datai masa yasa ya zafga mata wani irin kallo yana jan dogon tsaki jin zuciyarsa na turiri yasa ya mi'ke fuuuuuuu batare daya kulata ba yayi waje kaita girgiza tana maye inda ya tashi ta zauna tare da d'aukar remote tana canza tashar hijra tv.
Prof na fita ya d'au mota bai zame ko'ina ba sai gidan gonarsa inda yake shakatawa da 'yan mata masu 'kananan shekaru bai shiga cikin gidan ba direct bayan yayi parking ya fito garden ya wuce yana zama a karkashin bishiyar zaitun yana zama kamar daga sama yaga wani murd'ed'an ba'kin maciji ya taho da gudu wajensa gashi ya fasa kai🐍🐍🐍 tab a d'ari Prof ya mi'ke zai rufa a guje yaji wata murya tace "saurara ina zakaje"? Jikinsa na tsananin rawa ya had'a gumi shir'bim ya juyo yana kallon macijin da shine yai maganar kuma iya fuskarsa ta zama ta mutum mace saidai bata da kyan gani murmushi tai masa tana karasowa inda yake ya kasa gudu ta 'kafar dashi guri d'aya tana zuwa inda yake tai girgiza da wata haniniya sai gata ta zama mutum da kayan tsafi sanye a jikinta tsoro ne ya kama Prof dan duk zaton sa aljana ce ji yai muryarta na cewa.
"Professor Jibril kai tantiri ne irin yadda nake so an hukuntaka abisa shed'ancinka kasan kaine baka kyauta ba amma zuciyarka a cike take da fusataccen fushi da ba'kin muradin d'aukar fansa baka gane bane professor amma ka bini kabi umarni na kayi duk abinda nasaka zan ganar dakai ni nayi maka alkawarin taya ka rama wulakancin da sukai maka zasu sha'ki azabata zanyi musu u'kuba wanda sai sun 'kaunaci dama sun mutu kafin suzo wannan lokacin ka aminceeee dani na tafi dakai"?.
Kai Prof ya d'aga ransa na 'kuna yace "na yarda na amince zan biki zanyi duk abinda kika sani ko mayeshi idan har burina akan Gwamna da Commissioner zai cika wulakancin da sukai min na rama naga bayansu na zama abin tsoro mai bada tsoro wanda babu kamana sannan na zama sananne idan har zan samu wannan tofa babu abinda zakice na miki banyi shiba kome" ya karasa maganar da alamar tsantsan fushin dake cin zuciyarsa da bacin rai ga rashin tausayi.
Hhhhhhhhhhhhhh ta ri'ka mummunaar dariya har taso firgita Prof tsoro ya baibayeshi dakatawa tai tana kallon sa tace "ka samu kawai ka biyoni mujeeeeee zakai kallo zakaga muhallinmu inda zaka koma da rayuwar ka a sirrince" tana rufe baki Prof ya gansu a wannan 'bakin kumburarran mummunan hatsabibin dajin mai cike da kayan tsoro ga d'ima d'iman aljanu guda shida wanda suke rufawa bokanyar baya daga ita sai su a matsayi ji yayi tsoro ya sake rufeshi jikinsa na rawa kamar mai jin sanyi wani abun tsafi wanda zai 'batar da tunaninsa na d'an wani lokaci ta mi'ko masa yasha yana sha yaji jikinsa na canzawa kamar ana kara masa karfi yaji duk wani d'igon tausayi da imani ya fita a ransa babu shi a zuciyarsa a halin yanzu ko mutum d'anye tace ya cinye da rai tofa zai cinye😲😲 yana zaune akan dutsen tsafin tace.
"Daga yau ka shigo cikin mu kaine mutum na farko daya kar'bi tayi mu dan haka zamu baka 'karfi da matakan tsaro masu had'ari babu wani mutum daya isa ya gagareka amma kafin haka zaka bamu kyautar mutane biyu wanda kake matukar jin haushinsu😂😂😂.
TOFA DA SAU'KI TUNDA BA WANDA KAKE TSANANIN SO BANE🙉🙈🙉🙄🤩😘.
Tana rufe baki Prof yace "Commissioner da Gwamna" hhhhhh "sune ka bamu lallai ayau zamuyi aiki a kansu ka bamu jininsu kuma bawani me😠😡☠️☠️💀 dakatar damu zamu mayar dakai sannan dole ka sa mana mutum daya wanda kake so nan ma🤖👽👿 'kungiyar mu tana da 'karfi da tasiri wannan daji ne dana samar dashi na siddabaru da tsafi babu wanda zai ganshi sai idan a cikin mu kake na kirkire shi ne dan jin dad'i da cutar da mutane batare da sun min komai ba sannan dole suyi abinda nake so ko na hallaka su zaka iya tafiya kada kuskure ya sanya ka fad'awa matarka wani abu game damu zaka hallaka da u'kuba ta👹 rufe idonka" rufewa yai na tsawon mintuna baiji ance bud'e ba shikuma yana tsoron bud'ewa karyai kuskure jin muryar Halima yayi tana cewa.
"Ikon Allah alhaji wannan sabon salon fa kiran sallah da usur naga ka rufe ido ko gyangyad'i kake"?.
Kai ya girgiza "a'a ba gyangyad'i nake ba batace na bud'e ba"?.